💦💦 Rayuwarmu
A Boarding - (A True
Life Story)💦💦
Free Book
Page 1-5
Bismillahir Rahmanir Rahim.
Garin kebbi, gari ne mai ɗauke da yarukka kala-kala da
kuma unguwanni.
Shiyar sarakuna wata makaranta na hango, shiga na yi domin na ɗauko muku rahoto, da alama makarantar ta kwana ce wato (Boarding school) ga wani symbol na ga an rubuta GGC Unity, sai yanzu na gane Unity domin kuwa makaranta ce da ta yi fice a cikin kebbi even outside kebbi ma, makaranta ce mai ɗauke da ƙabila kala-kala tun daga Hausa, Fulani, Yoruba, Naijan, Christians etc.
Wasu yara na gani su biyu sai wani dattijo amma ba
sosaiba, ƙare musu
kallo na yi, suna kama sosai sai dai ɗayar tafi ɗayar ƙiba dukanninsu ba farare
ba ni sosai sai dai a kirasu da chocolate colour ne kyawawa ne.
"Rukayyat please ku yi karatu ba ruwanku da rashin ji
domin na san kece mai matsala na san Hafsat ba ruwanta” wadda aka kira da
Rukayya ce ta ɗago tare da shagwaɓe fuska "haba Abba to ni mina yi,
ke nan ita bata bata laifi sai ni " na san halinta ne shi ya sa” cewar
Abba yana sa hannu cikin aljihun rigarshi, kuɗi ta ke Rukayya ta washe baki
domin tasan zataji daɗi da kwalama.
Dubu biyar Abba yabasu ya ce gashi su riƙe ba’a rasa abin saye ba
amsa sukayi tare da godiya, dai dai nan wata matashiyar budurwa ta isu wurin doƙawa ta yi tare da cewa
" Abba ina wuni ya gida " lafiya ƙlau Hadiza ya karatu "Alhamdulillah" masha'allah
to ga ƙannenki
nan ki kula dasu hardai Rukayya "to Abba insha'Allah " yauwa Hadiza
"dubi biyu yabata amsa ta yi tana mai godiya tare suka rakashi har
motarshi kirar matrix (4+) sunanan tsaye har ya bar makarantar se alokacin
na ƙara ƙare musu kallo sosai.
Rukayya kyakyawa ce chocolate mai ƙiba tanada dogon hanci
kuma ga manyan idanu iya karta shekaru goma sha biyar (15) tanada manyan hip's
sosai sai dai batada breast, Hafsat fara ce amma ba sosai ba domin da kaɗan
ta ɗara Rukayya tanada manyan idanu hancinta siriri mai tsayi gata da
breast ammfa Rukayya ta gita hip's iya karta shekaru goma sha shidda(16) amma
za a ce years ɗinsu ɗaya da Rukayya domin girman jikinta.
Hadiza kyakyawa ce ajin farko ga diri ga tsayi baƙa ce amma baƙinta mai haske ne da kyau
idanunta ƙanana ne
masu lumshewa hancinta ƙarami ne
hakan ya sa ya yi chir a fuskarta ya yi kyau sosai sanye take da wasu chess blue
wando mai faɗi ne sosai domin ku su huɗu za su shiga ciki, ka san cewar tanada
jiki ya sa wandin yimata kyau domin daga sama kamar an matseshi yadda
bombom ɗinta suka cikashi sai dai haka halittata ta ke ƙaramin hijab ne iya
karshi ƙirjinta
hakan yaba rigar damar fitowa fili, mai digon fari da blue.
"Mine yan ƙanen " harararta Rukayya ta yi domin ta tsani sunan
"wai yan ƙanne
nifa bana son wannan sunan ki kirani da sunana” cewar Rukayya tana kama ƙugu kamar mai shirin faɗa,
sai alokacin Hafsat ta yi magana ka sancewarta ba mai son hayaniya ba " to
uwar masifa daga zuwanki sai faɗa ai sai ki yi nan dai ba gida ne ba” eh ina
ruwanki wallahi bana son raini sai in zaneki yanzu wurinnan " dukansu
dariya sukayi dai dai nan Hadiza ta kira wasu students su biyar ta ce
su ɗaukumata kaya kamar uwarsu jiki na rawa suka kwasa, har suka isa
hostels ba mai cewa komai wata budurwa ce sanyi ta ke da ƙani yulolun ɗankwali
wanda iya duwawunta kawai ya rufe rabin breast ɗinta duk waje suke rungume
Hadiza tare da faɗin. . . . .
Comments ɗinku shi zai ba ni damar ci gaba da rubuta
wannan littafin rashin comments na nufin bai muku ba nikuma bana son abin da
bai muku ba fans🥰🥰🥰.
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦RAYUWARMU
A BOARDING
(True life story)💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Free Book
Mallakar Rukayya Buhari Sauwa
(Rukee Sauwa)
Page 6-10
Bismillahir Rahmanir Rahim.
. . . "Dijee Bala ina kika samomana yarannan " su
Hafsat ne ta faɗa a taƙaice
" ki ce ƙanenmu
ne sanunku" ina wuni” suka faɗa a tare "lafiya yakuke ya gida "
lafiya lau" juyuwa Dijee Bala ta yi ta kalli junior's ɗin ta ce
" ke kukai kayannan room 2 Fati kamba " tsaye sukayi domin sun san
abu mai wuya ne su iya bi ku bayan room ɗin .
"Ku bukuji ba ne " ta faɗa da ƙarfi "Anty Lola ba za
abarmu ba " suka faɗa jikinsu na karkarwa " shin ɗakin mallakin
su waye "naku " suka faɗa a tare " to ki je kukai "tafiya
sukayi sukuma suka bi bayansu.
Mamakine ya kama su Rukayya ganin duk inda saka bi anata ba
su hanya, wani dogon room suka shiga " wow ai wannan kamar gida Rukayya ta
ce ta na shiga ɗakin, ɗakin yasha gyara dogon room ne kamar dai na
boarding schools, gadaje ne jere har gado shida irin gadajen yan boarding masu
hawa ukku gefen dama ukku haggu ma ukku.
Ku wane na tsakiya ansa matras (katifa) an shimfiɗa beed
sheet ga fankuna da gloves sai ƙamshin air freshner ke tashi, can ƙarshe kuma toilet ne mai
abun zama da kuma shower, wani lungu kuma an aje gas guda ɗaya sai
risho ƙarami
kuda ga kuma tower's ƙanana
kuda biyu ga kuma basket mai ɗauke da duk wani abin buƙata aje gefe, ledar kasa
ce mai kyau aka shimfiɗe ɗakin da ita "ku ina tsaf " cewar
Hafsat bayan sun gama kallon ɗakin.
