Ticker

6/recent/ticker-posts

Shin Mace Mai Haila Ko Mai Jego Zata Iya Karanta Alqur'ani?

𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

Shin mace mai haila ko jego zata iya karanta Alqur'ani da kallo ko da hadda a yanayi na lalura kamar ta kasance ɗaliba mai koyo ko kuma Malama mai karantarwa??

𝐀𝐌𝐒𝐀❗️

Babu laifi mace mai haila ko mai jego ta karanta Alqur'ani idan buƙatar hakan ta kama, kamar Malama Ko kuma ɗaliba da zata karanta abunda take koyo da dare ko da rana, amma ta karanta Alqur'ani dan neman lada da yin tilawarsa, abunda yafi falala shine kada tayi, saboda da yawa daga cikin malamai suna ganin rashin halarcin mai Haila ta karanta Alqur'ani".

WALLAHU A'ALAM

Zauren Fatawoyi Bisa Alkur'ani Da Sunnah. Ku kasance Damu...

𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

https://whatsapp.com/channel/0029VaA8YpB42DcZdoRuCj3G

𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

 https://t.me/TambayaDaAnsa

ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

**************************

Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

Question and Answers in Islam

Post a Comment

0 Comments