Ticker

6/recent/ticker-posts

Mijina Ya Sadu Da Ni Ta Dubura Cikin Kuskure.

𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

Assalamu alaikum, miji ne ya je saduwa da matarsa sai ya kuskure ya saka mata a dubura, shin menene hukuncinsa?

𝐀𝐌𝐒𝐀❗️

Wa alaikumus salam, in har da kuskure yayi hakan, sai yayi sauri ya zare, mutukar ya cire daga zarar ya ji ba wurin bane Allah ba zai kama shi da laifin hakan ba. A ƙarshen Suratul Bakara

رَبَّنَا لَا تُؤَاخِذْنَا إِن نَّسِينَا أَوْ أَخْطَأْنَا

 "Ya Ubangijinmu kar ka kamamu in mun manta ko mun yi kuskure". Muslim ya rawaito hadisi cewa: Allah ya zartar da hakan.

Ibnu-Maajah ya rawaito hadisi, Annabi (Sallallahu alaihi Wasallam) yana cewa: "Allah ya yafewa al'ummata abinda suka aikata cikin kuskure". Ci gaba da jin daɗi a wurin bayan gano kuskuren, yana daga cikin zunubai.

Allah ne mafi sani.

Amsa daga Dr. Jamilu Yusuf Zarewa.

Zauren Fatawoyi Bisa Alkur'ani Da Sunnah. Ku kasance Damu...

𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

https://whatsapp.com/channel/0029VaA8YpB42DcZdoRuCj3G

𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

 https://t.me/TambayaDaAnsa

ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

**************************

Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

Question and Answers in Islam

Post a Comment

0 Comments