Bura'uba wasu shegonan Juniors ne a ɗakin nan"
cewar wata budurwa da ta shigo room ɗin dubansu suka kai gareta a tsora ce
ban da Dijee Bala da kuma Lola da suka shiga kwanarsu, sanye ta ke da wani
yolulun gyale da ta ɗaura rabin nononta duk a waje gashi har fant ɗinta
ana gani kanan bako ɗankwali, sai wata bulala a hannunta wadda ta yi
tsawonta biyu.
Isuwa ta yi inda suke tare da cewa "ku dan ubanku wani
tsautsayi ne ya kawoku room ɗinnan dan ubanku ku rage tsawonku ku haɗa
tsawo za ku yi dani” dasauri suka rage tsawonsu ban da Rukayya da ke mata
kallon up and down " ke dan ubanku ba za ki rage tsawon ba " ta faɗa
tare da kallon Rukayya " dan ubanki dai kuma anƙi ɗin " kanta ta
yi gadan -gadan. . . . . .
Share fisabilillah
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦RAYUWARMU
A BOARDING
(True life story)💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Free Book
Mallakar Rukayya Buhari Sauwa
(Rukee Sauwa)
Page 11-15
Bismillahir Rahmanir Rahim.
. . . . kanta ta yi gadan gadan duk da Rukayya ta tsorata
haka ta dake ta na ƙara riƙe kogo.
Ɗaga
santaleliyar bulalarta ta yi daniyar zuba mata amma sai taji an riƙe bulalar ta baya, Rukayya
ta gama tsorata domin tasan idan wannan sandar tahau banta ta gama yawi ku dama
bakin ɗaine ba wani ƙarfi(🤣🤣🤣🤣)
"Ƙull Kaza
karki kuskura hannunki yasauka akanta, kokuma ku wuce” da sauri suka fita
" haba Dijee Bala wannan wane irin abune haka " ke su Hafsat ne fa da
Rukayya "cewar Lola da ta leƙo kanta daga kwancen da ta ke, murmushi ne ya subce mata
domin ta daɗe ta na jin labarinsu abakin Dijee Bala " da yau na tabka abin
kunya” ah to" cewar Lola " amma dai kece Rukayya ko" tafaɗa tana
nuna Rukayya " eh ni ce " tafaɗa cike da tsiwa " ke kuma Hafsat
ko" eh " Hafsat tafaɗa cikin sanyi domin gaskiya ta tsorata .
"Ku shigo ku huta " cewar Dijee Bala shiga sukayi
ka sancewar yau asabar kuma magrib ta gabato hakan ya sa sukayi wanka tare da
al'wala zane suka ɗaura iri ɗaya yayinda Hafsat tasa hula Rukayya kam
bata saba kallonta Hafsat ta yi kafin ta ce " waike ba za ki daina zama
haka ba ne wallahi ki kiyayeni” sannu uwata Anty ku ita ta gaji ta bari "
Rukayya ta faɗa cike da tsiwa " to ya yi Rukayya kufara tun yanzu za ku zo
kuci abinci ku sai na iskeku ne” to ke Anty Hadiza bikiji mai ta ke cemin ba
kamar wata uwata "Rukayya tafaɗa tana tura baki gaba " eh kuma
wallahi sai kinsa hular " tafaɗa tana samata hular akanta zama ta yi suka
fara cin indomie wacce tasha kayan kamshi sai tururi ta ke .
Kaza da Lola ne suka shigo kwanar suna ɗan jansu da
fira sosai ku suka saki jiki dasu harda kyalkyalewa.
"Wainiku yau ina Wasila ta shiga ne” Dijee Bala tafaɗa
tana kallonsu"hmmmm tana kanta wurin loverta Nana "Lola ta ce”
aisaidai muhaɗu da ita Raka wajen bajewa " ok " kawai ta ce bayan
sungama cin abincinne sukayi sallahi suka kwanta sai bacci su Dijee Bala kuwa
wanka sukayi suka ɗaura zani iri ɗaya ɗaurin talli ɓaris
rabin nono duk waje sai ture ka ga tsiya da sukayi suka fice a ɗakin tare
da kullewa.
Wani wurine mai faɗi yasha cement yan'mata ne sai
kiɗan long da jarka ke tashi suna isa wurin yaɗauki shewa, fillin ko wacce ke
shiga tana baje ukkunta basudawo ba har 10pm suka dawo harda Wasila Naija tasu
ta tada su Rukayya amma Kaza ta hana wai ba za ta tada mata babe's ba suna
baccin gajiya tabari sai gobe tun da gobe lahadi sai suhaɗu su zaga dasu badon
tasuba ta haƙura suka
kwanta.
Asubar fari
Wash wallahi na gaji ku yi hakuri da wannan azumi ya yi
beating bana son ɓata muku shi ya sa na yi wannan ina fatan za ku
fahimceni😍😍😍😍😍.
Comment and Share
fisabilillah
Taku har kullum
Rukee Sauwa
✍️Alƙalami ya fi takubi🗡️
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦RAYUWARMU
A BOARDING
(True life story)💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Page 16-20
Bismillahir Rahmanir Rahim.
. . . . . . Bugun Raka da aka yi ne ya tadda su Rukayya a
firgice salati suka fara a tsorace Rukayya ce ta yi ƙarfin halin kiran Anty
Hadiza amma shiro fitowa ta yi waje nan ta ga su Kaza kowaccensu da bulala a
hannunta suna zaune saman long " har kun tashi” cewar Kaza da ta lura da
Rukayya alokacin su Wasila suka lura da ita daidai nan kuma Dijee Bala tafito
wani lungu riƙe da
bulala da torchlight.
"Ƙanwa kun
tashi " eh" hafsat da ta fito yanzu ta faɗa, Rukayya ko inbanda tura
baki ba abin da ta ke " waya taɓa mana Ƙanwa " cewar Wasila Naija tana rungumu Rukayya
jikinta, ƙara
shigewa jikinta ta yi, " ai saiku yi ta yi indai wannan ce " Dijee
Bala ta ce ta na kama hannun Hafsat suka shige ciki.
