Da sunan Allah mai Rahma mai jin kai. Allah kasa yanda na fara lafiya in kare shi lafiya. Wannan labarin ya faru da gaske dan kusan Book dina da nake yi true life ne sai dai in yi masa kwaskwarima dan abun ya fi ba da citta.
Ku biyo ni ku sha labari.
Ku daure ku yi comment dan in ji ra'ayoyin ku a kan Littafin nan......
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
⚜️©J.A.W📚🖌️
Marubuciyar
* Amince Da Ni
* KAI KA JA WA KANKA
Yanzu kuma gani ɗauke da
ƘANWATA
Paid Book ne
Vip 300
Special 500
Acct No. 3115484026, First Bank, ko kuma Kati MTN (Ba na son VTU)
Idan kin biya ta bank kina iya turo shaidar biyar ki ta wannan 09069080725
🌟🌟 ƘANWATA Na Ikilima Adam [Kashi na 2]🌟🌟
Rahama zaune
suke ita da asiya a dakin Mama.
Cikin damuwa
Rahama ta dafa asiya ta ce kawata kin san Ko har yanzu baba salihu be dawo ba.
Cikin zazzare
idanu Asiya ta ce whattt ban....
2️⃣3️⃣
Asiya ta ce
What
banganeba Rahama wai kina nufin har yanzu
bedawo ba chabdi amma saina ke ganin da Adamsy akaba auren naki zefi kwanciyar
hankali kinga yana mugun son ki.
Rahama kema
kina son sa.
Ajiyar zuciya
Rahama tasauke ta ce ni fa banda zabi wanda yawuce na iyayena komai sona da abu
komai kin abu danake yi.
Amma wlh Asiya
da so samu ne in auri Adamsy.
Zuciyata tafi
aminta da shi dari bisa dari.
Abba dake
tsaye kofar dakin mama duk abun da suke fade a kan kunnen sa.
Cike da
tausayin Rahama yabar wajen.
Yana shiga
dakin sa ya shiga nazarin yanda ze bullowa Al'amarin zuwa yanzu ya gama sarewa
a kan dawowar baba salihu.
Anty yakira
awaya ya cemata tazo dakin sa ta same shi 'babu ba ta lokaci sai gata tashi go
sanye take da doguwar riga Atamfa takashe daurin dankwali sai kamshi take
zubawa
Barka da
warhaka baban Rahama.
Ta furta fuska
a sake.
Fuskar sa babu
walwala ya amsa mata.
Shigar ta ba ƙaramin
daukar hankalin sa ya yi ba.
ba ta izinin zama yayi.
Zama suka yi
yana fuskantar ta ya ce nayi tunani a kan Rahama nalura baba salihu ba dawowa
zeyi ba.
Allah kadai
muka barwa sanin gaibu.
Kuma kinga
yarinyar nan ta mana biyayya a kan amincewa zata auri dan baba salihu ba tare
da ta san shi ba.
Nayanke
shawarar bawa Adamsy auren Rahama koya kika gani ?
Anty cikin
murna ta ce wallahi ni hakan ya yi min dadi sossai ka ga ka taimakawa masoya.
Wani hanzari
ba gudu ba koda Baba salihu yadawo zan ba dansa diyar Hassan kanina.
Shi ne kawai
kwanciyar hankali na kuma mutanen nan yanzu zankira su in sanar musu kawai su
kawo sa daki na basu Rahama dan haka ki gaggayawa mutane makota araba alawa
daurin aure ranar juma'a.
Itakuma salma
nata me sauki ne dan saurayin da suke tanbadewa tare shi zan hadasu aure.
dan uban sa
koyanaso Ko baya so sai ya aure ta.
Cike da
farinci anty ta ce hakan ma ya yi bara in tafi in sanar cikin gida.
Cike da farin
ciki anty taje tsakar gidan tana ta guda.
Kowa saida ya fito
har bakin da suka fara zuwa Daga makarfi sun fito.
Mama ta ce
wannan gudar fa na mene ne.
Salma ta ce
uhmm tana murna ne Yar dakin ta zata auri dan me gadi.
Dariyan mugun
ta ta yi tana me kallon anti.
Maganar tayiwa
Rahama da Asiya zafi aransu..
Anty kara yin
wani gudar ta yi ta ce MashaAllah MashaAllah tana dafa Rahama ta ce
congratulations my daughter tare da rungume ta sassanyan kiss ta yi mata a
goshi.
Ta ce yau
Allah ya amshi rokona Rahama.
Mama da ranta
yasoma baci ta ce to ai saiki fadi abun murnan muji.
Anty ta ce
nasan mama zakifi kowa farin ciki gashi yau Abba yaba Adamu auren Rahama.
Kwabe fuska
mama tayi.
ta ce ba shakka abun farin ciki ne Allah ya sa
ayi damu Daga haka ta kama gaban ta.
Wani farin
cikine ya lullube kowa cikin gidan duk wanda ya san shakuwar Rahama da Adamsy
ya san akwai tsantsar soyayya.
Rahama kasa
boye farin cikin ta ta yi dukawa kasa ta yi tayiwa Allah sujjada.
Tare da dago
kai gaban kowa ta ce Allah ina godiya agareka.
Rungumar anty
ta yi tana murnan farin ciki.
Salma tun da
ta ji maganar wai Adamsy ne ze auri Rahama hankalin ta ya yi mugun tashi.
Kasa tsayuwa
ta yi cikin kuka tashige daki ta danne kanta da filo tana kuka mai taba zuciya.
Rahama ta lura
da yanayin salma sai ta ji tausayin ta yakamata bin bayan ta tayi.
Ta iske ta tana
ta rusa uban kuka jiki asanyaye ta Haye gadon jawota ta yi salma na turjewa.
Cikin yanayin
damuwa Rahama ta ce salma ke kadai ce ƙanwata ya mace pls meyasa ba za ki soni
ba koda kadan ne wlh salma ina son ki fiye da komai banda iyayena.
Banda kamarki.
Salma dago kai
ta yi tana me Jin tsanar Rahama nakara ruruwa acikin zuciyar ta.
A fili
murmushi mai kama da ciwo ta yi ta ce ayya kukan da nake kaina ke min ciwo
karkiyi tunanin wani abu cen ka san ranta tana ayyana yanda zata tozarta Rahama
a fili kuma murmushi yake ta yi mata wanda hakan ya sa Rahama Jin dadin sun
fahimci juna ita da kanwar ta.
Rahama na
fita.
Salma hijab
dinta tasaka ta bayan gida tafita ba tare da kowa ya sani ba.
Direct gidan
Amina taje ta iske ta awaje wani me mota ya sauke ta.
Tana masa bye
bye.
Aguje taje ta
rungumi Amina cikin kunan rai take ba ta labarin auren.
Amina ta ce
zancen banza zancen wofi wai ina maganin da malam isa yabaki kinkoyi aiki da
shi kuwa.
Salma Girgiza
kai ta yi Alamun A'a
Amina cikin
fushi ta ce meyasa salma kodan bakisan zafin kudi bane.
Insa kudi masu
yawa in biya miki dan biyan bukatun ki
Amma kika
ajiye bakiyi ba yanzu me kike son in yi miki tana kallon salma ranta a ba ce.
Salma hakuri
tasoma ba ta ta ce wlh dan naga Abba ya ce dan me gadi zata aura shi ya sa
banyi ba.
amma pls miye
mafita karki manta yau saura kwana shidda na ji Abba na cewa wai Al'amin ze
aura min kijifa.
Tana yatsine
fuska.
Ina aiba zan
iyaba dan ambassador zata aura fa ni kuma in kare da yaron dako sana'a bashida
shi.
Amina ta ce
yanzu inbaki komi mu je gun malam isa.
Haka suka
kwashi juna suka je malam isa yaba salma maganin da zatayi tozali da adamsy
inhar suka hada idanu tabbas zeso ta inkuma be sota ba alokaci to duk abun da
tafadamai a kan Rahama ze yarda koda karya ne.
Murmushi
kwance kan fuskar salma ta ce ai gwara mu rasa dukan mu wallahi itama anemi Ko
me ga ruwa ne abata ta aura ehee tana hura hanci sama sama
Cike da Jin
dadi suka baro wajen malam isa.
Tun da salma
tadawo gida take ta safa da marwa yanda zata hadu da Adamsy kawai take tunani
Iyayen Al'amin
sunzo sheik cikin mutuntawa ya karbesu dan mutanen arziki ne.
Gasu makotan
arziki.
Sheik be
fadama musu abun da yaron nasu yake aikatawa ba shida salma Saboda ya san rufa
asiri ɗan Adam yana da
cikin kyakkyawan dabi'un mutanen kwarai.
Al'amin dake
tsunkuye da kai tsoro da fargaba ne yakamashi kada a tona masa asiri.
Sheik cikin
gyaran murya ya sanaar da Iyayen Al'amin diyar shi salma ta ce babu wanda
takeso sai Al'amin.
Gaban Al'amin
saida ya yi mummunar faduwa azuciyar sa sai maimaita innaliahi wa'inna ilai
rajun yake.
Me zanyi da
salma wacce ba ta da kamun kai dadai yayar ta ce amma anhadani da alakakai.
Cike da farin
ciki da Jin dadi Iyayen sa suka ce sun amince tun da ya ce beson komai sai sa
daki suka nemi Alfarma koda andaura Salma tazauna na kwana biyu kafun su nemi
inda za su tare da mijin nata.
Sheik ya ce
babu matsala wannan ai munzama daya..
Al'amin gaza
magana ya yi dan yana tsoron ya ce wani abu Abba ya tona masa asiri.
Daga haka suka
yi sallama da Iyayen Al'amin jiki babu kwari Al'amin yakoma gida....
....
Kannen anty
suka zo sunyo ayari dan tayata murna zata aurar da yarta Rahama.
Kanwar anty
tazo da kayan gyaran amare masu kyau su turaren wuta humra dilka.
Sossai anti ta
yi farin cikin gudumuwar da suka kawo.
Dakin baki aka
sauke su.
Aranar Rahama
saida tasha gyaran jiki gun kanwar anty
Salma Sam taki
yarda ai mata gyaran jikin saima tarufe su da masifa.
Dole suka
kyaleta.
*******
Adamsy labari
ya je masa anbashi Rahama murna awajen sa baya misaltuwa.
Shago ya je yasiyo
sabuwar wayar Samsung galaxy edge 7 yakawo mata hade da layi ranar sun sha hira
ta waya.
Cikin farin
ciki ya ce Rahama kinga ikon Allah Ko Allah ya ce ke matata ce gashi saura
kwana shidda a adaura wayyo zan zama baban baby
Nakosa inzama
Daddy nima.
Kunya yakamata
Hannayenta
tasa tarufe fuskar ta kamar yana ganin ta
Cikin zazzakar
muryan ta ta ce adamsy na.
Idanun ta a
lumshe wani ni'ima da kwanciyar hankali suka ziyarci zuciyar ta lokaci daya.
Allah ya yi zan
zauna kar kashin inuwar ka ina mai godiya ga mahallicina.
Wani hawayen
farin ciki ne ya lullube fuskar ta.
Adamsy dake
jinsa a sabuwar duniya ya ce kinga bara inkashe kin san tun da su Daddy suka
samu labarin anbani ke zama be gansa ba.
Yanata
gayyatar manyan mutane Daga kasashe.
Cikin su harda
sarkin kwatano zezo daurin auren mu..
Rahama banda
dariya babu abun da take ta ce aini ma nan Abba ya gayyato manyan malaman
addini na kasashe ketare dana cikin gida Nigeria harda abokanan sa larabawa da suka
yi zaman saudiya duk za su halarci taron.
MashaAllah
Adamsy ya furta ya ce lallai ranar juma'a akwai kallo.
Daga haka suka
yi ta firan su cikin nishadi.
Ta sanar masa
gobe za su je makarfi amma kwana biyu kacal zasuyi ba haka yaso ba amma ya ce
Allah yakaiku lafiya zamu ringa waya.
Kinga saida
safe zan kira Daddy ne kan lefen auren ki Kin san babu jira lokaci yakure.
Daga haka suka
yi sallama.
********kwatano
Mai martaba
zaune shida mama karama ya sanar mata bikin da za su je ranar alhamis bikin dan
Dr Abdullahi Auwal ne.
Mama karama
cikin Jin dadi ta ce tome zehana in bika tun da nima ban taɓa zuwa kanon ba.
Kuma zanga
maigidana yarima Samad.
Inga Ko akwai
wacce zata iya ta kwace min shi.
Tana dariya
mai martaba ya numfasa ya ce ki shirya mu je ranar Alhamis kinga tare da Samad
zamu dawo dan yana da zama kotu ranar litinin anan garin namu.
Cikin gamsuwa
da bayanan sa ta ce Allah yakaimu.
********
Yarima Samad
zaune yake a falon sa.
Hannun sa
dauke da remote.
Faruk yashigo hannun sa dauke da leda ya ce
kanada masaniya mai martaba zezo bikin dan Ambassador shida mama karama.
Waziri ze
rakosu.
Samad da
hankalin sa ke kan kwallo da ake bugawa A TV ba tare da ya kalle sa ba ya ce
inada masaniya ai duk tare zamuje daurin auren.
Nuna masa kusa
da shi ya yi ya ce ka ga wannan shaddunan anko zamuyi nida ku abawa telan nan
dake mana dinki kai ka san wanda za amin tun da daurin aure zamu je.
Ka san dole
muyi kara dan uban angon tun muna yara yake zuwa kwatano gidan mu yake sauka
akwai shakuwa sossai tsakanin sa da mai martaba ka ga dole mu zage.
Aminu dake
gefen sa kwance kan kujera 3str ya ce gaskiya ne yarima Samad Allah yakaimu
Da Amin suka amsa dukan su banda marwan da
ransa yake a ba ce.
********
Washe gari
Salma tana ta
tunanin ya zatayi ta hadu da adamsy ne gashi yau za su je makarfi.
Wata dabara ce
tafado mata gun Rahama taje cikin murmushi ta ce anti wai ina yaya Adamsy ne.
Rahama ta ce
ai yanzu zezo Wayar ta yasoma ring murmushi ta yi ta ce kinga salma gashi cen
yazo yana waje.
Aguje Salma
tabar Dakin.
Dariya Rahama ta yi dan a tunanin ta salma
tasauko tana kaunar farin cikin ta.
Salma daidan
wajen zauren gidan su ta tsaya tana.....
2️⃣4️⃣
Ta tsaya tana
kokarin fiddo maganin Daga jakar ta.
Abubakar da
buta ke hannun sa ya fito toilette sake da baki yake kallon abun da take shirin
yi.
Tsayuwar sa ta
ji a kan ta ba ƙaramin firgita ta yi ba har tana neman faduwa.
Azabure tana
sakalo murmushin dole ta ce yaya kaine cikin muryan ta dake rawa.
Kallon yake
yana nazartan yanayin ta ya ce au baki ganni ba tun dazu me kikeyi ne.
Me wannan a
hannun ki
Cikin inda
inda ta ce tozali nane nake dubawa Ko yana nan.
Sai anan zaki
duba ya jefo mata tambaya.
Yana mai
tsareta da idanu.
A'a yaya kawai
de inadubawa ne.
OK to ina
zakije ne ?
Yaya adamsy ne
yakirani zanje mu gaisa yanzu zandawo ba tare da ta jira amsar shi ba tafita
jiki na rawa.
Tana fitowa
kofar gida ajiyar zuciya ta soma saukewa ta ce azuciyar ta.
Da wannan uban
nacin yaga abun da zanyi shi ke nan daya tonamin asiri gashi ta dalilin shi
bansamu nayi ba.
