𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀❓
Assalamu Alaikum. Mace ce mijinta ya sake ta washe garin ta gama al'adanta, Ba tare da wani abu ya shiga tsakanin su tun wancan period ɗin, Shin irgenta na idda zai fara da wani period ne mai zuwa?
𝐀𝐌𝐒𝐀👇
Toh tun da yanzu ne ya sake ta toh za ta zauna se haila
na gaba ya zo mata daga kanshi ne za ta fara lissafi in ya zo yakare shi ne ta
yi jini ɗaya seta yi uku a jere ban da wancan wanda ta gama
jiya domin shi ai yariga ya wuce babu batun a koma kanshi tun da ba a sake taba
seda yagama karewa.
WALLAHU A’ALAM
Ku Kasance Da mu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa
Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.
𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇
https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi
𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇
https://chat.whatsapp.com/BXjuXb1W…
**************************************
Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.