"Kin ga kyalesu zumuje ki yi Al'wala da brush"
cewar Kaza tanajan hannunta buta ta bata da brush, sallah sukayi tea mai kauri
da bread suka haɗa musu Kaza ce keba Rukayya abaki ita kuma sai karɓa take yi
tana shagwaɓe fuska " baby tashi ki yi wanka” Kaza ta faɗa tana duban
Rukayya shagwaɓe fuska ta yi kafin ta ce " uhm nidai a'a” zaro ido Kaza ta
yi kafin ta yi magana Hafsat da ke ƙoƙarin ɗaura
towel tafara dariya kafin ta ce " ɗaya wallahi yar'luku ta ta batason
wanka musamman na safe” ta ci gaba da dariya suma su Lola dariya suka sa,
haushi ne ya kama Rukayya ta ɗauki cream ɗinda ke gefenta tana jefama
Hafsat itaku tana ƙaucewa”
baby ki barta muje " to bikiga tana mun dariya ba " Rukayya ta faɗa
hawaye na wanke mata fuska.
Asanyaye Hafsat ta zo durƙusawa ta yi ta kama hannunta tana masifar ƙaunar yar'uwarta kawar
dakanta ta yi gefe " please dear ki yi haƙuri kin ji” ta faɗa tana share mata hawayenta " anƙi naƙi hakura ɗin" to
karki haƙura inba
bura'uba ba ya tana baki haƙuri kina
mata iskanci " cewar Dijee Bala ta na kama hannun Hafsat dama already su
Wasila na waje suna jiransu suka fice.
Kuka tafashe da shi kafin tafara magana " aidama na
san bakwa sona duk na ƙarya ne,
munafukan banza nafi ƙarfinku
ba dai ta mutum ba saidai Allah nan gani nan bari dukiyar uban wani ce” ( to
Rukayya irin wannan kirarin haka nidai na yi nan kafin Rukayya Fan's su sani
gaba💃💃💃💃💃💃💃💃💃) "
mtsss aikin banza "ta ƙarashe maganar tana faɗawa kan bed ta ci gaba da kukanta. .
. . .
Asha kuka lafiya🤣🤣🤣🤣🤣
Comments
Vote and
Share fisabilillah
Taku har kullum
Rukee Sauwa
✍️Alƙalami ya fi takubi🗡️
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦RAYUWARMU
A BOARDING
(True life story)💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Free Book
Mallakar Rukayya Buhari Sauwa
(Rukee Sauwa)
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa
ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m. facebook. com/story.
php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J. A. W 💪🏻
Page 21-25
Bismillahir Rahmanir Rahim.
. . . . . Kaza ce ta ƙaraso inda ta ke batason wannan kukan sa Rukayya keyi Allah
yasamata ƙaunar
yarinyar har cikin zuciyarta, hawa kan bed ɗin ta yi tare da rungumuta
jikinta, ajiyar zuciya suka sauke tare, ta rage sutin kukanta sai sauke ajiyar
zuciya ta ke, can ka san zuciya Kaza ta ce " please is ok dear stop crying
" naƙi bayan
kowa baya sona duk kun tsaneni” shiiii waya gaya miki ba ma sonki ba haka ba ne
gaskiya ne, kin ga Hafsat ta girmeki bai kamata ta na duƙawa ta na baki haƙuri kina mata walakanci
ba” ta faɗa tana shafa gashin kanta " ok harda ke wai ta girme ni "
dariya ta yi domin ta fahimci cewa Rukayya nada son girma sosai” nifa ba haka
nake nufi ba, to ni nabaki haƙuri
instead of her " uhm" ta ce ataƙaice " to please am sorry for" kafin ta ƙarasa Rukayya ta sa
hannunta ta rufe mata baki " na haƙura " kawai ta ce tare da juya mata baya " to
kina sona " tasake jefomin tambaya ɗan jim nati kafin na ce "
sai na yi shawara da hafsat tukunna” ok nibanmakai ki soni ba harsai kin yi
shawara ko " a'a ba haka ba ne to ki yi haƙuri "inasonki " ta faɗa tana juyu fuskarta suna
fuskantar juna " and promise me ba za ki yi secret love ba " eh"
kawai na ce mata kiss tabani mai kyau a kumatu ƙara shigewa jikinta ta yi
" kuma yau ba zamu yimusu magana ba " eh " dahaka mukayi bacci.
Ɓangaren
Hafsat sun zagaya ko ina acikin hostels ɗin inda ta haɗu da wata
matashiyar budurwa sa'arta Balkisu, Balki yarinya ce maikyau fara ce amma ba
sosaiba tanada tsayi kaɗan sun haɗu ne bakin kanta kawai Hafsat ta burgeta
sukayi magana sama sama domin hankalin Hafsat duk baya kanta sakamakon tabar
rabin jikinta na fushi da ita, haka suka dawo daidai lokacin mungama Sallah.
Da sallama suka shigo ku kallonsu ba muyiba maka fara cin
gwaben garin da mukayi yaji kaya sosai, suma sharemu sukayi sallah sukayi suka
faracin abinci, mukuma mungama shiryawa na yi cikin zane iya guiwa santala
santalan ƙafafunta
suka bayyana fauda tashafa sai lipstick mai wal wali ta yi kyau sosai sai dai
bata sanya ɗankwali ba domin ɗabi'arta ce tun gida.
Har lokacin Hafsat ta kasa cin abinci kawai motsa shi take
yi nikuma ina satan kallonta ta gefen ido domin na ƙware a satar kallo, duk
nadamo ganin taka sa cin abinci jinake kamar na rungumeta na lallaɓata ta ci
abincin amma ina dole sai na nuna mata na yi fushi koma abani haƙuri.
Dama haka muke ku gida idan muka yi faɗa bata iya cin
abinci harsai munshirya, saɓanin ni da ba ruwana ko na hannunta sai na karɓe na
ci idan na gama sai muci gaba da faɗan, maganar Kaza ce ta dawo da ni daga
tunanin da na fara " sweet muje ko" eh muje” saida muka kai
bakin ƙofa na
juyu na kalli Hafsat har yanzu ko loma ɗaya bata kai bakinta ba na ce
" gwandama mutum yaci abinci don wallahi idan ƙwalsa ta kama mutum, hmmm
ko nafishi kiɓa ɗaukarshi zan yi na nunama Allah na buga da ƙasa " gaba ɗayansu
dariya sukayi harda hafsat sai lokacin hankalinta ya kwanta tafara cin abinci
saida na tabbata tafara cin abinci sannan muka fita. .