Oh my God ta
furta ta dunkule hannayen ta tabugi iska.
Adamsy dake
tsaye jikin motar sa yaci kananun kaya sanye yake da wando jeans riga teashot
hash kala ba ƙaramin kyau ya yi ba sajen shi kwance lub a fuskar shi.
Da fara'a
dauke a fuskar shi yake kallon salma ya ce ya na ganki a birkice haka.
Kaman wacce ta
yi wasan gudu.
Haushin shi ta
ji danma ya raina mata wayau ita ze fadawa haka.
Karasowa gaban
shi ta yi ta ce yaya na ai antina ce muke rige rigen waze fara ganinka.
Dariya ya yi
ya ce ai ita basai ta yi rige rigen ganina ba.
Dan zamu ka
sance tare na har a bada.
Kekuma Al'amin
zakiyiwa wannan tseren dan kiga fuskar abun ki.
Koba Al'amin
na ji ance sunan shi ba.
Yana kashe
mata idanu cikin tsokana..
Salma ranta
yakai kololuwa wajen baci ta ce ayya haka ne kuma ai shima Al'amin din yanzu ze
zo.
Jiki asanyaye ta
ce ni zanshige Girgiza mata kai ya yi yana kallon ta harta shige.
Baza idanu ya
yi yaga ta inda tauraruwar sa zata Bullo.
Yayin da iska
take busowa yanajin shi cikin shauki da begen abun son sa.
Cike da
nutsuwar ta da kasaitar ta ta fito kamshin turaren ta ya doki hancin sa.
Sai asannan
yadago kai yake kallon ta babu Ko kiftawa.
Sarki ya
tabbata ga ubangiji kyakaywa.
Murmushi ta yi
cikin girmamawa ta gaishe shi.
Kasa cire
idanu ya yi a kan ta saida ta soma tsarguwa da kallon da yake binta dashi.
Turo baki ta
yi gaba ta ce wannan kallon fa.
Murmushi ya yi
ya ce mene ne dan na kalli fuskar matata.
Uwar yaya na ?
Girgiza masa
kai ta yi ta ce babu laifi amma ka rage.
Kallon shigar
da ta yi yake yi.
ya ce gaskiya
dole inbiya wankan nan.
Sanye take da
abayas doguwar riga egyptien yasha stonne gaba da baya ta yi Rolling dankwalin
a kan ta.
MashaAllah ya
furta tare da dauko wayar sa ze masu selfie.
Yayi juyin
duniya Rahama ta ce Sam baza ta yi hoton ba.
Beji dadi
aransa ba amma ya dake ya ce idan kinzo gidana zanga tayanda zaki hana muyi hoto.
Dariya ta yi mai
sauti ba zan dade ba ka san yau zamuje makarfi so muke mu je dawuri.
Adamsy ya ce
Ko zaku bari ni inkaiku ne.
A'a kabarshi
drever Abba ne zekaimu jibi ze koma yadauko mu.
Bandir din
dubu daya yabata da ƙyar ta amsa tana mai masa godiya.
Sunkai mintina
goma
Kafun suyi
sallama Cike da begen juna.
**, ********
Salma tana
shiga daki kuka tasaki mai cin rai ta ce yanzu shi ke nan burina ba zai cikaba
wata zuciyar ta ce ai zecika tun da jibi zaku dawo ana saura kwana uku daurin
aure.
Murmushi ta yi
ta ce ai har yanzu ina nan a kan bakata wlh dan saina wulakanta ku.
Zan auri
Al'amin InshAllah Rahama saide a daura auren naki da dan gamai ruwa na miki
alkawari ni salma abdurrazak zansaki kuka ranar daurin auren ki.
Badainiba
shibanda munafukine adamsy nifa ya fara gani ya biyo dan yahada ido da mai
farar kafa ya ce ai ita ya biyo.
Cijje labban
ta ta yi ta ce mu je zuwa wanda ya fasa badan halak bane.
Shegu taron
matsiyata har ita anty.
Sallamar
Rahama ne ya katse mata surutan da take yi..
Cikin Jin dadi
Rahama ta ce salma kinga kudin da adamsy yabamu.
Murmushi dole
salma ta yi ta ce kai amma wannan adamun yana mugun ji dake Rahama.
Eh wlh Rahama
ta furta yi maza ki dauko mana jakar kayan mu.
Abba ya ce
mufito mu ake jira bara inshiga ciki muyi sallama da su mama da anty tare da
jama'ar gidan.
Tana fita.
Salma ta rinƙa
watso mata harara Jiki asanyaye tadau jakar kayan nasu ta fito.
Rahama saida
tayiwa kowa sallama suka bisu da Adu'ar Allah yatsare hanya.
Mama ta ja salma
gefe ta ce karki damu yata ai Al'amin dinnan ya yi degree yana samun aiki zaki
Faso gari yata karki damu shi Adamun beda halin kirki iyayen sa 'mutanen banza
ne.
Banda bauta
babu abun da Rahama za taje yi a gidan.
Murmushi salma
ta yi azuciyar ta fadi take kema mama mai farar kafa tasiye ki..
To wlh koda
yar aiki zata je yi giɗan
Adamsy ba zan bari ta aureshi ba bare zaman aure.
Afili ta ce
Ayya mama karki damu ni tun yaushe ma nacire tunanin adamsy araina.
Mama Cike da
Jin dadi salma tasauko ta ce Allah ya yi maki Albarka da amin ta amsa.
Mama ta dan
canja ne tun da mahaifiyar ta takira ta awaya ta zageta tsaf ta nuna yakamata
ta jawo Rahama a jikin ta.
Kishi da anty
zatayi tacire yarta aciki dan suna tarayya da anti.
Da wannan
fadar da akayi mata tafara son yar ta har tana hira da ita.
Tana kokarin
taga taraba anty da Rahama amma Sam anty taki ba ta dama intai maganar ai yar ta
ce sai anty tabata amsa da ita ce ta raineta tun tana karama kuma anbata ita
aure kadai ze rabasu da Rahama..
Rakiya suka yi
masu har sheik shima baa barshi a baya ba 'suna kallon motar tasu ta tashi sai
Daga masu hannu suke suna fadin Allah yatsare.
Gidan gabadaya
Cike da kewa suke tafiyar Rahama dan ba ƙaramin sabo suka yi da ita ba.
........
Asiya hannunta
dauke da din kuna Cike a leda tazo Cikin girmamawa tagaida jama'ar gidan.
Kallon mama da
anty ta yi tarasa wa zataba din kunan acikin su..
Tana gudun ta
yi laifi dan tasan zaman da suke yi..
Murya cen kasa
ta ce anty gashi Rahama ta ce a baki ki ajiye mata..
Asiya na
kokarin mikawa anti mama ta taso ta ta kwace kayan ta ce banda shishigi kayan
Rahama ai ni zan ajiye mata..
Anty ta ce
Asiya kindai kawo sako Ko kina iya tafiya mun gode.
Asiya ta juya tana
ta girgiza kai.
***************
Kan hanyar su
ta makarfi sunyi nisa sossai dan ma befi nan da mintuna a shirin ba suka sauka.
Cike da
kwarewa drever ke tukin motar.
Rahama tuni
barci ya yi awon gaba da ita 'banda kallon ta babu abun da salma take yi.
Tana tunanin
yanda zatayi tunowa ta yi akwai kudin da adamu yaba Rahama dasu ta taho
ahankali tajawo jakar a kan kafafun Rahama durkusawa ta yi acikin mota Saboda
kada drever ya hango ta tacikin madubin mota.
Kirga kudin ta
yi taga dubu hamsin ne sabine kudi ne Daga gani a banki ya ciro su.
25k ta zara
cikin jakar tare da saka wa cikin brezia dinta.
Komawa kan
kujerar mota ta yi tana kokarin maida jakar Rahama inda ta dauke su.
Rahama da
batasan wainar da ake toyawa ba..
Har suka iso
tana ta barci.
Cikin barci
salma ta rinƙa
bugun ta tashi anty mun Iso.
Idanun ta
tasoma murzawa tana bude su ahankali mika tasoma hade da hamma.
Idanun ta sun
nuna tasha barci a mota.
Suna shiga
gida sunsha tarba mekyau wajen matar kakar su.
Gidan iyayen
sheik suka fara sauka nan nan da su tai ta yi dasu matar kakar su.
Abinci me rai
da lafiya ta girka musu.
Da yamma sheik
kabeer yashigo Cike da fara'a ya ce yau wa nake gani kaman amare na.
Rahama ta ce
aisune tun da kishi yahanaka zuwa kanon ganin mu.
Kallon salma
yake ya ce uwar miskilan ci haryanzu kin saura da halin ki 'Allah yataimaka ba
ni ne zan aure ki ba.
Danni kam
nayafe mishi Al' amin din.
Dariya salma
ta saki harda shewa ta ce na ji din dandai ka san ba samu zakai ba shi ya sa
kace ka yafe.
Sunsha hira
sossai da kakan su.
*******
Bayan sallah
magrib Salma na idar da sallah ta cewa Rahama bara inje shago insai wani abu.
Da to Rahama
tabita da shi taci gaba da azkar din ta.
Salma tana
fita shagon siyar da waya taje.
Mai shagon
cikin Jin dadin ganin salma dan sun San Juna washe baki yake ya ce yau kune a
gari.
Murmushin
salma ta yi ta ce ai yau ma dalili yakawo mu ka san mutumiyar ka ranar juma'a
daurin auren ta.
MashaAllah
MashaAllah amma Ko ina taya mijin daze aure ta murna dan wlh ya yi babban kamu
yarinya so silence ga kyau ga ilimi ga tarbiyya.
Salma cikin
dakiya ta ce haka ne dan walwalan ta yarage Jin yanda yaketa yabon Rahama.
Mai shagon ya
ce bismillah zauna ke kuma yaushe zakiyi auren ne.
Sai ranar da
Allah ya yi ta ba shi Amsa.
Allah yakawo
lokaci yafurta mata.
Kallon wayoyin
shagon tashiga yi ta nuna masa airtel touch yadauko mata.
Kallon wayar
take tana tambayar sa Ko Android ce.
Ya ce kwarai
kuwa ita ce ga kyau ga rikon caji...
Farashin sa
20k ne.
Bata nemi ragi
ba tasai wayar tare da siyan layi mai rajista.
Saida ta
tabbatar komai normal na wayar tasa yatura mata whsap..
Bata bar
shagon dako kwandala ba.
Duka kudin ta
kashe gun saka Kati.
Lalubo Katin
marwan ta yi acikin brezia tare da daukan nombar sa.
Tasa wayar ta.
Kira ta danna
masa wayar tana ta ring ba a daga ba..
Kusan mis call
shidda ta yi masa.
Be Daga ba
Tana kokarin
shiga gida ta ji wayar ta soma vibrer.
Alamun kira
yashigo.
Komawa da baya
baya ta yi tashige wani lungun layin su.
Ta Daga Daga
can ɓangaren ya ce
dawa nake magana ne naga mis call..
Murmushi salma
ta yi ta ce kako gane ni kuwa.
Nice wacce mu
kazo airport nida yaya ta.
Har suka fadi ita
da uban gidan ka.
Bakaine
kadauke su hoto a wayar ka ba.
Oh oh oh
nagane ki yabata Amsa tun lokacin naita tsumayen ki sai yau kika neme ni.
Ajiyar zuciya
salma tasauke cikin sanyin murya ta ce dan Allah wannan hoton daka dauke su
yana nan a wayar ka kuwa.
Marwan dariya
ta subce mishi ya ce to ita wannan me za ta yi da hoto kuma dukan Alamu ya nuna
wacce ya gan su tare yayar ta ce.
Akwai tsatsar
kamanni da suke yi.
Amma tafita
kyau sossai dan baza a hada ba.
Dawo da shi Daga
duniyar tunanin daya fada ta yi ta ce kayi shiru koka goge ne ?
Ban goge ba
turon lambar ki ta whsap inmiki send dinsa yanzu.
Wani tsalle
salma ta yi ta ce ai da wannan nombar nake yi inajiran ka.
Babu ba ta lokaci
ta bude data.
Farkon abun da
ta yi tozali da shi kan whsap shi ne.......
2️⃣5️⃣
Shi ne hoton
da marwan yadauka a filin airport wani kayataccen murmushi ne kwance a kan fuskar
ta take kallon hoton waouh ta furta ta ayyana aranta yanda wasan ze ka sance
inhar Adamsy yaga hoton nan.
Jin motsin
mutum a lungun ya sa cikin hanzari ta yi hanyar gida daidai shiga gidan marwan
yakara kiran ta awaya dan gefe ta matsa ta Daga wayar murya cen kasa ta ce naga
hoto ya yi kyau sossai kabari gobe zamuyi waya kashe wayar zanyi.
Marwan dake
kwance kan makeken gadon ya shafa gemun sa ya yi ya ce toni me zaki ba ni wannan
kyautar danai miki.
Cikin kosawa
salma ta ce pls kabari gobe zan kira ka fada min sunan ka.
Marwan sani
turaki yabata masa.
Suna me kyau
tafurta tare da katse wayar.
Kashe wayar ta
yi gabadaya ta tura cikin brezia..
Kai tsaye ta
cusa kanta cikin gidan hango Rahama ta yi da kishiyar kakar su 'suna hira
Rahama na dariya.
Da dukan alamu
labarai masu Jan hankali take bata.
Kallon Salma suka
yi dake shigowa.
Kakar su ta ce
haba salma baa San Amarya da yawo fa tun dazun ina kikaje ne ke bakya Jin
gajiya ne.
Salma turo
baki ta yi gaba ta ce gajiya kuma aita bi jiki yanzu banda ikon inje insai wani
abu tana kokarin zama kusa da Rahama.
Rahama ta
murmusa sai da kuncin ta ya lotsa ta ce uhmm yaudai naga fadan kishiyoyi 'maida
kallon ta a kan salma ta yi ta ce my qanwaty wai ina kika tsaya ne Abba yakira
waya yana son magana dake nace mai kina sallah banson yamiki fada.
Tafada cike da
kulawa.
Gaban Salma
saida yabuga rass.
Ta ce ikon
Allah Ko me Abba ze cemun ne yake nema na.
Rahama ta ce
nikam ina zansani tsakanin uba da ya ne.
Kaka ta ce ai
gaskiya ne.
Rahama dauko
wayar dake ring ta yi ganin nombar Abba ne ke yawo a kan screen din wayar.
Cikin hanzari
tadaga.
Assalamu
alaikum ya Abby.
Daga can ɓangaren amsa mata ya yi ya
ce salma ta idar da sallah kuwa.
Duban salma
take data kura mata idanu Alamun duk hiran da suke tanaji muryan na fita.
Eh Abba
gatanan tare da mikawa salma wayar.
Cikin tsoro ta
ce Abba inayini bayan sun gaisa ya ce yawwa maganar lefe ne kin san bana amsar
lefe agidana da duk wani abun da yazama Al'ada dan haka na ware kudi dubu dari
biyar keda yayar ki zaku siye duk wani abun da kuke da bukata.
Sa dakin ki
yana hannuna.
Bayan daurin
aure InshAllah zan damka miki a hannun ki.
Sannan jibi
sammako zaku yi.
Cikin sanyin
jiki ta ce Allah yakaimu.
........
Washe gari.
Bayan sun
karya sunyi wanka tsaf suka shirya dan kaiwa mahaifiyar uwar su ziyara sheik
kabeer da ya fito Daga dakin sa' yana sanye da farar jallabiya.
Kallon su yake
yanda suke ta dokin fita.
Rahama cike da
ladabi tagaishe shi ta ce my ango sai yanzu kafito tun asuba daka shige Ko
sanyi ne ke ratsaka nasan ka da tsoron sanyi.
