𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀❓
Assalamu alaikum mallam, Ina mura
Na sha magani kuma Ina da niyyan daukar azumi, sakamakon maganin na makara cin
sahur 5:00 daidai na falka, sai na yi amfani da 5 minites na ci abinci, wato
5:05 kenan mallam ya matsayin azumina?
𝐀𝐌𝐒𝐀❗️
Wa'alaikumus Salam, ƴar
uwa matuqar lokacin da mutum ya ci abincin sahur Alfijir na gaskiya ya keto
koda da minti ɗaya
ne, to ba shi da azumi, sai ya rama wannan azumin. Amma idan daidai qarfe biyar
ɗin nan Alfijir na
gaskiya bai riga ya keto ba, to azuminki ya inganta, in kuwa Alfijir na gaskiya
ya riga ya bayyana ko da kuwa da minti ɗaya
ne, to lallai ba ki da azumin wannan yinin.
Allah S.W.T ne mafi sani.
Jamilu Ibrahim Sarki, Zaria.
Zauren Fatawoyi Bisa Alkur'ani Da
Sunnah. Ku kasance Damu...
𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaA8YpB42DcZdoRuCj3G
𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇
Https://www.facebook.com/groups/336629807654177
𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇
https://t.me/TambayaDaAnsa
ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ
**************************
Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.