Comments
Vote and
Share fisabilillah
Taku har kullum
Rukee Sauwa
✍️Alƙalami ya fi takubi🗡️
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦RAYUWARMU
A BOARDING
(True life story)💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Free Book
Mallakar Rukayya Buhari Sauwa
(Rukee Sauwa)
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa
ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m. facebook. com/story.
php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J. A. W 💪🏻
Page 26-30
Bismillahir Rahmanir Rahim.
. . . . . . Munzaga sosai har dare sannan muka dawo wanka
kawai mukayi sai cornflakes da mukasha muka kwanta domin gube akwai class, tun
asuba muka tashi already munada ruwa a Flaƙs wanka mukayi sukasha tea nikuma na ci bread haka muka
shirya cikin wando poppul wanda yaɗan kama ƙugunmu sai white riga har cinyarmu hijjabinmu ƙarami bai ida rufemuna hannu
ba schools back ɗinmu da shoe's duk black mun yi kyau sosai haka muka jera
duk inda mukabi sai an kallemu kallon rashin sani kamar twins banbancin kawai
shi ne ɗaya tafi ɗaya ƙiba kuma ɗaya tafi haske ana gama Assembly har
class ɗinmu su Kaza suka kaimu Js3¹.
Kuda muka shiga Hafsat ta hango Balki wurinta muka nufa
Hafsat na gabatar dani muna zama ba jimawa wasu yan'mata ba za su wuce
sa'armuba suka shigo su biyu kana ganinsu ka san za suyi rawar kai.
Ɗayar ce
ta ɗanama ɗayar duka a baya tana faɗin " bura'uba ke kin ga wasu
twins "tafaɗa tana nunamu murtuƙe fuska mukayi domin ku Hafsat ba bayaba wurin rashin son
raini wurinmu suka nufa suna zuwa ɗayar ta miƙomin hannu .
" Am by name is Rukayya Abubakar Masama and she's my
best friend Nazba Abubakar and you " Am my name is Rukayya Muhammad Waziri
and she's my blood sister and my best friend Hafsat Idris Waziri " shaking
hand mukayi jafin wadda aka kira da Nazba ta yi magana " wow wai dama ku
ba twins ba ne na yarda da akecewa blood is fast then water" dai dainan malaminmu
ya shigo class ɗinmu "
Sai 2:00pm sannan muka tashi a gajiye muka kama hanyar
hostel mu biyar niya Hafsat, Balki, Nazba, And Masama fira mukeyi a hankali har
muka kai bakin mosƙue dazai
rabamu dasu sannan Hafsat ta ce " a wane house kuke "Kanta room
8kufa” Room 2 Fati kamba " me " suka faɗa suna zaro idanu " meye
wai duk kunwani tsorata haka " Hafsat ta faɗa tana kallonsu " kai ina
kundai manta room ɗinku amma room ɗinau Kaza ai bawasa ba” dariya
mukayi kafin muce " OK to kuzu bakin MA'inna Haruna sai kujiramu bayan
isha” ok haka muka rabu muna shiga room muka iske su Kaza faɗawa na yi kan
jikinta ina faɗin " wash my na gaji wallahi " ayya sorry kin ji” ta
faɗa cikin nuna damuwarta akai na "yanzu muje ki yi wanka da sallah
saimuci abinci " tashi na yi na yi duk yadda ta ce kafin na kwanta 4 aka
tadani wai mutafi Rav class haka ba dan naso ba muka je ba mu muka dawo ba sai
6 agajiye na yi Magrib da isha mukaci abinci sai bacci. . . . . .
Asuba tagari🥰🥰🥰
Comments
Vote and
Share fisabilillah
Taku har kullum
Rukee Sauwa
✍🏻Alƙalami ya fi takubi🗡️
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦RAYUWARMU
A BOARDING
(True life story)💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Free Book
Mallakar Rukayya Buhari Sauwa
(Rukee Sauwa)
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa
ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m. facebook. com/story.
php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mos
💪🏻J. A. W 💪🏻
Page 31-35
Bismillahir Rahmanir Rahim.
. . . . . Da misalin ƙarfe takwas na daren ranar Friday muna bakin raka mu
dukkanmu kowacce da kalar shigarta mun yi shiga ta ban tsoro manyan hijjabai
farare da baƙaƙe muka baɗa farar fauda duƙawa mukayi muka fara
rerafe muna kukan dabbobi iri iri su deeje bala nata kwasar rawarsu kawai
sukaji magana da ƙauƙausar murya nece.
"Nikesun hanjin biyuncan " Hafsat ta ce "
nikuma tun da ni ce tsofuwa zan ɗauki hanjin ukku " wani kukan akuya
Nazba ta yi nan fa suka hau gudo kowa yana gudun ceton rai saida mukaga sun
watse sannan da sauri muka je Rizab muka wanke fuskarmu kowa ya yi ɗaki da
gudu.
Haka rayuwa ta ci gaba da gudana damu a cikin Unity cikin
jindaɗi da walwala yayinda wata Christan Yar' Ss2 ta samun ido haka kawai ta
tsaneni, ɓangaren soyayyata da Kaza sai abin da yaci gaba inda nafara
secret love dawata Feedo tana aji biyar tana matuƙar sona haka muke zuwa secret room na Fati kamba musha love
mun yi suna cikin GGC kuwa yasanmu Biyun Deeje Bala haka ake kiranmu muna
jindaɗinmu sosai.
Munfara Exam ta first term Alhamdulillah komai yana tafiya
lafiya ƙlau
kusan kullum rigima muke da Hafsat yauma muna zaune muna sanye da chess bansa
hula ba tashi ta yi ta ɗaukomin kafin tasami harararta na yi nacire cikin
masifa nace.
"Wallahi kika kuma samun hularnan saina ci ubanki”
ban ƙarasa ba
ta bugemin baki domin tun da muka zo makarantarnan na kware a zagi, ramawa na
yi kallona ta yi cikin fushi da nuna bacin rai ta ce " Sabida ina gaya
miki gaskiya shi ne kike mun haka karki damu wata rana za ki duba kudu, Arewa,
Gabas, Yamma, amma ba za ki ganniba za ki nemi mai baki shawara irin wadda nake
baki ba za ki samuba kowa zai juya miki baya sabida za ki za mu musu abin
jidali mutum biyar kawai za su tsaya dake wato ƙawayenki amma akwai wani
haske dazai shigo rayuwarki ba da jimawaba” tana gama faɗar haka ta wuce zugum
na yi ina tunanin waɗannan kalaman summin tsauri amma idan na chanka dai dai
tana nufin ke nan za ta tafi ta barni 'ina ba zan taɓa bari kibarniba” nafaɗa
ina share hawayena.