Kayataccen
murmushi ya yi ya ce dadina dake Rahama akwai ganuwa.
Har kunshirya
kenan zakuje gidan zubaida 'salma dake kallon sa ta ce cen muka nufa maza mu je
kaimana rakiya.ta furta
An gama ranki
yadade tun da umarni ne mu je to.
Yana gaba suna
biye da shi abaya.
Matar kakar su
rakiya ta yi musu ta ce aida goben zaku kai yamma da tare muka je danni ban
amso din kuna na ba.
Sheik kabeer
ya waigo yana kallon matar shi ya ce ai kuna iya tafiya tun da jibi zanzo kinga
saina wuce miki dashi..
Ta ce takwana
gidan sauki Allah ya sa telan nan karta kwafsa mun tamin dinki me kyau yan
zamani.
Salma data
kosa subar gidan ta ce to kaka wani irin dinki zamani kuma za' ai miki.
Yawuce tadinka
miki tazarce.
Kaka rike da
baki Ta maimaita tazarce to badani ba ehee kan mage yawaye..
Dukansu fita suka
yi suna mata dariya.
Sheik kabeer
dakansa yajasu a motar sa.
Yaita zarya da
su gun yan uwansa akai ta samusu Albarka.
Gidan zubaida
ya ajiye su.
Inda nan m'a
suka samu tarba na mussaman aranar dai sunsha kyautuka naban mamaki dangin mama
sunyi abun ayaba musu..
Rahama tadauko
jakar ta tafara kirga kudin da tazo da shi ganin babu rabi hankalin ta yatashi ta
ce to kudin nan daukar su akai taya za a dau rabi abar mata rabin su.
Kallon salma
dake kokarin fita waje ta yi harta yafa gyale.
Cike da
nutsuwar takaraso kusa da ita ido cikin ido take kallon salma ta ce.
Salma meyasa
kika daukar mun kudi baki gayamin ba.
Rau Rau salma
ke kallon ta ta yatsine fuska bangane nadaukar miki kudi ba.
Sharrin sata
zaki daura min.
Rahama ta ce
Ko shakka babu ke ce kika dauke shi dan babu wacce zata dauka saike kuma tare
muka kwana.
Wallahi anty
Rahama ki kiyaye ni daman kiyayyar da kikemin yakai haka ban saniba kuka ta
saki wanda yajawo hankalin jama'ar gidan akansu.
Kowa sai
tambayar abun da akai mata take ta zabga uban kuka haka.
Rahama ta ce
karku damu wai dan ina tsokanan ta ne shi ne take kuka batasan wasa ba..
Mutanen gidan
suka ce ke kuwa Rahama ba yayar ki ba ce kuma ta ce wasa take miki.
Da ga haka
kowa ya watse yabar su.
Salma cikin
huci sama sama tana hura hanci ta ce Wallahi Rahama saina saki kuka kuma saikin
yi nadaman ka sancewa yayan mutum daya nidake.
Kalaman ta
bakadan ya Girgiza ila'iriin jama'ar dake gidan ba.
Dawowa suka yi
wajen kanwar mama ta wanke salma da mari ta ce ke wawiyar inace me ya yi zafi
da har zaki ringa jifar yar uwar ki.
Da mugayen
kalamai.
Rike da kuncin
ta salma ta dago kai ta kalle ta Idanun ta cike da kwalla ta ce ni kika mara ?
Kanwar mama ta
ce anmareki kozaki rama ne ?
Kanta gama
rufe bakinta saiji ta yi tass salma ta wanke ta da mari.
Mamaki kwance
kan fuskar Rahama.
Rahama da
takai kololuwa wajen bacin rai.
Ta ce Wallahi
salma kinyi asara wannan fa kanwar uwar ki ce.
Yanda kike
kallon mama to ita ma haka take amma dan kina wawiya sha sha sha shi ne kika
mare ta.
To bari
kigani.
Maruka uku ta
wanke salma da shi Ko kuwa na kokarin barkewa tsakanin su.
Dakyaar aka
rabasu Rahama banda kuka babu abun da take ita bakin cikin ta marin da tayiwa
kanwar uwar su.
Zuwa gun
kanwar uwar su data zabga uban tagumi cikin rarrashi ta rinƙa ba
ta hakuri kakar su zubaida ita Kanta ta Girgiza a kan wannan rashin idon salma.
Kowa wajen
yanata Allah wadai da halin ta.
Salma ficewa
Daga gidan ta yi tasamu wuri tazauna marin da Rahama ta yi mata ba ƙaramin
sa mata ciwon kai ya yi ba.
Tana ta shafa
fuskar ta.
Ciro wayar ta
yi Daga cikin jakar ta ta yi tare da kunna ta.
Wayar na kawo
haske ta danna nombar marwan.
Yanata ring ba
a da gaba dan marwan yana zaune kusa da yarima Samad yarasa yanda zeyi ya Daga
wayar gashi Idanun yarima Samad yadawo kan wayar sa dake ta ring amma yaki
dagawa.
Banda bari
babu abun da jikin marwan yake.
Kokarin daukar
wayar yake 'Samad yarigashi dauka Daga wayar ya yi ya sa hansfree Jin muryan
mace ya sa shi zare idanu..
Yaji tana
fadin jiya na kashe wayar Ko' uhmm kaidai gidan mu ba asan ina rike waya ba.
Naji kace dame
zanbiyaka kyautan dakamun.
Gayamin me
kake so dan kabiyani komai a rayuwa wlh..
Jikin marwa
yadau rawa Saboda wani mugun kallon da yarima Samad ke jifan shi dashi.
Idanu ya yi masa
daya ɗau wayar 'cikin
hanzari yadau wayar tare da cire hansfree din yabar falon.
Da Idanu
yabishi da shi yana Girgiza kai ya ce lallai saina sa idanu a kan yaron nan
kenan neman mata yasoma a garin nan.
Marwan wani
corridor daze sadashi da babban falon gidan' na su yabi waya na kunnen sa.
Soma share
Zufa da ya keto masa a fuska ya yi da hankicin.
Salma Jin
shirun ya yi yawa Daga cen ɓangaren
tana gyara zaman ta ta ce hello marwan bakajina ne.
Marwan bekuma
bin takan wayar ba dan ya tsorata sossai da abun da yarima ya yi masa dan ma Allah
yataimake sa.
Su faruk basu
nan da sun gane lagon sa.
Numfashi ya
fesar yana tunanin ta inda zefara.
Dan sun tsara
shida Abban sa sai mai martaba yazo kanon za su kai hoton gidan jaridu 'amma
kafun nan yana son ya san yar wacece me matsayin mahaifin ta.
Dariyar mugun
ta ya yi ya ce kajira ranar juma''a
Wannan
barazanar da kake mun zekare ne.
**************
Yau takama
ranar talata su Rahama tun da asuba suka shirya tsaf tare da kyaututukan da a
ka basu.
Drever Abba
karfe takwas ya Iso makarfin.
Tare da matar
kakar su.
Zasu juya
kanon.
Adamsy sai
kira yake yi ba arziki rahama ganin kaka ya sa takejin kunyar daga wayar dan
suna gaf da juna zaune cikin motar.
Salma data
lura Adamsy ne ke kira murmushi ta yi ta ce au naga angon naki nakira amma kinki
dagawa lafiya kuwa.
Tana me
tsareta da idanu.
Rahama ta ce
babu komai
Tare da kame
bakinta ta yi shiru.
Kakar tasu
talura kunyar ta takeji murmushi ta yi tana jinjina alkunya irin ta rahama Sam
Sam wayewar ta cike yake da hikima da hangen nesa.
Kafun ta furta
zancen saita tauna shi ta fidda mekyau sannan ta isar dashi.
********
Kusan karfe
daya suka Iso kanon dabo tumbin giwa 'salma banda murna babu abun da take yi
cikin zumudi ta fito Daga motar tana kokarin shiga Daga ciki cin karo da Abba
ta yi dake kokarin fita zuwa massalaci da fara'a fuskar shi ya tare su'
Abubakar ya kwada kira shida hussain nan da nan suka fito kaya ya nuna musu da
sushiga dashi.
Sannu ku da
zuwa inna tare da durkusa ya gaisheta cikin ladabi.
Cike da farin
cikin haduwa da shi ta amsa masa gaisuwan.
Hussain yana
kallon innar tasu ya ce su Hassan yaushe za su zone ya jefo mata tambaya.
Ta ce ai inaga
gobe sammako zasuyi harda abban naku.
Cike da farin
ciki suka shiga gidan wanda tuni gidan hargitse yake da jama'a anata hada hadan
kai kayan amare...
Anty da duk ta
rude ba ta nutsuwa zuwa ta yi tasamu sheik a zaure tare da baki.
Ta ce tana son
magna da shi ya taso ya sameta cike da kulawa yake kallon ta kuma da dukan
alamu sauri yake yakoma wajen bakin nasa yaraba hankalin sa gida biyu.
A nitse tafara
magana ta ce daman zancen kai kayan amare ne abari bayan daurin aure mu zamuje
kai kaya.
Saboda ka ga
har yanzu kujerun dakin su basu karaso ba.
.
Au to babu
matsala ayi yanda kika ce din yabata amsa yakara da cewa wannan raguna guda
shidda da saniya guda biyu gobe in Allah yakaimu za a yankan su.
Dan Allah masu
kula da ɓangaren
abincin suyi mana farfesu nama ya yi kyau kingan na taron daurin aure ne.
Yayi magana
cike da nuna muhimman cin abun.
Ta ce babu
matsala za a kula tare da juyawa cikin gida shima yakoma gun bakin nasa.
************
Dr Abdullahi
shida matar sa banda zumudi babu abun da suke yi wai yau saura kwana uku kacal
dan su ya angwance farin ciki a fuskar su baya misaltuwa.
Ɓangaren
Adamsy sossai yake ta shirye shirye yahada mata akwatuna takwas harda akwatin
zinari karama.
WAOUH
MASHAALLAH MASU BUDE KAYAN LEFEN SUKA YI TA FADI SUNA GUDA.
DAN SOSSAI
GIDAN YACIKA DA JAMA'A.
Adamsy ya
shiga damuwa inya kira Rahama ba ta dagawa hakan ba ƙaramin Daga masa hankali
yake ba.
Shiryawa ya yi
cikin boye blue ya sa takalmi half cover ba ƙaramin kyau ya yi ba sai baza kamshi
yake.
Abokin sa
hamza yaimasa jagora zuwa gidan su Rahama..
Da ƙyar ta
fito takasa hada idanu da shi 'ya ce yau rowar fuskar taki kike min ne Rahama
yana me tsareta da idanu yana murmushi.
Hamza ya ce ka
ga bara inbaku wuri kila batason magana a gabana ne.
Barin wajen ya
yi hamza
Adamsy ya ce
pls wannan kunyar taki tana bala'in cutar dani ki Daga kai Ko saudaya ne ki
kalleni.
Dago kai ta yi
takalle shi Idanun su suka tsarke cikin juna sauke Idanun ta ta yi ta ce Idanun
mutane a kan mu pls kabari zamuyi waya..
OK ya ba ta amsa
ya ce akwai abun da kike bukata ne na biki.
Girgiza kai ta
yi Alamun babu...
Adam ya ce ai
ranar juma'a gida na zaki kwana gado daya nidake zancire miki kunyar nan inhuta
yana kallon yanayin ta.
Maganar sa ya
sa takasa Tsayuwa domin faduwar gaba da kunya suka dirar mata lokaci daya.
cike da
nutsuwa tajuya ta ce masa sai anjima..
Shiko Adamsy
yana ganin tashige yakira hamza suka tafi.
*********
Yau takama
Alhamis gobe daurin aure.
Kasar kwatano.
Me martaba
shida iyalan sa a airport hade da waziri.
Mamy da Ahmad ɗa khadija..
Fulani ba ta biyo
su ba.
Amma mijin ta
da shi za a je.
Mai martaba ya
ce lallai wannan bikin ya yi kai gashi mun taho da yawan mu..
Karfe daya
jirginsu ya sauka a kano.
Yarima Samad
cike da farin ciki yanata baza idanu yanda zehango kannen sa.
Da mahaifiyar
sa.
Marwan ya ce
haba Samad ka tare mana gaba kai kaidai ne kake zumudin ganin su kenan bandamu
kenan.
Faruk ya ce
kash marwan yanzu ina gaban daya tare maka.
Samad ya ce
kyaleshi dan rainin wayau mana ba ka ga Ko kallo be isan ba.
Yana magana
hankalin sa nakan masu fitowa Daga jirgin.
Aminu ya ce
ammaa ba sa cikin jirgin nan fa.
Kamar ance
Samad air plan personnel suka shiga.
Yarima Samad
dake kallon sa ya ce gaskiya haka ne waigowar dazeyi suka hango su Daga cen
nesa suna tunkaro su.
Cike da zakuwa
Yarima kamar ƙaramin yaro ya je ya rungumi mamy.
Ta nata murna ta
ce ɗana gashi yau
Allah yakawoni kanon nima.
Ya ce eh wlh
mamy kamar kin san nayi kewar ki yana magana cikin shagwaba kaman ƙaramin
yaro.
Kallon khadija
yake yabude hannayen sa.
Alamun tazo
aguje taje ta rungume shi cike da farin ciki ya ce yau gani ga ƙanwata
a kano uhmm.
Ahmed yabata
fuska cikin wasa ya ce ni dai Ko !
Samad dake
kallon yanayin sa ya ce kaide Ko me akai maka sarkin rigima.
Zumbura baki
Ahmad ya yi ya ce bakai bane to.
Bani bane nayi
me yana kokarin ya ja masa kunne a guje ya je bayan mamy yabuya yana ma Samad
gwalo.
Mamy banda
dariya babu abun da take ta ce au airport dinma sai kun nuna halin ku.
Khadija da
Ahmad cike da Jin dadi suka gaisa da kowa.
Wani mayata cen
kallo marwan ke jifan khadija da shi har yana cijje laban sa.
Yana tunanin
yanda zeyi ya sameta cikin ruwan sanyi.
Motocin da aka
kawo suka shige ciki kai tsaye gidan Samad suka nufa.
A hanyar su Ta
zuwa masaukin su mai martaba yakira Dr Abdullahi ya sanar masa da zuwan sa da
inda ya sauka cike da farin ciki ya ce yana nan zuwa duba su....
Washe gari
babban rana kuma ranar farin ciki ahlin gidan sheik '
Da
Gidan Dr
Abdullahi.
Gidan su Al'
amin.
Kowannen su
yana Alfahari da zuwan wannan ranar.
Ɓangaren
Al'amin
Al'amin Sam
baya son zuwa daurin auren nan.
Da ƙyar
Abban sa ya lallaba sa suka tafi.
Gidan sheik
yau da farin ciki aka tashi anata hada hada hada farfesun nama na yan daurin
aure tuni aka fitar dasu ɗan
karfe goma za a daura auran.
Rahama banda
faduwar gaba babu abun da zuciyar take yi.
Anty data fito
dakin ta sanye take da farin lace riga da zani hannayen ta sun sha zanen lallai
ba ƙaramin
kyau ta yi ba.
Dakin da
rahama take ta nufa.
Sallama dauke
a bakinta tashiga dakin.
Kallon Rahama
take da kulawa ta ce yata wai har yanzu me makeup din nan ba ta zo bane.
Rahama cikin
sanyin murya ta ce anty yau kwata kwata wallahi nakasa gane kaina gabakidaya.
Shi ya sa
banma kira me makeup ba Ta fada cike da damuwa.
Anty samun
wuri ta yi tazauna kusa da Rahama suna fuskantar juna ta ce haka kowa yake amma
tun da naga har kinkasa boye damuwar ki gayamin ya kike ji.
