Ticker

6/recent/ticker-posts

Shin ya halatta na karanta Alƙur'ani a zuci da ido ba tare da motsa harshe ba?

𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

Shin ya halatta na karanta Alƙur'ani a zuci da ido ba tare da motsa harshe ba?

𝐀𝐌𝐒𝐀👇

Karatun Alƙur'ani da Ido kaɗai ba Tare da Motsa Harshe ba, ba a Lissafa shi a Matsayin Karatu, Kuma ba a Samun Ladan Karatun Alƙur'ani da haka, Yin hakan Nazari ne Kawai Cikin Alƙur'ani, Kuma Musulmi Zai Samu Lada a kan Nazarinsa, Amma ba ladan Mai Karatun Alƙur'ani ba.

Yi 'kokari ka dinga motsa harshenka tare da Tadabburi yayin da kake karatun Alƙur'ani don ka dace da Samun Lada mai yawa,

Ya Allah ka ƙara mana iklasi a cikin Dukkanin ayyukanmu, Ka karɓa mana Ibadar mu.

Ku Kasance Da mu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.

𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi

𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

https://chat.whatsapp.co…

************************************** 

Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

Question and Answers in Islam

Post a Comment

0 Comments