Yau za mu tafi gida hutun mako ukku sosai muke kuka nida
Kaza dakyar' aka rabamu tarigamu wucewa hakan ya sa muka haɗa kai nida su Nazba
muna yi haka kawai na ji bana mararin zuwa hutun kamar wani Abune zai faru nan
kusa gabana sai faɗuwa yake haka muka wuce gida.
Mun yi hotu lafiya komai ya yi yadda akeso mundawo babu
abin da muka fasa harsai yau da dubunmu ta cika kamar kullum munshirya zuwa
raka muka fara ba su tsoro ashe Amira na ganinmu tsawa ta daka mana ai dasauri
muka juya hakan yajawo hankalin su Kaza dake rawa kuwa yataru kufaɗi abin da
nakamaku kuna yi tsaf dama Gb ce matsoraciya tafara faɗin har abin da ba’a
tambayeta kuka nafashe da shi ina faɗin "wallahi haram nibaruwana dama
saida na muku wa'azi kuka ƙiji
yanzu gashinan ankamamu Anty ustaziyya ki yi min rai wallahi Allah ba da niba”
( to akwai matsala Rukayya daga magana 🤣🤣🤣🤣)
"Karya kike ki cema mai tsara yadda komai zai ka sance
ai ina jinku" aikuwa kamar jakkai haka suka dinga dukanmu da fashion kamar
kura taga nama kuka muke da ruƙun yafiya
amma saida sukamana lis kafin subarmu daƙyar mkaje ɗaki ba wanda ya ce mana komai sai harararsu
nake ina faɗin " nidai ya Allah kana ganin duk wanda yama bawanka mugunta
ka saka mishi” shareni sukayi haka har mukayi bacci tun da asubah aka tadamu
wai muje punishment kuka nasaka haka suka tunkuɗa keyarmu gaba sai Raka muka
kama kunne muna tsallan gwado idan suka wuce na tashi inna gansu nakuma ina
kuka Allah sarki su Hafsat kusauɗaya ba su ɗaguba wata senior ce taji
tausayina ta ce na tashi duk na fisu wahala aikuwa nafara mata godiya harda duƙawa .
Haka rayuwa ta ci gaba inda yanzu su Kaza na yin Neco
sungama Weac tuni mun yi faɗa da Kaza saboda ta kamamu nida Feedo muna kessing
juna dafe zuciyarta ta yi ta zube wurin sumammiya a firgice nayo kanata sai
dispensary kwananta biyu ta murmure inda akace zuciyarta tafara samun matsala
tun daga ranar idan naje kusa da ita za ta tashi ta ba ni wuri idan ina mata
magana za ta shareni.
Yaukan snaɗau Alƙawarin saina shawo kanta wanka na yi nashirya kwanarsu
Balki nabarau can ka sancewar yau batada Exam ita kaɗaice zaune a ɗakin
sallama na yi ta amsa tana shiga kwanarta iskuta na yi nafara magana ina kuka.
"Haba my yaza kimin haka bayan na faɗa miki kuskurene
bantaɓa aikatawa ba sai ranar da kikagan mu dan Allah ki yi haƙuri idan ba su kike
zuciyata ta buga ba kirasa niba kiji yadda zuciyata take bugu da ƙaunarki jinin jikina
hawayena komai nawa da kwaunarki nake yi " naƙarashe faɗa ina ɗaura
hannunta saman kirjina daya tsananta bugu.
Rungumeni ta yi ita ma tana kuka take faɗin " meyasa
za kimin haka wallahi ina kaunarki ina kishinki kada kikuma yin secret love kin
ji” na ji ba zan sakeba tun daga ranar muka shirya ka sancewar muma muna yin
jarabawar shiga aji biyar wato zango na uku a Ss1 rana ɗaya muka gama su
sukayi signing out muna kuka suna kuka ranar nida Kaza munsuma ba adadi
har ƙaramar
hauka mukayi magana take mun cikin wani irin mawuyacin hali da kuma sarƙewar zuciya.
" ba zan rayu idan babukeba akusa dani ke ɗin
haskece fitila wayooni wayyo kaina Rukee ki'agazamin fuskar Kaza ta jiƙe da ruwan hawayen sonki
inkika tafi zanmutu nifa " kamar waƙa tana yi muna dariya da kuka har muka durƙusa hannunta na cikin nawa
idanunta na cikin nawa jinin na na gudana a jikinta hawayenmu heart
beat ɗinmu lokaci guda yake gudana magana nake yimata ni ma kamar waƙa.
"Nima inkika tafi zanmutu wallah rayuwata dake ta dace
kinsace zuciyata nabarmiki amma ba zan lamun ci nisanta daga gareki ba” mutanen
dake wurin kowa kuka yake mana babu wanda yataɓa ganin irin wannan soyayyar
jinsi mai ƙarfi
babu lesbian a ciki.
Tafin alalo su Nazba ki yimana suma suna kuka tashi mukayi
muana buga ƙafa
inkasa ta hagu saika buga ta dama ka tuma ka dire biyu lokaci ɗaya haka
muka dingayi muna waƙokin
Alalo na soyyaya sabuwar waƙa muka
fara intayi ni ma na yi ban ma san minake cewa ba " wayyo ƙaunata " wayyo
Rayuwata zuciyata lafazin ne tafiso" arayuwata banmata ruwarshi” . . .
Haka har aka sanyani mutan baba kuka nake kamar na shiɗe leƙo kaina na yi ta glass
ganin ansata cikin mota ya sa na kalli cikin idonta kawai alama nake da bakina
na furta” I LOVE YOU I WILL NEVER FORGET YOU IN MY LIFE I WILL ALWAYS REMAINED
YOU IN MY HEART I WILL NEVER EVERY TRY OR THINK TO FALL IN LOVE AGAIN "
Ahankali ita ma alamar tagane menace tafara motsi da bakinta yadda zangane
"I LOVE YOU THE WAY YOU I WILL NOT STOP LOVING YOU SHOW ME WHAT'S LOVE YOU
HELP ME YOU I DON'T EVEN KNOW HOW TO THANKS YOU BUT I PROMISED YOU I WILL KEEP
LOVE YOU AND I WILL KEEP YOUR PROMISED I WILL GIVE YOU A BIG SUPPRESSED YOU ARE
MY EVERYTHING" Tafaɗa dai dai muka fita get ɗin GGC wanda bai barmin
kuda ɗigo na farin cikin ba komai yatafi da shi mundawo da sati biyu
Hafsat tafara wata irin rashin lafiya aka kwantarsheta asibiti yau na kaimata
ziyara ta riƙe
hannuna tana faɗin. . . . . .