Nan da nan
Rahama tafara ba ta labarin yanda takejin zuciyar ta na mata matsifaffen
harbawa
Jim anty ta yi
har ta bude baki za ta yi magana wata kanwar ta tashi go ta ce anty sa'adatu
neman ki ake yi kizo kibada inda za a zuba jallof din shinkafar ta fada cike da
bukatuwa.
Anty ta ce mu
je tare da yiwa Rahama maganar zata dawo.
Dan wajen
daurin aure kowa ya hallara manyan abokan sheik ne da basu karaso ba su ake
jira a daura.
Kamar anjefo
salma Daga sama haka tafado dakin su' dube dube take cikin jakar ta tadauko
wannan maganin da malam isa yabata sakawa ta yi cikin brezia tare da daukar
wayar ta da kudi 'sauri sauri take tana kallon agogon hannun ta.
Dayasha zanen
lalle.
Ganin time na
tafiya uban sauri take ta zubawa ka sancewa duk mazan gidan babu kodaya duk sun
tafi wajen daurin auren.
Ɓangaren
Yarima Samad sun sha farar shadda harda babban rigar Dayasha aiki gun kwararren
tela takalmin sa half cover sossai shigar ta yi mishi kyau dan yau shi ne rana
ta farko a rayuwar sa dayayi shiga ta mussaman har yanzu dai faduwar gaba
yakeji.
Faruk da Aminu
da marwan suma kusan kayan iri daya suka sa.
Nan dai Faruk
ya ringa daukarsu selfie da babbar wayar sa iPhone.
Sossai Samad
yadara a hotunan wanda ya bayyana zallar kyawun sa.
Da cikar
haibar sa.
Kokarin fita
suke ya ce wa marwan kashiga ciki ka gayawa mamy ita da khadija su tafi gidan
Dr Abdullahi inda ake taron.
Dan tuni mai
martaba ya hallara wajen daurin auren inda wuri ya amsa gayyatan manyan manyan
kasa harda larabawa motoci kuwa sun gama cika unguwar da shi kamar sallah idi
haka jama'a suka yita hallara ana zaman jiran babban aminin sheik wanda shi ne
waliyin Rahama.
Kafun nan su
hussain Hassan 'Abubakar sunata rabon lemuka masu sanyi kowa wajen saida ya
samu yajika makoshin sa' suna jiran adaura adawo ɓangaren
ciye ciye.
Ɓangaren
salma mai napep din daidai kofar giɗan
Adamsy ya sauke ta sanye take da nikaf a fuskar ta 'sallamar mai napep tayi.
Daidai bangon
gidan nasu ta tsaya.
Nan da nan
tadauko wannan kwallin Daga cikin jakar ta.
Waige Waige take
yi tana adua Allah ya sa Adamsy bewuce ba.
Aiko waigowan
daza ta yi taganshi sunfito da abokan sa' sunci fararen shadda wai tsiya suke
masa yana dariya.
Wani yaro ta
hanga takira sa yazo ta ce ya je yakira mata angon cen..
Ba musu yatafi
ya sanar masa.
Adamsy da
mamaki kwance a kan fuskar sa ya ga wacce ke kiran shi sanye take da nikaf a
fuskar ta.
Ce m'a abokan
sa yana zuwa ya yi tare da tunkarar inda take.
Ganin ya doso
inda take cikin azzama ta yi saurin shafa kwallin nan a Idanun ta.
Yana karasowa
suka hada Idanu gabadaya
Ya fara ganin
taurari dishi dishi yake ganin ta.
Idanun sa na
juya masa.
Kallon ta yake
cikin yanayin daya kasa tantancewa na mene ne.
Murmushi ka
san zuciyar ta
A fili kuma fuskar ta cike da damuwa ta ce
yaya Adamsy hakika ni me kaunar ka ce ba zan bari acuce ka ba.
Na gayamaka
Rahama yar iska ce amma ba ka yarda ba.
Yaudai ga
sheda nan.
Badalar da ta
yi a jiya. shi ya sa inka kira wayar ta ba ta dagawa sai taga dama..
Adamsy daya
koma kamar tabbabe agabanta ya ce muga shedar dakike da shi yana kallon ta
cikin idanu.
Kunna wayar ta
yi tare da nuna masa hoton Rahama kwance a kan wani.
Kallon wayar
yake cikin tashin hankali.
Gaban sa ya yi
mummunan faduwa Azabure ya furta A'a Rahama ban sanki da haka 'ya zaki min haka
yana kuka mai tsuma rai.
Salma ganin
abokan sa hankalin su yadawo kan su ya sa tajuya tabarshi wajen tsaye.
zuciyar ta
cike da farin ciki tabar wajen.
Nan da nan
Idanun Adamsy suka kada jajir banda hoton wanda Rahama ke kwance kansa babu abun
da yake gani a Idanun sa.
Wani uban kara
ya saka wanda yajawo hankalin jama'a gidan bikin da abokan sa sukayo kansa suna
tambayar lafiya kuwa cikin tsananin damuwa kwance a fuskar su.
Cikin tsawa ya
ce wallahi billa'l'azim nafasa auren nan kuma babu uban daya iya sa ya daura
shi Ko andaura saina kwance shi yana musu nuni da hannun yanda ze datse auren.
Abokan sa suka
ce haba ai zancen banza kake ba ka tashi fasa aure ba sai ana sauran yan
mintuna adaura kai ma ka san zancen banza ne wlh daya Daga cikin abokan ke
magana ransa a ba ce.
Shiga motar
Adamsy ya yi suma suka shiga dakansa ya ja motar aguje yanata sharara uban gudu
kaman ze tashi sama..
Nan gidan su
Adamsy jama'a sunata jujjuya kalaman wai yafasa auren labari yajewa mommy da
take cen zaune cikin baki harda mamy zaune suna taya ta rabon abinci.
Firgita ta yi dajin
mummunan labarin nan.
Lambar Adamsy
take kira amma Sam baya dagawa..
Haka ya sa
tasoma kiran na Daddy sa shima taron jama'a ya sa besan ana kira ba.
Cike da damuwa
ta kalli mamy da mama karama ta ce wannan yaron tun haihuwar shi zuwa yanzu be
taba konamun rai irin na yau ba.
Jibi yanda ya
samu auren nan da ƙyar amma ya ce yafasa zama ta yi dirshan kan kujera tana goge
Zufa nan da nan hawaye yacika Idanun ta ce ace ranar farin cikin ta shi ne ze
zama bakar rana agareta.
Mamy suka yi
ta rarrashin ta suna ba ta hakuri tare da ba ta karfin guiwar InshAllah Daddy
sa bazasu saurare shi ba.
Ɓangaren
Adamsy ikon Allah kadai yakaishi wajen daurin auren Ko daidaita parking motar
beyi ba.
Ya fito a
ujajan cikin uban sauri, yan jaridu sunata barka da zuwa ango inaa Ko kallon
inda suke Sam beyi ba.
Yanata cusa
kan sa cikin dumbin Al'umma.
Ka sancewa
ansan shima angon ne ya sa akai ta bashi hanya.
Yana isowa aka
gama daurin auren salma da Al'amin.
Sun gyara
zaman tare da fadin yanzu za a daura auren Adamu da Rahama ina waliyin ta
aminin sheik, ya bayyana kansa...
Ku dakata
cikin tsawa wanda ya yi sanadiyan kallo yakoma kansa..
Cikin ihu yana
huci sama sama ya ce karku daura auren nan nafasa banayi.
Dr Abdullahi
zumbur ya Mike tsaye ya ce wannan wani irin zancen banza ne adamu kake fadi
bainin nasi.
Cikin tashin
hankali yake magana.
Adamu
Cikin kuka ya
ce nace kada adaura wallahi idan kun daura anan wajen zanmata saki uku na
rantse da Allah.
Yana haki
muryan sa ya disashe.
Sheik wani
Zufa ne ke keto masa ta Ko ina cikin rawan murya ya ce adakata daurin auren
nan.
Kunji furucin
sa dan haka ni uban Rahama na hakura.
Yana kokarin
cewa kowa a tashi Daga wajen daurin auren tun da andaura auren salma da
Al'amin.
Mai martaba ya
dafa sheik da waliyan ango ya ce ku dakata.
Kowa wajen
hankalin sa yadawo kansa zaro bandir din kudi ya yi Daga cikin aljihun sa naira
dubu dari ya ce gashi sa daki ne.
Kallon sa
sheik yake yi da Idanun sa suka kada.
Yana masa
kallon kudin mene ne ?
Mai martaba ya
ce adaura auren Rahama da jikansa Abdul Samad.
Yarima Samad
duk abun da akeyi wajen daurin auren bedame sa ba Jin an ambaci sunan sa cikin
tsananin tashin hankali ya..................
2️⃣6️⃣
Cikin tsananin
tashin hankali yake kallon mai martaba muryan sa na rawa ya ce wani jikan naka
kenan 'Sam yama mance cikin taro suke..
Mai martaba ya
ce inaga kai kadai ne Abdul Samad a masarauta.
Mai martaba
beko bi takan yarima samad ba ya tsaya yanata kokarin shawo kan sheik daya
amince adaura kawai.
Aminin sheik
Isa
yayi wa sheik
magana yabari kawai adaura kodan su fita kunyar jama''a da aka tara.
Sheik ya ce wa
Aminin sa banki zancen ka ba shin wane ne yaron kuma ya tarbiiyyar sa yake.
Nifa ba neman
kai nake yi da yata ba.
Suna gama
tattauna da sheik.
Aminin Abba ya
tunkari mai martaba ya ce uban Amarya ya amince adaura.
Sheik mamaki
ne kwance a kan fuskar sa ganin ba haka suka yi da Aminin sa ba.
Nan da nan yan
daurin aure suka gyara zaman su 'Aminin Abba yamika sa dakin hannun Abba.
Dr Abdullahi
banda kukan zuci babu abun da yake yi.
Jin za a daura
da jikan sarki ya sa yadanjin saukin abun da ke damun sa.
Yarima samad
da hankalin sa ya yi mugun tashi kokarin tashi yake ya ce wallahi badashi ba
abokan sa suka rirrike shi suna kokarin barin wajen dashi.
Daidai fita
filin daurin auren yaji ana sanarwa ta cikin lasifika.
Ana fadin
Alhmdulilah andaura Auren Rahama da angon ta Abdul samad bisa sa daki dubu
dari.
Wani ihu
yakasa mai fidda sauti nan da nan Idanun sa suka kawo ruwa 'murya na rawa ya ce
ni me martaba zeyiwa haka wallahi ze san yataboni da ƙyar faruk da Aminu suka
jashi.
Tare da
sakashi cikin mota suka yi hanyar gida dashi..
Adamsy kuwa
yana gama fadin haka yabar wajen direct gida ya nufa shida abokan sa.
Andaura aure
lafiya mutane sun fara halarta inda za ayi ciye ciye a kofar gidan sheik.
Mai martaba da
Dr Abdullahi suka dakatar da sheik da suke shirin wuce wa.
Hakuri Dr
Abdullahi yashiga bawa sheik a kan abun da dan sa ya aikata cikin kuka ya ce
wallahi Adamu ya yi asaran nagartaciyyar mata.
Sheik cikin
sanyi murya ya ce kada ku damu tun ran gini tun ran Zane dama Allah yakaddara
Rahama ba matar sa ba ce.
Kaddara ce
haka Allah ya aiko mudai bin ta kawai muke yi.
Ba ƙaramin
dadi mai martaba suka ji ba furucin da sheik ya yi musu..
Suna kokarin
sakai mai martaba yayiwa sheik hannun Alamun su tsaya cak haka sheik ya tsaya
yana kallon sa.
Mai martaba
gyara Tsayuwar ya yi ya ce ya batun daukan Amarya.
Dan gobe zamu
je kwatano nida mijin nata.
Nan yashiga
yiwa sheik bayanin aikin da Abdul samad yake yi.
MashaAllah
sheik ya furta tare da sauke nauyayyen numfashi ya ce magana tana hannun ku ni
yanzu Rahama ba ta kar kashin ikona.
Aminin sheik ya
ce wannan zancen naka gaskiya ne.
Mu zamu tafi
duk yanda ake ciki kun sanar mana.
Sheik suka yi
gaba shida Aminin sa.
Mai martaba ya
ce Dr Abdullahi wannan auren da aka daurawa samad Allah ya sa Alkhairi ce dan
wallahi da kunya ace anzo daurin aure ace anfasa wallahi yana da karfin imani
uban Amaryan nan.
Sun dade suna
tattauna Daga nan suka kama hanyar gida Dr Abdullahi tare da mai martaba da
waziri.
Sani baban
marwan yana cikin su.
....
Cen gidan
Amare kuwa tuni labari ya je musu anfasa auren Rahama da Adamsy andaura da
wani.
Rahama najin
wannan labarin saida ta suma aka cika a kan ta sunata yayyafa mata ruwa.
Mama cike da
tausayawa take kallon Rahama cikin kuka ta ce wannan wani irin masifa ne.
Adamu yaci
amanar ki Rahama Allah sai ya saka miki.
Salma ba ƙaramin
dadi ta ji ba
Amma a zuciya
ta sai maimaita sunan Abdul samad din da. Akace da shi aka daura mata auren..
Yana tunani to
wanene Abdul Samad din wata zuciyar ta ce yanzu haka dan Almajiran unguwa ne.
Tana dariyan
mugun ta.
Sheik na samun
labarin abun da ya samu Rahama aguje yashigo koda ya Iso ya iske harta bude
Idanun ta..
Sannu ya ringa
jero mata
Tana Girgiza
kai.
Kallon fuskar
Rahama yake yanda ya yi fari kal.
Cike da
tausasa murya ya fara rarrashin ta yana nuna mata yarda da kaddara me kyau Ko
mara kyau yana Daga cikin imani dan haka yana ba ta hakuri daura mata aure da
akayi da wani ba tare da shawarar ta ba.
Girgiza kai
Rahama tasomayi cikin raunin murya tafara magana a nitse.
Abba banso in
ji kalmar banhakuri agareni ba.
Duk yanda ka
zabamin daidai ne ba tare da ka nemi shawara ta ba.
Kowa wajen sun
kokawa Al'amarin nan sossai.
Anty kama
hannun Rahama ta yi ta wuce da ita dakin ta.
Shiko Abba
shiga sabgogin sa yayi.
Mama duk abun
duniya ya isheta gashi tanason taje ta rarrashi Rahama
Girman kai
yahanata zuwa Saboda taga sun tafi dakin anty.
Asiya kawar
Rahama fita waje ta yi dannawa Adamsy kira ta yi tafara zagin sa.
Macuci maci
Amana ashe son karya kakewa Rahama shi ne ka nemi ka wulakanta ta agaban dunbin
jama'a
Adamsy da
zuciya haryanzu ci gaba da tafasa take yi.
Cikin kunan
rai ya ce ke dakata malama ke har kun san girman amana har dake ake hada baki
dan acuce ni.
Kin san cewa
Rahama yar iska ce maza take bi amma... bekarasa fadin zancen nasaba yaji
saukan kyawawan mari Daga mommy abun da ba ta taba yi masa Arayuwar sa.
Sake wayar ya
yi kasa ba tare da ya Katse ba.
Rike da kuncin
sa ya ce mommy yau da hannayen ki kika mareni.
Cikin tsawa ta
ce dan iska an mareka din ni ba zan maka baki ba amma ka sani ka cutar da
zukata.
Amma Allah
yashare mata hawaye yabata wanda yafika dakomai sai dai imani ne shi ne ban san
wanda ya fi wani ba acikin ku.
