NA
FATIMA ISAH RAHAMA
SAMIRA SHEHU HAMZA
LUBABATU ALIYU
SASHEN HAUSA TSANGAYAR
HARSUNA, KWALEJIN ILIMI DA ƘERE-ƘERE TA GWAMNATIN TARAYYA DA KE GUSAU, JAHAR
ZAMFARA.
OKTOBA, 2017
SHEDANTARWA
Wannan aiki ya samu dubawa da tabbatarwa tare da kar~uwa gami da amincewar
wa]annan malamai.
MAI DUBA
AIKI NA CIKI (Project Supervisor)
Mal. Haruna Umar Maikwari
Sa-hannun…………………………………….
Kwanan wata…………………………………
BABAN
MAI DUBAWA NA WAJE (External Supervisor)
Suna..................................................................
Sa-hannun…………………………………….
Kwanan wata………………………………….
SADAUKARWA
Mun sadaukar da wannan kundin bincike na samun takardar shaidar malanta ta ƙasa
(NCE) a Sashen Hausa na kwalejin Ilimi Da ƙere-ƙere da ke Gusau a
jihar Zamfara ga mahaimafanmu wato Alh. Isah Rahma da Alh. Shehu Hamza da Alh.
Aliyu da kuma iyayenmu mata da suka ha]a da Hajiya Hauwa’u Muhammadu Gusau da
Hajiya Balkisu Ahmad Alƙali da fatar Allah ya saka masu da alheri amin.
GODIYA
Godiya ta tabbata ga Allah (SWA ) da ya bamu ikon rubuta wannan bincike
tsira da aminci su tabbata ga manzon Allah Annabi Muhammadu (SAW) tare da
Iyalansa da Sahabbansa da duk magoya bayansa.
Bayan godiya ga Allah da ManzonSa muna mi}a godiya ga iyayenmu waɗanda suka
haifemu, kuma suka bamu tarbiya kamar Alh. Isah Rahma da Alh. Shehu Hamza da
Alh. Aliyu da kuma iyayenmu mata da suka ha]a da Hajiya Hauwa’u Muhammadu Gusau
da Hajiya Balkisu Ahmad Alƙali saboda ]awai niyar da suka yi da mu tun
muna yara ƙanana har zuwa girmanmu yanzu.
Haka kuma muna miƙa zunzurutun godiya mai tarin yawa zuwa ga mazajenmu kamar su
Alh. Abdullahi Sule Zurmi da Alh. Abubakar Sadik. Ba za mu manta da ‘ya’yanmu
ba wato Maryam Haruna Shi’itu Yahuza da Fatima Abubakar Sadik, Fadila Abubakar
Sadik da Nana Asma’u Abubakar Sadik da fatar Allah ya bar mu a tare ya kuma ƙaura
mu a kan hanyar shiriya.
Keɓantacciyar godiya ta musamman zuwa ga malamin da yake duba wannan aiki wato
jagoran aikin malam Haruna Umar Maikwari saboda taimakon da ya yi muna ba dare
ba rana domin ganin wannan bincike namu yi yi nasara.
Haka kuma muna miƙa kyakyawar godiyarmu ta musamman ga malamanmu Na
wannan sashe kamar su; Shugaban Sashen Hausa (H.O.D) Dr. Haruna Umar Bunguɗu,
Shugaban Tsangayar Harsuna (Dean) Malam Surajo Guluba, Mal. Habibu Lawali ƙaura,
Mal. Aminu Saleh, Mal. Husaaini Aliyu da malama Hadiza Alhasan Ibrahim shinkafi
da malam Salihu Jangebe da Malam Surajo Gulubba da sauran waɗanda ba mu ambaci
sunan su ba muna fatar Allah Ubangiji ya taimake su tare damu baki ]aya Amin
summa amin.
JINJINA
Hausawa kan ce, “yabon gwani ya zama dole” wannan haka ne, don haka dole mu
jinjina ma malaman mu musamman Mal. Haruna Umar Maikwari da ma wasu daga cikin
mutanen da suka taimaka muna da wasu shawarwari da gudummuwa, da goyon baya da
suka bamu, wajen samun bayanai masu gamsarwa domin wayar da kan ]alibai da ma
duk masu neman ƙarin haske dangane da aikinmu. Muna masu roƙon Allah ya saka
masu da maifificin alheri. Amin.
ƘUNSHIYA
Shaidantarwa -
-
-
-
- -
-
- ii
Sadaukarwa -
-
-
-
- -
-
- iii
Godiya
-
-
-
- -
-
- -
iv
Jinjina
-
-
-
- -
-
-
- vi
Ƙunshiya -
-
-
-
- -
-
- vii
BABI NA ɗAYA
1.0 Gabatarwa
-
-
-
-
-
-
- 1
1.0.1 Yanayin Bincike
-
-
-
-
-
- 2
1.0.2 Muhallin Bincike -
-
-
-
-
- 2
1.0.3 Hanyoyin Gudanar da Bincike
- -
-
- 3
1.0.5 Matsalolin Da Suka Taso -
-
-
-
- 3
1.0.6 Matsalolin Da Aka Fuskanta
-
-
-
- 4
BABI NA BIYU
2.0.1 Waiwaye A Kan Ayyukan Da Suka Gabata
- -
7
2.0.2 Salon Nazari Da Tsarinsa -
-
-
-
- 9
Babi Na Uku
3.0.1 Ma’anar Waƙa.
-
-
-
-
-
- 11
3.0.2 Muhimman Sassan Nazarin Waƙa
-
-
- 12
3.0.2.1 Jigo -
-
-
-
- -
-
- 12
3.0.2.2 Nau’o’in Jigo.
-
-
-
- -
- 13
3.02.2.1 Babban Jigo.
-
-
-
- -
- 13
3.0.2.2.2 Ƙaramin Jigo. -
-
-
-
- -
14
3.0.3 Wasu Daga Cikin Jigogin Rubutacciyar Waƙa.
- 15
3.0.4 Salo -
-
-
-
- -
-
- 17
3.0.5 Salon Nassi -
-
-
-
- -
- 18
3.0.6 Adon Harshe -
-
-
-
- -
- 19
Babi Na Huɗu
4.0.1 Tsokaci a kan Marubucin Wa}ar {alubale
-
- 21
4.0.2 Nazarin Waƙar ƙalubale ta Aƙilu
Aliyu
-
- 22
4.0.3 Jigon Wa}ar {alubale
-
-
-
- -
22
4.0.4 Warwarar Jigon Waƙar .
-
-
-
-
- 23
4.0.5 Gajerce Jigon Waƙar ƙalubale
-
-
-
- 28
4.0.6 Amfani da Adon Harshe. -
-
-
-
- 29
4.0.6.1 Salon Adon Harshe a waƙar ƙalubale.
-
- 31
Babi Na Biyar
5.0 Jawabin Kammalawa -
-
-
-
-
- 35
5.0.1 Shawarwari -
-
-
-
- -
- 36
Manazarta
-
- -
-
-
-
-
- 37
Rataye
- -
-
-
-
- -
- 39
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.