Pls pray for my Hafsat😭😭😭
Comments
Vote and
Share fisabilillah
Taku har kullum
Rukee Sauwa
✍🏻Alƙalami ya fi takubi🗡️
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦RAYUWARMU
A BOARDING
(True life story)💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Free Book
Mallakar Rukayya Buhari Sauwa
(Rukee Sauwa)
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa
ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m. facebook. com/story.
php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J. A. W 💪🏻
Page 36-40
Bismillahir Rahmanir Rahim.
Hannuna ta kama ta ce " Rukayya ta " dasauri
nakalleta domin abu mai muhimmanci kawai zakaji takira sunana hankalina nabata
ina mai tsareta da idanu, ahankali cikin muryar marasa lafiya ta ce "
Yar'lukuta ta ki saurareni dakyau inaso kicire komai a ranki ki fuskanci rayuwa
kada rasa wani jigo a rayuwa ya sa ki gaza yanzu ne lokacin daza ki nuna
iyawarki ki nuna Ku ba kowa a tare dake za ki iya rayuwa " dakatawa ta yi
tana maida numfashi alamar ta gaji.
Wasu hawaye na ji naka sa gane na miye " kin ga kidena
magana kina ƙarama
kanki ciwo ke kike nan kwance but ni ma I will fell the pain" hmmm inaso
mugana ne domin ina jin ajikina this is Our last meet in" banbari taƙarasa ba nakulle bakinta
da tafin hannuna kuka na kufcemin.
Wani murmushi ta yi wanda ya fi kuka ciwo tana cire hannuna
ta ci gaba da cewa " ki yi min alƙawari cewa kamar yadda muka tsara za ki yi and you will win
it zamuyi suna a GGC zamuyi muƙami
mutaka kowa yasan da zamanmu zamuyi passing da kyaututtuka kala kala ki yi min
alƙawari kubani you will not
give up" kuka nafashe da shi ina girgiza mata kai domin na gane wasiyya ta
ke barmin " kidena cewa haka za mu rayu tare mu mutu tare” ana haka baba
ya ce nayashi mutafi gida muna kuka aka rabamu .
Washe gari ina ɗakin zaune bayan juma'a ba kowa
ta ɗaura kanta saman cinyata tana lumshe idanunta takalle ni ta ce "
kidinga karantamin kalmar shahada ina amsawa harsai kin ji bana amsawa alamun
bacci yaɗaukeni kin ji” kyaɗamata kai na yi nafara karanta mata tana amsawa
munjima a haka na ga tana tamin murmushi kawai idanunta suka lumshe kiranta
nake yi ina jijjigata na ji shiru.
Dasauri natashi nakira likita ganin na yi yana cire kanula
dake hannunta ya rufe mata fuska, kallonshi na yi na ce " me hakan yake
nufi dan girman Allah ka tadamin ita " nafaɗa wani kuka na kufcemin
kallona ya yi cikin tausayawa ya ce” tarigamu gidan gaskiya Allah daya fimu
sonta ya amshi abun" baigama ƙarashe zancenshiba na sume, saida na yi sati ɗaya na
farfaɗo ba da wani kalan kuka na tashi ina faɗin " Baba kanajin abin da ya
ce wai yana nufin Hafsata ta tafi wai za ta barni kana jinsa Masoyiyar tawa
yar'uwata” kuka ne yaci ƙarfinta
rungumeta Baba ya yi yana yimata nasiha kala kala daƙyar tafara dawowa dai dai
haka har anfara tunanin a maidata day school amma ta kafe kan lallai saita kuma
Unity za ta ci gaba da abin da suka fara harsukai matakin nasara haka ta dawo
inda ta cinma sabuwar rayuwa a unity domin Docars tasata a gaba idan wanki
tabayar ita ce idan ruwa takeso ita za ta ɗebo mata duk wata wahala bata
take amma fa haryanzu rashin ji bata bar ku ɗayaba haka za ta yi komai aka
sakata ba musu ammafa za ta rama ta bayan fage yanzu duk Unity bawanda bai san
biyun Deejeh Bala ba saboda rashin ji.
Nazba taƙarashe
ba Little Hafsat dake zaune fuska duk hawaye da majina labarin "RAYUWARMU
A BOARDING " Tana nuna Rukayya data tsare fuskanta da kallo cikin mirror
Little Hafsat kyakyawa ce sosai tun da tashigo Unity Allah yaɗauramata ƙaunar Rukayya haka ta
dinga binta harauka kulla abota yanzu tana Ss1 while Rukayya kuma Ss2,
numfasawa ta yi kafin ta ce ina yawana ganin maso na kallon kanta cikin mirror
" hmm fuskan Hafsat take kalla acikin tata domin suna mahaukacin kama da
juna shi ya sa idan taji kewar Hafsat haka ta ke.
Ba komai haka rayuwa ta ci gaba da gudu yau daɗi gobe ba
dadi ta kama yau za su fara ƙualified sunfara a sa'a saura 1 weeks a gama . . . .
Kudinga bin marubuciya da abin da ta rubuta domin ni
banajan labari idan kuna karatun novel ɗina za ku gani banga fa'idar jan
labariba idan ka'isar da abin da kakeso agani.
Comments
Vote and
Share fisabillilah
Taku har kullum
Rukee Sauwa
✍🏻Alƙalami ya fi takubi🗡️
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦RAYUWARMU
A BOARDING
(True life story)💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Free Book
Mallakar Rukayya Buhari Sauwa
(Rukee Sauwa)
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa
ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m. facebook. com/story.
php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J. W. A 💪🏻
Page 41-45
Bismillahir Rahmanir Rahim.