Cikin zazzare
idanu da maganin daya fara sakin jikin shi ya ce kina nufin andaura wa Rahama
aure da wani daban.
Wani
mahaukacin dariya yabushe da shi ya ce to mene ne ai tafi nono fari kal.
Lokaci daya ya
hade fuska tamau kaman bashi bane ke dariya ha yanzu.
Baku tambayeni
abun da tamin ba cikin kuka yake magana dan yaji zafi sossai aransa da mommy ke
fadin andaura mata aure da wani.
Mommy ta ce
gayamin abun da ta yi ranta aba ce take magana..
Cikin kuka ya
ce mommy kanwar Rahama ita ce ta nuna min wani hoton Rahama da wani tana kwance
a kan sa wallahi na firgita sossai inada kishi ban iya kallon wannan kazantar
kuma inzauna da ita a matsayin mata.
Duk abun da
suke fade a kan kunne Asiya da har yanzu ya mance be Katse wayar ba itakuma
Asiya ta tsaya sauraron abun da suke fade.
Mommy ta ce
kayi bincike a kan wannan lamarin kuwa Adamu 'no banyi bincike ba amma ai naga
zahiri shi ya sa.
Kallon sa
mommy take yanayin yanda yake zaro kalaman sa ta ce wannan yaron hanya lafiyar
sa kalau kuwa.
Jikin asanyaye
tabar dakin.
ranar bugu ne kadai besha wajen Daddy ba domin
harda hawaye Daddy ya yi na bakin ciki.
Yaita jifan
Adamu da mugun kalamai mai martaba da Abban marwan ne suka yi ta tausasa shi.
Mommy adamu
tashiga Daga ciki ta iske mammy da mamaki yacika ta wai andaura wa Samad aure
yaron da Ko mace be taba gani ya ce yanaso ba.
Khadija da
Ahamad murna awajen su ba a. Cewa komai.
Ahmed ya ce
yanzu da matar yaya Samad zamu tafi kwatanon kenan yana kallon mamy da take
kada kai Alamun tarin mamaki a kan auren nan.
Mamy ta dago
kai ta kalle shi ta ce wannan tambayar ba ni zakaiwa ba mijin ta za ka tambaya.
Mama. Karama
dake gefen mamy zaune ta ce nimadai auren da ban mamaki yake samun kishiya Daga
sama.
************
Ɓangaren
Asiya tana gama sauraren wayar Adamu taci karo da Abubakar duk abun da ke
faruwa ta sanar masa.
Ba ƙaramin
tashin hankali ya shiga ba daya tuna dalili tarwasewan farin cikin yar uwar sa
ita ce.
Sannan tajawo
silan da za su kunyata a idon duniya wajen daurin aure.
Asiya ta ce ban
san kiyayyar da salma takewa yar uwar ta na mene ne.
Harda mummunan
ka zafi.
Abubakar ya ce
wlh hassada ce ai Allah yafidda mu kunya tun da an daura dawani.
Cikin gidan ya
nufa ya sanar wa mama da anty da duk wani wanda yake cikin gidan.
Ba ƙaramin
tashin hankali suka shiga ba...
Mamaki suke to
menee dalilin dayasa ta yi haka.
Anty ta ce
mugun haline da bakin ciki irin na uwar ta shi ta koyo afusace take magana
guda ta rangada cikin Daga murya cikin gidan ta
ce Ai abun da Salma ta manta shi ne ai wani hanin ga Allah baiwa ce wallahi dan
haka wlh ko yanzu bana bakin cikin mijin da rahama ta aura..
Cikin takama
take magana yanda salma zata jiyo ta ta ce Ai Allah ya wanke yaba Yata nasara
fiye da na baya wallahi.
Waye besan
wane ne Yarima Samad kyakyawan matashi ajin farko ga ilimin adinnin da na
zamani ga kudi ga izzar kai Allah yakashe yabamu..
Ta fada cikin
shewa.
Kuma yan bakin
ciki sai dai su mutu a binne su.
Mama kalaman anty
Sam kodaya basu ba ta haushi abun da Salma ta yi ba ƙaramin tashin hankali ta
shiga ba.
RAHAMA DA TA
FITO DAGA DAKIN TA BAYAN ANGAYAMATA ABUN DA ya sa AKA FASA AUREN.
Tafiya take
cikin sauri sauri takaraso tsakar gidan kama hannayen mama ta yi cikin kuka mai
tsuma rai ta ce.
Mama kina
ganin Abun da salma ta yi mun kuka take sossai harda shesheka.
Mama da Idanun
ta suka kada kaman gauta lokaci daya da ƙyar Ta furta Rahama kiyi hakuri kanwar ki
ce.
Rahama Daga
hannayen ta sama ta yi ta ce ya Allah kana ganin abun da ƙanwata
ta yi mun ya Allah ka.....
Cikin hanzari
mama ta toshe mata baki tana Girgiza kai Alamun karta ka rasa fadin abun da
takeda niya
Dan tasan
adu'ar wannan aka zalunta karbabbiya ce agun Allah.
2️⃣7️⃣
Rahama cikin
kuka ta ce mama karki damu nasan yanda kike son Salma dan haka na yafe mata
duniya da lahira.
Tana gama
fadin haka tashige dakin su aguje
Mama jikin ta
ya yi mugun sanyi da furucin Rahama kukan kurciya jawabi ce mai hankali ne
kadai zai gane.
Kannen mama da
suke wajen suka ce gaskiya Sa'adatu bakiyiwa yarinyar nan Adalci kina ganin
badan ke ce kika haife ta ba zataji maganar ki a kan cutar da akai mata.
Cikin bacin
kai suke magana wani mataki kika dauka a kan Salma koko dai duk abun da ta yi daidai.
Mama nata Girgiza
kai cikin kuka ta ce wallahi bahaka bane ina son Rahama fiye da Salma boye wa nake
yi acikin zuciya ta.
Kuma......
za ta yi
magana ta ji zubaida kakar su Rahama ta ce rufemin baki sakarya kawai.
Ki sameni a
daki tafada cikin tsawa tare da yin gaba mama na biye da ita abaya cikin
faduwar gaba.
Banda haushin
mama babu abun da kowa keji a gidan.
Rahama nashiga
daki ta yi tozali da Salma dake bakin gado zaune.
Kallon kallo
sukewa juna ita da Salma wuce ta ta yi ta shiga toilette tare da cire kayan
jikin ta a toilette din.
Sakar wa kanta ruwan sanyi ta yi har cikin
tsakiyar kanta takejin sanyi na ratsata.
Kaico na ni
Rahama shi ke nan ta Rabani da Adamu wanda nake mafarkin zama tare da shi na
har abada.
Banda hoton
Adamsy babu abun da take gani a Idanun ta kuka take yi sossai Jin karar buga
kofar toilette dinne ya sa ta yi sauri tagama abun da za ta yi tare da dauro
Alwala ta fito jikin ta daure da tawul.
Asiya da Anty tare
da yayar antyn su zaune suke sun zabga uban tagumi ganin ta fito ne 'yasa suka
nufo ta kallon ta suke cike da damuwa da tausayawa.
Anty ta ce
munga kin dade toilette baki fito ba shi ne hankalin mu ya tashi.
Murmushin yake
ta yi ta ce wallahi wanka na tsaya na ba ta lokaci Ko ?
take tambayar
anty muryan ta asanyaye.
Eh kinbata
lokaci kin san yamma ta yi ya kamata ace mun shirya ki dan Abba ya ce za a zo
daukan ki da an yi sallah isha'i.
Rahama saida
gaban yafadi Jin za a zo daukan ta azuciyar ta sai fadi take nashiga uku Ko
wane ne mijin nawa.
Kallon anty ta
yi lokaci daya Idanun ta suka ciko da kwalla ta ce to anty bara nayi sallah sai
inshirya.
Asiya dake
mata kallon so da kauna da tausayin aminiyar ta cikin sanyi murya ta ce bara
inje gida insanar zanbiki gidan mijin naki dan acen zan kwana da safe Ko zuwa
yamma In Allah yakaimu sai indawo gida.
Cikin nutsuwa
take maganar.
Cike da
gamsuwa da bayanan ta anty ta ce hakan ma ya yi kinga kinsamu kidan tausasa
mata zuciya kin san abu da zafi zafin yake yanzu azuciyar ta.
Asiya wucewa
ta yi Rahama ta ce saikin dawo dan Allah karki dade.
Gyada mata kai
ta yi cike da tausayawa.
Anty ta ce
gaskiya Rahama kinyi dacen kawar arziki kinga yanda take kuka sossai dazun kuwa
da akace anfasa daurin auren ki da Adamsy andaura da Abdul samad.
Rahama sunan
Abdul samad taketa juyawa cikin zuciyar ta dan sai yanzu tasan sunan mijin da
aka aura mata.
Yayar anty ta
ce ai abun da Asiya ta yi Allah ne kadai zebiyata ance sai hali yazo daya ake
abota.
Ita wancen me
bakar kafa ai ba ta da kawayen arziki tana kallon salma data dukar da kanta
kasa.
Rahama na idar
da sallah nan da nan aka shiga shiryata me makeup Anty takira da ƙyar
Rahama tayarda akai mata makeup din saida taga ran Anty yabaci Sannan ta
amince.
Wani hadadden
shadda gezner na kwatano wanda akalla kudin sa zekai kimanin dubu dari.
New design ne
new fashion.
Riga da siket
akai mata shaddar maroon color ne yasha ado da goldin color ba ƙaramin
kyau ya yi mata sossai ajiki ba.
Da yake tanada
tsayi ga ta farar mace mai cikar halitta bob.
Ga hip
Nan da nan
wannan dinki yazauna mata dass a jikin ta tare da fitar dawani sirritancen
kyawun Rahama wanda ya sa dakin suka yita ihu suna shewa hade da tafa hannayen
su.
Suna ta fadin
azo aga Amarya Rahama wallahi saide haushi saide a mutu.
Salma ba ƙaramin
tashin hankali tashi ga ganin yayar ta yanda tasha kyau harta gaji gashi sai
habaice habaice suke ta jifan ta dashi.
Cikin zafin
nama takaraso inda suke ta ce wallahi kunji kunya bandaku sakar karu ne taya zaku
yita habaice habaice inba tsoro ba kufito fili mana tana magana cikin bacin
rai.
Kuma Rahama da
kuke karewa kune bakusan wacece ba to wallahi karuwar gida ce bari ku gani.
Sake da baki
kowa ke kallon ta cikin dakin. dauko wayar ta yi ta shiga whsap tare da nuna
musu hoton da Rahama tana kwance kan wani.
Anty karban
wayar ta yi tana kallo zoomin din hoton ta yi taga eh lallai maganar salma haka
ne amma ahoton yanuna kamar faduwa suka yi.
Tsaki take ta
jerowa tare da je fa mata wayar ta.
Ta ce wannan
hoton yana Daga cikin mugayen halayen ki ke ce kika dauka dan ki ba ta mata suna.
Kuma Daga gani
kindauka ne dan ki nuna zallan kiyayya ki agareta dadina da Abun kema dai
andaura miki aure ki tafi mun gani Ko zaki iya zaman auren tafada cike da Jin
haushin ta.
Mu wallahi
yanzu muka fara ganin kimar ta da darajan ta.
Rahama da duk abun
da ake tana jinsu banda kuka babu abun da take yi.
Azuciyar ta
sai maimai ta kalmar karuwan gida da salma ta fada take.
Afili kuma
kallon su anty ta yi ta ce ku barta da halin ta ni ba zan ce mata komai ba.
Tayi magana
cikin raunin murya da tafasan zuciya.
......
Kasar Gabon.
Baba salihu
zaune yake gaban talabin sa yana kallon tashar Arewa 24
Lumshe Idanun
sa ya yi yana tunanin halin da sheik ya shiga na rashin dawowar sa.
TV nata aiki
shikadai ba tare da ya maida hankalin akai ba Remote yadauko yana kokari kashe
TV yaga wani.
Sanarwa.
Yaji ana
gabatar da labari da dumin dumin sa.
Shahararen
malamin Adinnin nan mai suna sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi.
A yau Ranar
juma'a aka daura auren yayan sa ga kadan Daga ciki dafatan masu kallo suna biye
damu.
Dan Jaridan ke
fade alaman gabatarwa
Baba salihu
daya shagala da kallon TV sakin remote ya yi Daga hannun sa tare da gyara zaman
sa.
Ya tattara
nutsuwar sa wajen kallo.
Hasko video
daurin auren dayaga an yi yanata baza idanu koze hango sheik acikin su.
Ganin mai
martaba acikin video ba ƙaramin tashin hankali ya shiga ba.
Afili ya ce
Abba meya kaika kano 'ba tare da ya rufe bakin sa Yaji ana fadin andaura auren
Rahama da angon ta Abdul samad.
Bisa sa daki
dubu dari.
Salma tare da
angon ta Al'amin zumbur ya Mike Daga zaune yanata safa da marwa cikin tsakiyar
falon.
Banda wasi
wasi babu abun da zuciyar sa take yi ya ce to ainaji Adamu zata aura ya akai
aka fasa auren kuma wani Abdul samad ne me sa'a haka daya samu Rahama.
Kuka yake da
iyakar zuciyar sa ya ce sheik ban kyauta maka ba.
Bancika Adali
ba gashi bankawo ɗana
ba Sannan Rahama ba ta auri wanda takeso ba.
Toshi wane ne
wannan Abdul samad din yake tambayar kansa.
Cije labbansa
ya yi ya ce shikuma Abbana waya gayya ce shi daurin aure.
Rasa me bashi
Amsa ya sa ya danna kira gun me bashi labari.
Wayar nata
ring ba a daga ba zama ya yi kan kujera tare da dafe kansa dake masa ciwo.
Ya ce shekara
nawa rabon da inga fuskar mai martaba sai yau yau ma din a TV
Uhmm inama ace
zan iya danaje gareka mai martaba ya fada cike da raunin murya.
dattijon gidan sa yataho gaban sa tare da
durkusawa ya ce ya shugaban Adalai mai tausayin talaka.
Naganka cikin
matsanancin damuwa kozaka iya faɗa
min damuwar ka.
kansa adauke yake.
Cikin tausasa
murya yake magana.
Baba salihu ya
kalle sa. Ya ce haba malam Musa nace kadaina durkusa min Daga masa hannu ya yi Alamun
ya tashi Daga durkeshen da yayi.
Kallon
dattijon yake wanda zasuyi tsara ashekaru kokuma ya girme sa.
Ya ce
bismallah zauna.
Zama dattijon
ya yi suna fuskantar juna.
Baba salihu a
jiyar zuciya ya sauke ya ce bari inbaka labarin wani butulcin ɗana aikata a kano.
Dattijon
kallon sa yake yana jujjuya kalaman sa ya ce ranka yadade ina sauraren ka.
Tare da maida
hankalin sa a kan sa.
Dan numfasawa
baba salihu ya yi ya ba shi labarin sheik da auren daya amince zebashi dakuma
dalili baro kasar.
Dattijon ya ce
ya shugaban Adalai ai wannan ba butulci bane kaddara ce haka Allah yatsara
wannan yarinyar bazata auri danka ba kuma bazata auri wanda take so ba.
Naka kawai
kabisu da Adua.
Sossai baba
salihu Yaji dadin kalamin wannan dattijon da kansa yadauko lemukan kwali Daga
frij din falo tare da tsiyaya musu a cup ya mika masa.
Shima yana
shan na hannun sa.
Dattijon
mamakin saukin kai irin na baba salihu yake duk da ya san shi jinin sarauta ne
amma saukin kan nasa ya yi masifar yawa.
...
Kano.
