"Haba Mamman Janar Manaja!
Mamman ƙanen Ubale mai Zango"
– Muhammadu Ganga-Ganga a waƙar Ammani Manajan Neja.
Wannan shi ne Marigayi Alhaji Ammani Inuwa Fagge. Bayan aikin da ya yi na Manajan Niger Club ya yi shuhura a siyasa a Kano. Ya rike muka in shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin jihar Kano a zamanin Jamhuriya ta biyu. Haka nan daga baya ya shugabanci jam'iyyu daban-daban a matakin jiha. Allah ya gafarta wa magabatanmu. Amin.
Daga Zauren:
Makaɗa Da Mawaƙa
0 Comments
Post your comment or ask a question.