. . . . . Duƙe ta ke tana wankin kayanta tana tuna rayuwa ita da akema
wanki ayimata komai wai yau ita ke wankin kayanta hawaye masu zafi suka zubo
mata ahankali takai bayan hannunta tana gogewa magana ta ke cikin ƙunar rai dakuma kewa”
tabbas yau na tabbata banida masoyi a duniya sama dake Hafsat I really love you
may your soul rest in peace, yau naduba gabas, yamma, kudu, Arewa bangankiba ba
I miss you " wani kuka ne yaci ƙarfinta a hankali ta durƙushe a wurin ji kawai ta yi an dafa kafaɗarta ta baya
juyawa ta yi taga su Nazba, Balki, Gb, Masama rungumeso ta yi tana kallan wani
irin kuka domin sukaɗaine last hope ɗinta rungumeta sukayi kafin sufara
mata magana cikin taushi” ki yi haƙuri duk tsanani na tare da sauƙi wata rana sai labari”
cewar Balki.
Nazba ma ta ce " tabbas and we will never leave you
mune nan naki kin ji Ku ba haka ba " haka ne” Masama da Gb sukace.
Ana haka suka fara jin saukar bulalai a jikinsu Docars ce
da mutanenta dukansu take kamar hauka Rukayya batata ta ke ba ƙoƙari ta ke takare dukan ita
kaɗai saida ta da kesu sosai kafin ta kalli Rukayya ido cikin ido ta ce "
I hate you " murmushi mai ciwo Rukayya ta yi kafin ta ce " and nikuma
I love you " wani kalan kallo tamata kafin ta wuce.
Ɗagasu ta
yi tana ba su haƙuri
domin ta yi tayi sudaina binta saboda duk inda suka tafi basa dawowa Normal
kowa ya tsaneta da wa'inda ta ke tare dasu, haka suka gama exam lafiya ba’a
sallamesu ba domin sai su Docars sun yi handing over garesu next week da wannan
Docars ta samu ta buɗe sabon muzguna musu saida ta yi kwana biyu bata barsu
sunfita daga ɗakinsuba wato Room two Fati Kamba inda Rukayya ku'a jikinta
tana kallon ɗakin tana tuna rayuwa da sukayi aciki tana kuka domin tun da
su Dejeeh Bala suka gama Docars ta kuresu daga ɗakin kwanansu biyu basici abinciba
duk sun galabaita ba abin da sukeyi sai kuka dakuma tuna baya yanzuma suna
kukansu kawai idanunta suka fara ganin kamar inuwar Hafsat.
Inuwar daku a mafarki ba za ta manta da itaba inuwar da
kuda babu ruhi ajikintaba ba za ta gushe a kwakwalwartaba Hafsat ce ta bayyana
tana mata murmushi ta ce " be brave my yar'lukuta saura kiris you will win
and you will fulfilled our promised dama na gaya miki and yanzu kin ga
masoyanki na gaskiya” Magana take yi kuka na kwace mata " meyasa za kimun
haka meyasa za ki gujeni a lokacin da kika san ina matukar buƙatarki meyasa za kimun
haka meyasa " rungumeta ta yi kafin ta ce " bangujeki da son rainaba
na gujeki ne domin haka Ubangiji ya ƙudurta ki jajirce kada kitaɓa buɗewa makiyi hannu "
tana faɗin haka ta ɓace bat, wani kuka ne Rukayya ta kyace da shi ana haka
Docars ta zo ta ce su Masama duk su wuce amma Rukayya ta tsaya haka ba dan
ransu yasuba suka tafi jan Rukayya ta yi kamar karya har Raka duk SS3 ananan
ciki harda Feedo tsohuwar lover Rukayya wadda tun abin da kaza tayimata ta
tsani Rukayya alalo suke bugawa suna dukanta da fashion duk wani mai imani zai
tausaya mata haka suka daketa saida numfashinta yafara ɗaukewa ba imani
suka tafi suka barta.
Little Hafsat dasu Nazba da ke laɓe suna kuka haka sukayi
saurin ɗaukanta sai dispensary aka bata gado emagency anyi tambayarsu
kamar me sai suce ba su saniba kwananta ukku da murmure ta dawo dai dai aka
sallameta ana gobe za su amshi muƙami, washegari taro ya yi taro inda aka fara raba prefect
inda duk wanda za aba matsayi saije kun tsohun prefect ya amsa ana kawowa kan
Rukayya aka bata head girls inda Docars za ta yi mata handing over kamar ta
mutu ta cire ɗankwali ta bata fuskarnan ba annuri ahankali yadda ba
maijinsu ta ce " I hate you " and I love you " Rukayya ta ce
tana murmushi harzata tafi aka tsyar da ita inda aka sake bata muƙamin Hostels captain, kowa
na taya ta murna ban da yan baƙin ciki
ranar sunsha kashi domin kunsan ɗabi'a ce ta yan' boarding idan sukayi
handing over sudinga dukan wa'inda sukaba to haka ce taka sance dan sundako
musamman Rukayya data amshi manyan muƙamai har biyu haka dai kowa ya watse,
Rukayya ta yi kuka sosai domin tasu a ce Hafsat nanan taga
wannan girma data samu su rungume juna suyi murna amma kash muriwa tayimata
sauri na rabata da "IDENTITICAL TWINS" (my next novel littafin akwai
chakwakiya kudai kubiyuni) ɗinta haka suka kuma hida hutun 1 months suka
dawo komai yakuma muhallinsa su Rukayya suka koma Room two Fati Kamba suka
gyara ɗakin yadda yake haka suka dinga zuba mulki cikin Unity inda
ku ɗan Js1 da yashigo yau indai yakwana a unity yasan labarinsu domin sun
shimfiɗa mulki dayafi na Deejeh Bala dan ita har mate ɗinta bata bariba
yauma suna shiri za su tafi Raka daganan su wuce dukan let out.
Shiryawa sukayi cikin zane iya cinya ɗaurin talli bari
wanda rabin nonowansu duk a waje yake suka fita Raka cike ta ke da mutane haka
sukadinga rawa abinsu saida suka gaji suka fara Round duk wanda Allah ya sa
suka kama su duka har suka gaji suka wuce. . . .
Comment
Vote and
Share fisabilillah
Taku har kullum
Rukee Sauwa
✍🏻Alƙalami ya fi takubi🗡️
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦RAYUWARMU
A BOARDING
(True life story)💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Free Book
Mallakar Rukayya Buhari Sauwa
(Rukee Sauwa)
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa
ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m. facebook. com/story.
php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J. W. A 💪🏻
Page 46-50
Bismillahir Rahmanir Rahim.