Yarima Samad da
ƙyar
aka shiga da shi cikin gida ya yi daidai da shigowan mai martaba da su mamy da
khadija da Ahmed.
Mama karama
tana gaba.
Sani baban marwan
yanata buga uban sauri dan ji yake kamar ze mutu dan bakin ciki
Ya ce kashin
shi yabushe tun da aka daurawa Abdul samad aure.
Cikin hanzari
ya shiga gidan tare da kama hannun dan sa Marwan suka shige dakin sa.
Domin zantawa.
Faruk nan
tsakiyar falo suka zaunar da Abdul samad.
Sunata buga
masa baya Alamun rarrashi.
Aminu ya ce
Kayi hakuri wallahi Alkhairi ze zame maka wannan auren.
Jajayen Idanun
sa da suka kada ya dago yake kallon Aminu cikin rawan murya ya ce Alkhairi ne
kace Ko yana me watsa masa mugun kallo.
meyasa ba ka bari
andaura auren da kai ba sha sha kawai wallahi natsani wannan auran.
Bari kuji
kaida Faruk kune ku rirrikeni da karfin tsiya dan na so inje na murje bakin
waliyin Amaryan kuka hana to wallahi kuma kun ciyo bashi.
Kokarin tashi
yake zeshige dakin sa.
Yaji muryan
mamy ta buga masa uban tsawa saida kowa cikin gidan ya firgita dan basu taba
ganin ta cikin wannan yanayin ba tun da suke.
Cikin Azzama
takaraso falon cikin bacin rai ta ce kai uban wane ne da za ka ce sai abun da
kake so shi za ka samu.
Tana me tsare
shi da Idanun ta da suka kada Daga fari zuwa ja.
Cak Yarima
Samad ya tsaya yana sauraren kalaman mamy da Sam basu sassauci a ciki.
Taci gaba da
magana cikin bacin rai da Daga murya ta ce kai harka kai mai martaba ya zartan
da hukunci a kan ka.
Kaja da
maganar sa har kana kokarin zuwa kunyata shi gaban dunban jama'a dan kawai ya
ce adaura maka aure.
Wai ma in
tambayeka kai a zaton ka haka za ka kare rayuwar ka ba tare da aure ba.
Kayi kuskure
Samad tun wuri ka canza tunanin ka.
Umarnin da
zanbaka yanzu shi ne maza ku dau motoci guda goma kuje daukan Amarya kuma
wallahi tallahi kaje har wajen uban Amaryar ka. ka gaishe su tare da nuna musu
farin cikin ka.
Cikin zazzare
idanu Samad......
2️⃣8️⃣
Cikin zazzare
idanu Samad ke kallon Mamy kuka ne kawai beyi ba amma da duk Alamu yanuna soya
ke ya yi kukan dan gani yake ba ƙaramin dauriya ya yi ba tun daga wajen
daurin auren har zuwan sa gida.
Mamy gaba ta
yi tana ta fada khadija nabiye da ita abaya.
Mai martaba da
mama karama kallon Samad suke yanda yakoma ƙaramin yaro bilhakkin kuka yake da iyakar
gaskiyar sa.
Dafashi mai
martaba ya yi cikin Rarrashi ya ce Abdul Samad aure fa ba mugun abu bane
yarinyar nan da aka aura maka ita wallahi tanada tarbiyya kar ka kayi bakin
ciki da auren ta yakai jikana abun sona.
Yarima Samad
tuno bacin ran dayaga kan fuskar Mamy game da shi karo na farko Arayuwar shi.
Fesar da
numfashi ya yi yana kallon mai martaba ya ce cikin sanyin murya dan kada Mamy
ta jiyo takara fitowa kallon mai Martaba yake zuciyar sa na suya ya ce banda Abun
da zancemaka.
Domin zuwan ka
shi ne silan rugujewan farin ciki na tsarina Abubuwan dake gabana sokake su
ruguje lokaci daya yana kallon mai martaba cikin son nuna masa rashin kyautawan
da ya yi mashi.
Mai martaba ya
ce yanzu Abdul Samad me kake so in maka daze sa kaji na maka Adalci yana kallon
sa soyake yaga iya gudun ruwan sa.
Sassaita
muryan sa ya yi ya ce ni dai kawai kaban daman insake ta kawai yana turo baki
gaba.
Abun da ya
manta da belura ba tun firan su da mai Martaba Mamy tana jinsu dan ba ta karasa
dakin ba ta tsaya.
Sai ji ya yi
ta ce tabbata ce wallahi Abdul Samad kaban mamaki wallahi koda wasa ka saki
yarinyar nan saina tsinemaka Albarka.
Arazane yake
kallon ta yanzu yagama tabbatar wa komai Mamy tana iya yi masa a kan wannan
auren.
Hakuri ya
shiga ba ta harda durkushe gwuiwowin aka sa ya ce.
Ya ce dan
girman Allah mamy ku yafe min hankalina da tunanina sun gushe ban san me nake
aikatawa ba naroke ku yana mai dafa kafafun ta.
Mamy ta ce inace
nace ku tafi dauko Amarya ne meka saura kake yi a gidan nan karfe tara saura.
Mai Martaba
kama hannun Samad ya yi suka yi dakin su da shi tare da Mama karama.
Sunata bashi
hakuri ya rungumi kaddara ita ma yarinyar da aka aura mashi ba a son ranta hakan
ya faru ba.
Da ƙyar
suka shawo kansa.
Yana fitowa
falon kaida ka kalle shi ka san yasha kuka iya ransa dan Idanun sa sun kumbura.
Faruk yaba
umarnin suje su gayyato abokan nasu.
Parking space
yatafi yana duba motocin da za a dauka dan dauko amarya.
Faruk cikin
tsokana yakaraso wajen yana murmushi ya ce ina nima me Martaba ze min irin
wannan auren wallahi ɗana
more.
Ko kallon inda
Faruk yake beyi ba bare ya sa ran ze masa magana 'Kira ya kwada mai magadi
yabada umarnin maza agoge motocin sa guda hudu duk sunyi kura.
Babu ba ta lokaci
mai gadi yashiga aiwatar da abun da uban gidan sa ya sa shi.
Mamy Ko zaune
take A falo duk takosa a kawo amarya waya take yi acen kwatano ta sanarwa yayar
ta batun auren Abdul Samad.
Yayar ta taita
fada ta ce ai wannan munafuncine daman tana sane da auren shiyakaita kanon.
Da ƙyar
Mamy ta shawo kanta taita mata Rantsuwa, har ta ba ta labarin abun da ya faru.
Yayar ta ta ce
yanzu kina nufin Maryam bazata auri Abdul Samad ba.
Cikin Rarrashi
mamy ke nuna mata ita ma bayin kanta bane Amma suyi hakuri inhar matar shi ce
ze aure ta koda a ta biyu ne.
Daga haka suka
yi sallama.
***********
Cen garin
kwatano.
Maman Maryam
sai safa da marwa take ta ce wallahi zama be ganni ba.
Duk shirin danake
yi a kan yaron nan duk yatafi abanza kenan.
Wallahi dani
suke harshi da uwar tashi ya za ai taki nata taso na wani Saboda Allah.
Maryam data
shigo da fara'ar ta ta ce mama yana ganki ahaka lafiya kuwa.
Tana kokarin
ajiye jakar ta kan kujera.
Maman maryam
datarasa taya zata sanar mata mummunan labarin nan ta ce ai Mamy ce wallahi ta
batamin Rai.
Maryam da Sam
batasan kwanan zancen ba ta ce to me tayimiki ne kifadamun ita da ba ta gari
tafada cikin son Jin ba asi.
Maman maryam
cikin rawar murya ta ce yata Abdul Samad ya daura Aure.
Maryam Sam
kunnuwan ta toshewa ya yi gabadaya ta ji garin na juya mata kamar haka jikin ta
yadau rawa kamar mazari Idanun ta lokaci daya yacika da kwalla.
Cikin kuka ta
ce dan Allah mama kice min wannan labarin tatsuniya ce ba gaskiya bane ki
gayamin in mafarki nake in farka.
Mama ta dafata
tare da zama kusa da ita ta ce kalleni da kyau suka hada idanu ta ce maganar
nan nima yanzu ƙanwata takirani take sanar min
Kuma ta sanar
dani ba a son ransa akai auren nan ba..
Maryam ta ce shi
ke nan mama tawa takare banda sauran amfani a duniya rayuwa ta a kan shi na
tsarashi bana sauraron kowa a kan son da nake masa.
Mama ta ce
karki damu wacce ya aura da kafafun ta zata bar gidan Ko ince miki saki uku
zemata yanda babu gyara.
Maryam ta ce
dagaske mama zaki iya yin haka tana kallon uwar ta cikin son tabbatar da hakan.
Ta ce kwarai
kuwa kedai wuyan ba a kawota kwatano ba ke koda ba tazo ba wallahi ba zan barta
ba.
Kisa Aranki
Abdul Samad naki ne ke kadai.
Rugume maryam
ta yi tana me tabbatar mata da niyyar ta ta yi hakuri...
Garin kano.
Tsaf aka
shirya Rahama wani goldin mayafi anty ta yafa mata tare da feshe ta da turaruka
masu kamshi.
Anty da kanta
takai Rahama gun sheik da yan uwan sa.
Nan suka shiga
yi mata nasiha tabi mijin ta.
Yi nayi bari
na bari.
Karta yi wasa
da riko da Addinin ta Azkhar ta rike su da muhimmanci Domin kariya ce Daga
dukan masifu.
Kanin sheik
hussain ke mata fada wajen saida kowa jikin shi ya yi sanyi maganganu masu
ratsa zukata ya rinƙa fadi.
Suka ba sheik
daman ya yi mata nasiha.
Sheik cikin
kuka ya ce Rahama Allah ya yi maki Albarka ɗuk
cikin yaya wallahi kincire tuta biyayyar ki da hakurin InshAllah zekai ki da
nasara.
Duk Abun da
zanfadi yan uwa na sun fada.
Allah yazaunar
daku lafiya dake da mijin naki.
Da ameen kowa
ya amsa awajen da ƙyar aka banbare Rahama Daga jikin sheik tana kuka shima yana
kuka....
Jin Horn din
motoci a kofar gidan ya tabbatar wa jama'ar gidan yan dukan Amarya sun iso.
Asiya rike da
hannun Rahama suka shigar da ita gidan tare da kai ta dakin mama dan ta yi mata
adua.
Mama kuka
yahanata yin magana dan babu abun da take tunowa sai wuyar da Rahama tasha
hannun ta da salma gashi yau za su rabu.
Da ƙyar
tafurta Allah yazaunar daku lafiya.
Sossai gidan
suke ta binta da fatan Alkhairi.
Abokan Abdul
Samad sun kai su talatin suka zo
Kowanne su da
mota yazo 'motoci talatin suka yi parking kofar gidan.
hayaniya ya gauraye unguwar gabadaya
Banda busan
Algaita na gidan sarakuna babu abun da ke tashi a kofar gidan.
Matan layin da
mazan unguwar cika akayi gun kallon wasan sarakuna.
Kusan minti
shabiyar suka dauka awajen sunata wasanni da busan Algaita masu daukan video da
manyan wayoyin su.
Sunata yi.
Abdul Samad
hayaniyar ba ƙaramin damun shi yake yi ba.
Sannun a
hankali ya bude motar tare da zira kafafun sa kasa da yake shanye da takalmi
haf cover ba ƙaramin haduwa ya yi ba dan sanye yake cikin shadda gezner
goldin color.
Ya tako
kafarsa wajen motar gabadaya kallo ya dawo kan sa.
Hannun ya yi masu
Alamun ya isa haka.
Nan da nan
suka bari.
Surutu ake ta
yi cikin unguwar sai fadi suke kodai shi ne angon.
Wasu nacewa
anya kuwa shi ne wannan kyakaywan balaraben dayar ta ce ai ita ma Rahama badaga
baya ba.
Wallahi Ko
ya'akai shi ne angon bakiga shigar shi bane suna nuna shi da hannun.
Abdull Samad
tambayar gidan ya yi aka nuna masa kofar shiga kai tsaye ya cusa kansa gidan
Abokan sa gabadaya suka take masa masa baya.
Cike da izzar
da takama yake tafiya kallon yanayin gidan yake da tsaren tsaren ta yana
Girgiza kai.
Hussain ya
fara musu la le Barka da zuwa shida Abubakar jagora suka yi masu dakin sheik.
Hussain nagaba
suna biye da shi abaya.
Komawa ya yi tsakiyan
Abokan sa ya musu hannun da su fara shiga.
Sallama dauke
abakin su.
Suka shiga
dakin.
Neman waje suka
yi duk suka zazzauna.
Cike da
girmamawa suka gaida sheik da yan uwan sa.
Sheik daya
kasa gane wane ne angon acikin su dan Abdul Samad tsakiyan su yazauna kansa
aduke yake banda latsa waya babu abun da yake yi.
Sheik ya ce
madallah kunzo daukan Amarya Ko.
Ina surukin
nawa yake ?
Ya tambaya
Cike da bukatuwa.
Faruk ya yi murmushi
ya ce Sheik imam gashinan tsakiyar mu tare da dafashi.
Ya ce kai ango
Dago kai baban Amarya na magana yafada Cike da kulawa.
Dago kai ya yi
Daga latsa wayar da yake yi.
Caraf Idanun
su suka tsarke cikin juna shida sheik.
Sheik y..
2️⃣9️⃣
Sheik ya ce
MashaAllah maraba da ɗana
ku dan matsa masa mana.
Nan da nan
abokan sa suka masa Daga baya dan tasowa ya yi yana murmushin dole cike da
ladabi ya gaida sheik da yan uwan sa.
Suka amsa masa
cike da farin ciki sheik ba ƙaramin Jin dadi ya yi ba ganin wannan shi
ne mijin Rahama godiya yakewa Allah acikin zuciyar sa.
Ya tabbatar da
yaro ne nagartacce da nutsuwa kamar matar shi Rahama.
Sheik da yan
uwan suka shiga yiwa Abdul Samad nasiha ayita hakuri intayi badaidai agyara
mata.
Cikin aro jarumta
ya ce sheik imam mun gode
Da wannan
amanar da kabamu InshAllah zamu rike.
dan yagane sheik shi ne ke basu sallar juma'a
awannan masallacin.
Nan da nan
suka tashi suka fito abokan da da shi kan sa waje suka koma suna jiran a kawo
Amarya.
A ka'idar sa Yarima
Samad baya wuce karfe goma na ɗare
beyi barci ba.
Amma gashi yau
Saboda wata an dagula masa lissafi tsaki yake ta jerowa shi kadai.
Abokan ango
sai fadi suke ayi afito da Amarya ɗare
nayi akwai masu iyali acikin mu.
Wani cikin
abokan ya ce aini yau mata ta nashiga uku inna koma gida cewa za ta yi naga
kawar Amarya ne shi ya sa na dade a waje.
Inama zan samu
koda kanwar Amaryar ne.
Cikin su wani ya
ce amma kai dan iska ne mata biyun suna caza maka kai shi ne za ka kara gafara
cen dallah.
Duk hayaniyar da
akeyi ɗuk Jin sa yake a
takure.
Guda yaji yana
tashi sossai Asiya rike da hannun Amaryar, matan gidan duk sun fito domin raka
amarya dakin ta.
Kakar Amarya
zubaida ta ce ku bude mana mota mu shiga ɗare
nayi.
Cikin kosawa
take magana.
Faruk ya ce
kaka aiba mota daya zaku zauna keda amaryar ba.
Kinga angon ta
cen nan zata shiga bayan mota tazauna drever ya jasu.
Asiya ta ce
ikon Allah aini sonake mu zauna tare.
