𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀❓
Assalamualaikum barka da dare mlm inada tambaya mlm mace ne ta je garinsu karatu toh mlm tun da ta tafi mijinta baya kiranta har tsawon shekara 3 kuma ko da babanta yakirasa baya daukan kiransa imma yakirasa dawani number yanajin muryansa zai kashe ya matsayin aurensu mlm ngd
𝐀𝐌𝐒𝐀👇
Wa alaikumussalam warahmatullahi wabarakatuhu
To maganar Aure fa yana nan ko da shekara ɗari suka yi indai ansan inda
yake kuma ba a nemi wata maslahar ba, domin dafarko bansan wane irin karatu ba
ne mace za ta bar gidanta har tsawon shekara Uku.
To abu nabiyu kuma shi ne ta inda akahau tanan ake
sauka, tun da baya ɗaga kiranta ko da iyayenta sun kirashi baya
saurarensu, sai anemi waliyansa waɗanda suka nema masa auren domin
a san
matakin da za a ɗauka
Allah ya sawaƙe
Ku Kasance Damu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa
Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.
𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇
https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi
𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇
Https://www.facebook.com/groups/336629807654177
𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇
https://chat.whatsapp.com/J1hm5Tw12uYBƙfaiPwf28l
ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ
Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.