. . . . . . Haka Rayuwa ta ci gaba da zuwa inda su Rukayya
suke zuba mulki sun ransu har suka fara Weac basajin daɗin tafiya subar unity
suna tuna rayuwar da sukayi amma ina dama haka rayuwa take dole subar unity
wasu su shigo haka har suka gama exam lafiya komai sun amshi kyaututtuka da
dama ind a gwamnan kebbi ya ba Rukayya kyauta dakuma bata damar ta zaɓi abin da
takeso in Allah ya yarda kafin yabar mulki zai yi mata kallonshi ta yi kafin ta
ce " sunake yi a gina sabon house a hostel mai suna Biyun Deejeh Bala
" kallonta ya yi yadda take maganar za ka tabbatar tanason abin murmushi
ya yi ya ce "shi kaɗai kike so" kyaɗa mishi mai ta yi kallon mutanen
dake wurin ya yi ya ce " insha'Allah nanda 1 months zan kammala ginin kuma
ita za ta buɗeshi.
Haka Rukayya tabar Unity bayan sunsha kukansu dasu Nazba
duk da gari ɗaya suke ta tafi gida da kewa da kuma tunani.
Kewar Rayuwar da sukayi a makarantar da kuma tunani Hafsat
ta, bayan wata ɗaya cike Unity ta ke da mutane ba msaka tsinke su Rukayya
dasu Nazba duk sun yi wanka cikin ankonsu na materials pink mai kyau sun yi
kyau sosai kafin taji andafa ta juyuwar da za ta yi wazata gani Kaza ce sanye
cikin kaya na alfarma ta yi masifar kyau da jiki alamar hutu yazauna wata irin
runguma ta yi mata wanda saida taji zafi ta ce” ohchhhhh" sakinta ta yi
tana murmushi wani mahaukacin kiss tafara sauke mata a fuska mutane kallonsu
kawai suke magana taji da muryar da ba za ta taɓa mantawa da itaba tana faɗin
" oh mu kuma aisai mukoma tun da ba’a son dakuma ƙaunar ganinmu " Anty
Hadiza tafaɗa da ƙafi
dayaja hankalin mutane kanso bakinta yaƙi rufuwa ganin harda su Lola da Wasila dake har Naija ai a
kan farin ciki ya yi mata yawa kawai tasa kuka suka haɗu suna tayi.
Mutane sai nuna Deejeh Bala sukeyi suna faɗin gatacan ita
ce ainahin Deejeh Bala ana haka sai kawai wata yar'yarinya yar' kimanin shekara
ukku ta zo tana faɗin "Momy kince za ki nuna min takwarana ina ta ke
" cikin maganarta ta yara " kana ganin ta ka ga Kaza domin suna
mahaukacin kama duƙawa
Rukayya ta yi ta kama hannun yarinyar tana kallon Kaza, tun kafin Rukayya ta yi
magana Kazan tarigata da faɗin " ya'tace” wata runguma tayiwa yarinyar
tana murmushi ta ce " ya sunanki” Rukayya amma Ammyna tana cemun Baby wai
sunan wata masoyiyarta ta samun kuma ta ce za ta kaini na ganta” ɗago
idanunta ta yi da suka yi jaa sosai tana kallon kaza kafin taƙara rungume yarinyar tana
faɗin " na gode na gode dayi min takwara da kikayi tabbas keɗin masoyiyata
ce ta haƙiƙa ina matuƙar masifar ƙaunarki " kafin kaza
ta yi magana aka fara kiran sunanta kan tazu ta buɗe house, kallonsu ta yi tana
kuka kwarin guiwa suka bata ta hanyar gyaɗa mata kai tafiya take yi ahankali
har ta isa kafin ta amshi sexul ta yanke Jan zaren dake wurin kowa tafi akemata
Mike aka bata akace ku miye abin da idan tana wurinnan ta tunashi takanji baƙin ciki amsa ta yi wani
murmushi ta yi kafin ta ce.
" My soul Hafsat idan na buɗe idanuna na ga nasarar da
nasamu a rayuwa ta nakanji hawaye na zuba kuma zujiyata takanyi zafi saboda ita
ce mafarin komai tare da ita muka fara komai kuma ita ce silar zamuwata abin da
nazama” taƙarashe
wani kuka na zu mata duk wanda ke wurin saida ya zub da hawayen tausayinta kafi
aka sake cewa” kuza ki iya faɗin wani abu agameda rayuwarku" magana ta ci
gaba da yi tsaf tabada labarin "RAYUWARMU A BOARDING" Kowa kuka yake
yi kafin ta ci gaba da cewa” ita ce rayuwa ta kuma na ji daɗi daya ka sance
nabada "RAINA FANSA” ( My next novel) ga burinta banida abin da zance sai
Alhamdulillah haka kowa yadinga tufa albarkacin bakinsa inda taƙara samun kyaututtuka suka
shiga cikin Biyun Deejeh Bala house wanda aka yi gini mai kyau da kuma
Coulities zama suka yiakan wani bonk cikin wani ɗaki suduka Deejeh Bala,
Kaza, Lola, Wasila Naija, Nazba, Balki, Gb, Masama and Rukayya suka haɗe kai
suna kuka mai taɓa zuciya ahankali aukace " ALHAMDULILLAH " Wanda ni
ma na ajiye alƙalami na
ina mai cewa
"ALHAMDULILLAH!ALHAMDULILLAH!! ALHAMDULILLAH!!!
Anan nakwo ƙarshen wannan labarin mai taken RAYUWARMU A BOARDING
kuskuren dana yi Allah yay yafemun abin amfani a ciki Allah yabaku ikun aiki da
shi kubiyuni domin samun ƙayataccen
labarina dazan fara mai taken " IDENTITICAL TWINS "nan ba da
jimawaba.
Wannan littafi tun farkonsa har ƙarshensa sadaukarwa ne
gareku my two Hafsat Allah yaji ƙanki my first Hafsat yar'uwata aminiyata abokiyar ahawara
Allah ya yi miki Rahama ya sadamu a Aljannah my Alive Hafsat Allah yayiwa
rayuwarki Albarka.
Ma'assalam
Comment and Share fisabilillah
Taku har kullum
Rukee Sauwa
Domin magana da marubuciya kai tsaye 0703044691
✍🏻Alƙalami ya fi takubi🗡️
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa
ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen Hausa
https://m. facebook. com/story.
php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J. A. W 💪🏻
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.