Duk juyin da
zasuyi abokan ango suka ce wallahi saide Rahama tashiga motar da Abdul Samad
yake.
Abdul Samad da
duk abun da suke fade yana jinsu ba daman ya fito yaci uban abokan sa yaga yan
uwan ta duk suna wajen hakan ya sa ya kame bakin sa.
Jin anbude
mota ya sa ya dukar da kansa kasa Ransa a ba ce yake duk ya takura.
Muryan Asiya
yaji tana cewa kishiga da kafar dama.
Tabe baki ya
yi yana fadin iyayen iya yi wai kafar dama daman ance ɗana hagu zata shiga yana maganar zuci.
Shigar da ita
motar suka yi tare da rufe musu.
Gabadayan su
suka shishige motocin su tare da diban iyaye mata da kawayen Rahama.
Tafiya ake
inda drever ya sa wakar Nura m inuwa.
Abdul samad da
tun shigowan Rahama cikin motar ya matsa sossai yanda ka san su shida ne a
motar.
Ita kuwa banda
kuka babu abun da take yi kukan Rabuwa da Anty da Abba da mama.
Sheshekar
kukan ta yacika masa kunne ya Salam ya furta a fili dago kai ya yi kamar zece
wani abu sai ya fasa.
Yana cije
labban sa...
Sun sha Tafiya
kafun su Iso unguwar.
Horn motocin suka
yi nan da nan aka bude musu gate babu ba ta lokaci suka shigo haraban gidan.
Abdul Samad da
duk ya kosa su Iso nan da nan yafita a motar yanata zuba uban sauri zeshige
dakin sa.
Ganin Mamy
dasu khadija da Ahmed ga mai martaba da baban Marwan Waziri duk suna falo.
Ina za ka ne
kake ta zuba uban sauri cikin sanyi murya ya ce Mamy wlh barci nake ji kinga
shadaya saura.
Yana kallon
agogon hannun sa.
Mamy dake
kallon ikon Allah ta ce ka sallami abokan ka ne kuma Amaryar dawa za ka barta
anan ta jefo masa tambaya.
Mai martaba
yaji dadin zafi zafin da take masa dan shi ne yabata wannan shawaran inhar sun
dawo tabude masa wuta.
Cikin kasa da
murya ya ce Mamy duk dakunan gidan nan ace babu daki sai dakina pls dan girman
Allah kubarni wallahi kaina ke ciwo.
Shiru suka yi
duka falon Mamy ta ce na ji amma nayau ne gobe saika san yanda za ai dan bazata
kara kwana wani dakin ba
Gyada mata kai
ya yi Alamun yaji.
Jin guda masu
shigowa ya sa mamy yin shiru.
Murna fal
Aranta abun da ba ta kawo shi kusa ba.
Shi ne yau ya
tabbata.
Nan da nan
gidan ya hargitse kaka zubaida takama hannun Rahama ta yi mata jagora zuwa
falon nan ta damka wa Mamy amanar ta da Mama karama.
Mama karama
Saboda tsabar Jin dadi ta ce Ai kishiya ce kawai tazo mu gwada wane ne gwani
awajen angon namu.
Nan da nan
akadau shewa anata tafi ganin Mama karama takama Rahama ta rungume tana kukan
farin ciki.
Shiko Abdul
kamoshi akai Daga tsayen da yake suka kawo shi tsakiyan falo shiru kake ji
bakin ya mutu.
Nan da nan aka
shiga musu nasiha mai ratsa zukata danshi Abdul Samad duk abun da ake fade ba
fahimta yake dan ya sa epeace a kunnen sa.
Yan kawo
Amarya suka fara watse wa harda kaka zubaida duk sun wuce sunata yaba hankalin
surukan Rahama da kuma gidan daulan data shiga dan ma basu shiga cikin gidan
sunyi kallon daulan duniya ba...
Asiya zaune
kusa da Rahama Khadija sai janta da hira take ta ce wai Anty Rahama bazata bude
Idanun ta nakosa inga matar yayan mu.
Mamy ta ce
sarkin zumudi keda zaku kwana gida daya da ita.
Sai Asannan
Abdul Samad yatashi Daga zaunen da yake yana kallon Mamy cikin muryan me Jin
barci ya ce.
Mamy zanje inkwanta
kin san gobe zamu je kwatano inada case inaga tare zamu koma daku yafada yana
me barin falon.
Kallon shi
Mamy take ta ce ka je kaba Matar ka masauki ita da kawar ta.
Nan da nan
yaji Ransa yakara baci da to ya amsa mata.
Kallon Asiya
ya yi ya ce ku tashi mu je bejira cewar su ba ya yi gaba.
Asiya da
Rahama tashi suka khadija nabiye dasu abaya dan takosa taga fuskan Rahama.
Dakin dake
kusa da nashi ya nuna musu dan shikadai yarage wanda keda kayan bukata a ciki.
Yana bude
dakin ya shiga suka take masa baya.
Asiya sai
kallon yanayin tsaruwar dakin take komai na adon dakin ja ne hâtta zanin dake
shimfide saman gadon ja ne.
Uhmm ta ce
kudi na inda suke Ni dai fatana Allah yazaunar dasu lafiya tare da Rahama.
Shiko yana
gama nuna wa Asiya abun da ze nuna mata yafice haryakai bakin kofar fita.
Asiya ta ce ji
mana tsayawa ya yi yana sauraren ta ba tare da ya waigo ba.
Ta ce duk
yunwa muke ji rabon mu da abinci tun na safe kafun daurin aure.
Uhmm ya ce a
zuciyar shi baga irinta nan ba yau yau dinnan aka tare amma har za su fara ba
ni aiki..
Afili ya ce
kiyiwa khadija magana zata gayawa faruk nizanje inkwanta
Ya kara gaba.
Asiya ta ce
uhmm Rahama wannan mijin naki badai izza ba.
Khadija ta ce
wlh haka yake amma fa yana da saukin kai wanda besan halin shi ba haka zedauka.
Pls matar mu
ki Daga gyalen nan inga fuskar ki.
Rahama Daga
gyalen tayi.
Khadija tarude
Ta ce Allah mai halitta wannan zankadediyar mata yaya na ya auro ta ware manyan
Idanun ta.
Wallahi anty
Rahama ke kyakyawa ce aji farko ina m'a insamu Rabin kyaun naki.
Sossai Rahama
ta ɗara lokaci daya ta
ji khadija ta kwanta mata arai.
Asiya ta ce
aikinfi Rahama kyau khadija.
Mâke kafada
khadija ta yi ta ce inafa saide in zagina kike.
Fita khadija
ta yi dan ta sanarwa faruk bukatar Asiya.
Cen ɓangaren Yarima Samad kwance
yake a kan gadon sa.
Duk yanda yaso
barci yadauke sa yakasa..
Tashi Daga
kwanciyar ya yi yazauna yana cijje labbansa ya ce to shi wannan auren me ake
nufi da shi dan shi wlh bega abun da zeyi da yarinya ba.
* * ******
Adamsy yana ta
safa da marwa cikin dakin sa.
Gabadaya
hankalin yadawo jikin sa.
Kuka yake yana
fadin wayyo kaicona yazanyi ina son Rahama ban san ya akayi na aikata haka ba..
Fita Daga
dakin sa ya yi direct dakin su Daddy yatafi ya iske su zaune shida mommy.
Kallon shi
suke yanda yabi ya rame na lokaci daya Mommy ta ce lafiya ina za ka je adaren
nan.
Jikin a
sanyaye yakaraso gaban su ya durkusa ya saki wani marayan kuka ya ce Daddy
kayafemun na tafka babban kuskure dan Allah karku yi fushi dani wallahi ina son
Rahama Daddy dan Allah ka taimaka min Adawo mun da Rahama ta.
Daddy cikin
tashin hankalin furucin ya ce.....
3️⃣0️⃣
Daddy
cikin matuƙar
kaɗuwa ya ke magana ya
ce "ban san ba ka da hankali ba kuma kai daƙiƙi ba ne sai a yau.
Tana matar wani za ka ce haka in shaye-shaye
ka fara to maza kadaina tun wuri na faɗa
maka wallahi lefen nan dana haɗa
gobe in Allah yakaimu zamu kai gidan mijin nata.
Mommy Idanun ta ya ciko da ƙwalla
yanzu Adamu tausayi ya ke ba ta ɗan
nata ta lura kamar iska ne ke damun shi.
Cikin sassauta
murya ta ce Daddy Adamu dan Allah kayi haƙuri na lura yaron nan kamar bayin kan shi
ba ne.
Ta faɗa
cike da damuwa.
Dr Abdullahi
ya juyo kanta yana zazzaga masifa ya za ayi yaron nan ya wulaƙanta
mu a idon duniya ya sa mun tara jama'a wajen ɗaurin
aure tsabar hauka ya ce yafasa harda faɗin
in an ɗaura zai yi
mata saki uku a nan wajen Sannan ki buɗe
baki ki ce bayin kan shi ba ne,
Laifina ne
kenan yafaɗa ya ƙarashe
maganar nan cikin fushi.
Ficewa
ya yi daga ɗakin y
tare da barin gidan baki ɗaya
cikin ƙunar
rai dan da wuya ya yafewa Adamu wannan abun da ya yi masu.
Mommy banda kuka babu abinda ta ke yi kama
hannun ɗan nata ta yi ta
ce "kayi haƙuri Rahama ta yi maka nisa,
Ka nemo wata
matar sai a ɗaura maka
aure da ita.
kuka ne
ya kwace mashi ya ce " ba na jin zan iya yin wani aure mommy na haƙura
kawai ya ƙare
furicin yana mai ficewa daga ɗakin.
Kallon shi ta ke harya fice zama ta yi dirshen
kan kujera tare da zabga uban tagumi.
*******
Kashe gari
Tun da Asubar fari Rahama ta tashi ta shiga
toilette ta yi wanka tare da ɗaure
Alwala kallon Asiya take da ke ta sharara barci ba ta san ma inda kanta ya ke
ba.
Murmushi ta yi tare da ƙarasowa inda ta ken cike da so da ƙaunar
Aminiyar ta tashafa fuskar ta da hannayen ta dake da damshin ruwa.
Sanyin da Asiya ta ji ya sa ta bude Idanun ta
ta sauke su a kan Rahama da ke ƙoƙarin ta da sallah.
Mika ta yi tare
da karanto adu'a tashi Daga barci.
Alhmdulilahi lazi Ahyana ba ada ma Amatana
wa'ilaihin nushur.
Cikin hanzari ta faɗa toilette ko da ta fito ta iske Rahama ta
idar tana kan darduma.
Asiya ta fito ita ma Daga toilette din bayan
ta idar da sallah takoma gado takwanta.
Rahama tunani ta keyi ina zata samu Alkur'ani
mai girma hakan domin dabi'ar ta ce karatu bayan sallah asuba.
Tana fitowa kofar ɗakin tunanin ta ke ina ne ɗakin khadija ganin ɗakin kusa da ɗakin ta ta yi zaton Ko nan
khadija take.
Cike da
nutsuwar ta ta doka sallama ganin shiru babu amsa banda sanyin AC da kamshin
turare babu abun da ke tashi a dakin.
Tana fita Daga ɗakin
ta jawo ƙofar
ta rufe,
Ƙoƙarin
sauka ta ke Daga kan step domin tasa A ranta sai ta yi karatun nan.
Faruk ya shigo sanye ya ke da farar jallabiya
kallon ta ya ke ya na son ya tuno ina ya taɓa
ganin fuskar nan.
Kallon ta ya ke lokaci babu Ko kiftawa domin
kyawun ba ƙaramin
tafiya da imanin sa ya yi ba.
Sassaita
nutsuwar sa ya yi ya ce "baiwar Allah kina cikin ƙawayen amaryar da suka
kwana nan gidan kenan.
Kasa ba shi amsa ta yi sai dai ta gyaɗa masa kai Alamun haka ne.
Dan Allah kozan samu AlKur'ani taf faɗa Cike da buƙatuwa.
Eh mana zaki samu ɗan jirani a falon yanzu inje in ɗauko miki dafatan amaryar
Samad tana lafiya shiru ta yi ba ta bashi Amsa ba.
Cikin hanzari
ya yi hanyar dakin nasa.
Mamy ta fito dan hada wa Amarya da kawar ta
break taga Rahama a falon itama mamy ba ta iya sheda ta fitowar khadija Daga
dakin taga ta tafi aguje ta rinsina tana gaisheta anty Rahama antashy lafiya.
Murmushin ta yi ta amsa da lafiya.
Mamy da take
sake da Mamy daman wannan ita ce matar Da Samad ya aura amma sai lallabashi ake
kamar wanda akaba kashi.
Rahama har kasa ta durkusa cike da ladabi ta
ce mama ina kwana.
Cikin Jin dadi
Mamy ta ce lafiya lau diyata ya kwanan bakun ta cike da kunya ta yi shiru.
Faruk yakaraso
falon tare da miƙa mata Alkur'ani.
Tana karba ta
yi masa godiya tare da barin wajen.
Gaishe da Mamy ya yi ya ce Mamy danna cikin
kawayen Amaryan ne.
Mamy dake
kallon yanayin sa ta ce yanzu kana nufin ba ka san Matar Abdul Samad ba.
To ita ce.
Mamaki yake ya
ce daman akwai kyakyawan mata irin haka a duniya ni dai na dade bangani ba.
Marwan tun safe yake ta kiran layin Salma yana
ring ba a ɗagawa.
Tsaki yaketa
jerowa ya ce ita wannan banzar ina ta ajiye wayar ta ina son ta turomin hotunan
nan ban san waya dau wayata dana baba na ba.
Ya goge su
koya akai akwai wanda yake bayan mu.
Kara kiran layin Salma ya yi cikin sa'a ta
Daga.
Bayan sun
gaisa ya ce kwana biyu kona kira bana samun Ki inafatan dai lafiya Ko.
Daga can ɓangaren
ta ce lafiya lau ne.
Marwan ya
numfasa tare da Tsayuwar sa ya sanar. Mata yana bukatan ta sake turo masa
hotunan ɗaya tura
mata.
Salma cikin Jin haushin sa da bakin cikin dake
cinta ta ce nifa tun Ranar na goge awaya ta naga bazasu mun Amfani ba tafada
cikin bacin rai.
Marwan ya ce " yanzu gayamin inda kike ina
son inzo wajen ki zamu dan tattauna kin San mutumin ɗana dauka hoto da yayar ki wanda naga kin
kyasa ya yi aure a jiya.
Riƙe da baki Salma ta ce ya yi aure fa daman
cen ansa masa
rana ne ?
Marwan ya ce "A'a ai ɗiyar wata malami ne da za a
daura mata aure da wani mai suna adamu sai ya ce yafasa shi ne aka ba Abdul
Samad.
Banda
innaliahi wa'inna il raj un
Babu abun da
Salma take furtawa cikin kukan da ya kwace mata ta ce yanzu kana nufin wannan
balaraben shi ne ya Auri Rahama.
Marwan da
mamaki yacika shi ya ce eh sunan matar da 'aka bashi ce.
Kin santa ne
ya jefo mata tambaya cike da rudani.
Kwarai kuwa
niko nasan ta yaya ta ce uwa daya uba daya.
Kuma ita ce awannan hoton daka dauka.
Sallamar sheik
ne ya sa takasa cigaba da magana kallon ta yake yake yana kallon wayar hannun
ta cikin tsawa ya ce dawa kike waya.
Bakin ta na
rawa ta ce wata kawata ce.
Ki je waje mijin na ki yazo Daga haka ya fi ce
Daga dakin domin sun zanta da anty kan kai kayan Rahama.
Salma banda
kuka babu abun da take yi kaicona ni Salma ɗana
sani keya ce.
Wallahi danasan wannan mijin zaki aura dako ba
zan taba rabaki da Adamsy ba.
Tana ajiye
wayar ta tadau gyale ta yafa kai tsaye zauren na su taje ta same shi.
Cikin faɗuwar gaba takaraso wajen
shi.
Kallon shi take Daga sama har kasa tana
Girgiza kai.
Al'amin shima ita yake kallo cike da tsana
yana ayyana irin wahalan daze ba ta intaje gidan shi.
Mugun kallo yake binta da shi cikin zafin rai
da tafarsa zuciya da takura mishi da a kayi dole sai ya je wajen ta.
Ranshi A ɓace
ya ce ke Salma kidauka watan mutuwar ki ce takama.
Karuwar
gida.
Cikin zazzare idanu nan da nan suka ciko da
kwalla ta ce "bangane karuwan gida ba.
Dawa ka ga ina
karuwan ci.
ba ta gama rufe bakin taba sai ji ta yi ya wanke
ta da kyawawan maruka guda uku masu gigita kwakwalwa kokarin....
3️⃣1️⃣
Kokarin kara
mata wanin marin yake saita kauce.
Nan da nan
Idanun ta suka ciko da kwalla.
Al'amin duk
kukan da take besa yaji zuciyar shi ya yi sanyi ba.
Cikin tsawar
daya daka mata wanda ya sa hantar cikin ta kadawa.
Keee Salma wallahi ba na son ki zan zauna dake
dan tilasta mun da akai kwabe baki ya yi yana jifanta da mugun kallo ya ce
nabaki dama kina iya tunkarar iyayen ki a kan zancena su nemar miki mafita
inkuma kinki uhmmm da kanki zaki sai ruwan dafa kanki.
Salma tagama fusa ta ba ta taba sanin Al'amin
jaki bane sai yau.
Cikin zafin
rai ta ce kai meya hana ka sake ni naga hannun ka sakin yake.
Maganar iyayena in sanar musu su raba auren
kaine zakayi ba ni ba kuma wallahi zan tabbatar maka ni karuwan gidan ce.
Kar ka dauka
ka mari banza wallahi, inba jahili ba wake dukan mace.
Tun da tafara magana bakinta kawai yake kallo
yanda take zaro zance.
Girgiza kai ya
yi ya ce haka kika ce Ko ?
Ta ce eh haka nace saime takara zancen tare da
koma gida.
Bayan ta
yakebi da kallo kafun ya sakai cikin tafasar zuciya yabar gidan.
Tana shiga
dakin su bakin gado tazauna kukan zuci take yanzu ita Al'amin zecewa karuwar
gida, kalmar nan ba ƙaramin sosa mata zuciya yayi...
Sheik yakira
Dr Abdullahi ya yi masa zancen kai kayan Amarya.
Dr Abdullahi ya ce ku bar kayan kafun agama
gyara mata wajen zama ka san an yi auren ne ba tare da anshirya ba kar ka damu
yanzu ba ta da matsalar komi a gidan yafada masa cike da girmamawa.
Sheik ya ce to babu matsala nagode Daga haka suka
yi sallama.
Kallon anty ya
yi ya ce saide ku kaimata kayayyakin sababbin din kuna.
Mama ta shigo
dakin bakin ta dauke da sallama ganin sheik da Anty a dakin su biyu kadai wani
katutun bakin ciki ne yarufe mata idanu lokaci daya.
Cikin Jin
haushin su takaraso dakin..
Daman nazo ne
in gayamaka yan uwana sunce yau za su tafi kuma suna son suje gidan Rahama
tanabin anty da muguwar harara.
Sheik daya
lura tsiya ce kecin ta ya ce Aishatu ai babu matsala a kan yana da kyau bara
insa koda Abubakar ne yakaisu yakai karshen zancen tare da tashi yabar dakin
danshi beson abun da ze Daga mai hankali.
Sheik nabarin dakin Anty itama ta tashi zata
fice mama tasha gabanta ta ce watau kundaukeni yar iska zuwana ya sa duk kuka
watse.
To bari kiji Asirin da kikaiwa wa mijina harya
tsaneni wataran sai ya koma kanki tana huci sama _sama kayataccen murmushi Anty
ta yi ta ce dadina da gobe saurin zuwa.. Tun da kin san inayin Asirine tokema
ki je kiyi mana tafada tare da barin wajen cike da mamakin wai me laifin ta dan
ta auri mijin ta.
*, ***********,
*****
Yarima Samad
kusan makara ya yi Daga barcin dayakoma bayan sallah Asuba.
A gaggauce
yashirya cikin kananun kaya Jean bleu da hash din riga ba ƙaramin
kyau ya yi da shigan turawa ba.
Gaban mirrow
ya je ya taje sajen sa tare da fesa turaren sa one love shi ne asalin turaren da
yake shafawa tun kuruciyar sa.
Cike da
nutsuwa yagama shiryawa tsaf takalman sa ya zira a kafafun sa kokarin daukar
wayoyin yake ya yi daidai da shigowar Faruk da Aminu suma duk sunshirya.
Aminu ya ce
ranka yadade yau fa mun so mu makara fa.
Faruk ya ce ai
harda gajiyan jiya wlh ka san mun dade ba mu tara gajiya irin haka ba.
Samad na
daukar jakan kayan sa ya ce mu je Ko tare da yin gaba take masa baya suka take
masa baya.
Cikin sauri
sauri yake taka matakalan step.
A gaggauce ya
sauko kasa iske su Mamy da khadija da Ahmed yayi.
Cike da ladabi
yagaida Mamy ta amsa masa fuskan ta babu walwala..
Muje Ko ya
furta yana me kallon yanayin ta.
Shiru ta yi taki
bashi Amsa.
Faruk ya ce
Mamy karmuyi latti fa dan mai martaba da Abban marwan da marwan da waziri sunyi
gaba sunyi gaba sunce mun same su acen.
Still dai
shiru ne ba ta basu Amsa ba.
Har sun cire
rai da zata kulasu sai suka ji ta ce ita kuma Matar taka ya zakai da ita da
kake ta shirin tafiya babu tunani tafada cike da bacin rai.
Ya Salam
Yarima Samad yafurta shi Sam ya mance da ita cikin damuwa ya ce Mamy ai sai ta
zauna har in dawo Ko yafada cike da gajiyawa da zancen.
Mamy ta ce koda a gidan mahaukata ne ban taba
ganin Amaryar data kwana daya gidan miji ba yatafi yabar yar mutane babu
kwakwaran bayanin da ya yi mata.
Asiya ce ke
saukowa Daga kan step hannun ta dauke da kwanunka da suka yi break zatakai
kitchen sannun ku da warhaka ta furta tare da zuwa kitchen takai kwanunka
tadawo.
Cikin nutsuwar
ta da kamalar ta take kallon Abdul Samad ta ce mijin kawata zuwa dan anjima
zantafi gidan mu.
Da zaran
ankawo kayan Matar ka tafada cike da tabbatar masa da zancen nata.
Kakalo murmushin dole ya yi ganin Mamy ta tsare
shi da idanu.
Cikin cool voice dinsa ahannu sa cikin aljihun
wandon sa ya ce tun yanzu zaki tafi haba dakin kara mana kwana mana yafada
cikin sakin fuskan dole.
Asiya da ta ji dadin amsar da yabata dan
tadauka har cikin ransa yake zaro kalaman bakin sa.
Ta ce inna kara kwana gidan mu za ai mun fada
tana kokarin hawa kan step hartakai karshen matakalan yabata amsa da OK zaki ga
khadija da sako na yafada tare da kallon reaction din Mamy ganin tana murmushi
ya sashi tabbatar wa eh lallai ta ji dadin abun da yayi...
Asiya na wuce wa Mamy ta ce kokai fa haka ake
son gwarzon namiji.
Yanzu abun da nakeso da kai kai zaman ka kaci
gaba da binciken daya kawo ka.
Faruk zeja ragaman zaman kotun da zakai tafada
cike da ba da umarni.
Innaliahi
wa'inna il a rajun yafada a a bayyane gabadaya falon kallon sa suke cike da
mamaki..
Turo baki ya yi gaba ya ce yanzu Saboda Allah
Mamy Alkawari fa nadauka zan taimaki bayin Allah nan kuma ke ce kikaban karfin
gwiwa lokaci daya ki rushe ni dai aduba lamarin nan.
Yafada kamar
me shirin yin kuka.
Faruk me ze
iya yaron da Ko magana be iya ba.
Sake da baki
Faruk ke kallon sa ya ce Ah lallai ban iya magana ba kace yanzu na tabbatar
kayi aure duk Ada ba ka san haka ba sai Daga jiya zuwa yau..
Faruk ya ce Mamy
wlh kada kibarshi ya je kuma Mamy kibari gobe ku tafi nida Aminu munyi gaba yau
dan dole nine zan maye gurbin sa.
Kallon Abdul Samad ya yi ya ce ai bazamu wuce
sati daya ba mun dawo kaide kazauna ka kula da aikin ka da kuma Amaryar ka
yafada cike da tsokana kama hannun Aminu suka yi tare da barin gidan zuwa
airport.
Gabadaya Abdul Samad yadauke wuta a tsaye wani
katutun bakin cikin hanashi tafiya ke damun sa Kasa magana ya yi yana kokarin
komawa dakin sa.
Mamy ta ce
dakata ya tsaya tare da waigowa dan Idanun sa sun canja launi zuwa ja.
Kaje dakin Rahama kataho mun da ita kuzo tare
dan sonake inkara ma ku nasiha dan jiya ina Lure da kai ana muku fada eapace ne
a kunnen ka kai ka ga tabbata ce Ko maza katafi inajiran ka tafada cikin tsawa.
Ba musu ya yi hanyar dakin da Rahama take a
hankali yadanna hadle din kofar Ko sallama beyi ba yashige dakin kai tsaye dan
Idanun sa sun rufe bemasan inda yake jefa kafafun sa ba.
Asiya sake da
baki take kallon yanda yashigo tsakiyar dakin
Rahama ta ba shi baya tana karatun Alkur'an
zazaakar muryan ta ya gauraye dakin.
Kallon ta
bayan ta yake ya ce uhmm mun hadu da yayan malamai.
Bara ta nuna
mana gidan jahilai tazo.
Asiya bakinta na
rawa take kallon Rahama ta ce Inkin kai Aya ki dakatar ga mijin ki nan tun dazu
a tsaye yakasa fadin koda kalma daya ce.
Gab Gab Gab haka zuciyar Rahama ya shiga
bugawa da karfin tsiya Ajiye Alkur'an ta yi tana kokarin saka hijab din ta.
Cikin sauri
kallon ta yake babu Ko kiftawa soya ke yaga fuskar ta.
Tana saka hijab din ta ta juyo a hankali zata
cemishi ina kwana caraf Idanun su ya tsarke cikin juna.
Kusan A tare
suka bude baki za su yi magana tare da fadin.........
3️⃣2️⃣
Kusan A tare
suka bude baki zasuyi '' magana tare da fadin kaine '' shima ya ce ke ce bakin
sa na rawa lokaci daya yaji wani katutun bakin ciki ya mamaye zuciyar shi
karfin hali ya yi ya kalli Asiya ya ce dan Allah Ko zaki ba mu waje zan danyi
magana da ita yafada fuskar babu yabo babu fallasa.
Asiya ta ce ai babu matsala in kun gama ina
kasa tare da farin dakin.
Ta ja musu kofar
yadawo da kallon sa a kan ta banda rawa babu abun
da jikin ta keyi tsoro da fargaba dan tabbas ta gane shi ''
Wani kallo yake bin da shi mai cike da
ma'anoni da keda wuyan fassarawa ya ce uhmm.
Sai yau na gane ke mayya ta ce au daman abun
da kikai mun a airport be isa ba saida kika san hanyar dakikabi dan ki aureni
ke wai ma in tambayeki inban manta ba kun taba zuwa ma'aikata na keda Adamu
wanda yafasa auren naki aka lika min ke
Tun ranar ɗana
ganki kina yawo da Adamu na raina wayon ki da Ajin yakarashe zancen cikin bacin
rai banda tafasa babu abun da zuciyar shi keyi.
Rahama kanta aduke banda kuka babu abun da
take cikin sanyi murya cike da ladabi ta ce Dan Allah kayi hakuri kabar
zuciyata ta samu nutsuwa tashi Daga inda take ta yi tana kokarin fita Daga
dakin cikin zafin nama ya jawo ta tare da dawo da ita dakin kallon ta yake ya
ce sokike ki je kihadani da Mamy shi ya sa kike kokarin fita.
Girgiza kai ta yi ta ce Alamun ba haka za ta
yi ba.
Wlh koda wasa kikai abun da ya sa Mamy ta
fahimci wani abun zaki ga Abun da zanmiki a gidan nan.
Dan haka shiga toilette ki je kiwanke fuskarki
kaji min mata da Jan sharri daman mata haka kuke masu neman sanadi.
Kallon yake yanata zuba ruwan masifan da shi kansa
besan na mene ne ba '' ganin yacika mata kunne ya sa tafada toilettes tadauro
Alwala hajabin ta tasaka tana kokarin daukar dadduma dan sallah kadai shike ba
ta nutsuwa in ranta ya baci 'fisge dadduman ya yi Daga hannun ta yana huci
cikin bacin rai ya ce kin daukeni dan iska Ko.
Nikadai ke ta
magana shi ne kika shareni ga banza Ko yakarashe zancen yana bin da kallon
haushin ganin ta da ya yi ranar farko ita da Adamsy.
A kamfanin sa.
ALLAH YABAKA HAKURI SHI NE KALMAR DATA FURTA
DAN Allah ba ni dadduma ta.
Ta fada cike
da gajiya da takura mata da ya yi da masifa.
Kibari inkin dawo kinyi sallah Mamy keson
ganin ki kuma kada ki sake kinuna damuwa a kan fuskar kinji na gayamiki Ko.
Gyada masa kai ta yi Alamun ta ji gaba ya yi tana
biye da shi abaya har suka karaso falon.
Cikin murmushin yake ya ce Mamy gamu mun iso tare
da zama akasa dukan su
Asiya ta ce uhmm kodai jarabar tashi ce ta
motsa shi ya sa yakoroni oh Rahama zataga sabon Rayuwa da batasan shi ba tana
murmushi.
Sossai Mamy ta yi masu nasiha mai ratsa zukata
ta ce Abdul Samad kanada ilimi banson yazama na banza kai ne me kare hakkin
Al'umma ina son ka kare hakkin matar ka dan Allah badan ni ba.
Jiki Asanyaye ya ce Mamy bakida matsala
dani cikin sanyi murya ya ce Mamy Inkin gama dani ina iya tafiya Saboda Dr
Abdullahi yakirani a waya ban san kiran mènene yafada tare da Mikewa tsaye.
Ahmad ya ce yaya Samad zanbika pls OK mu je ya
ba shi amsa cike da sauri yake tafiya yana gudun kada Mamy takara sa shi wani
aikin yakosa yabar gidan gabadaya.
Kusan lasa'ar Anty sukayo ayari tare da yan
uwan Mama da yan uwanta da kawayen su 'harda makwaftan su.
Abubakar tare da shi aka zo Abdul jalil ya
biyo shi sossai waɗanda
basu zo kawo Amarya ba suka saki baki suna kallon tsaruwar gidan.
Mamy daman tasan dazuwan su kyakyawan tarba suka
yi masu tare da mommy Adamu dan tazo ta taya su amsar baki.
Girki me Rai da lafiya Mamy tasa akai musu
cike da babban kula.
Abubakar yana shigowa bayan sun gaisa da
surukan kanwar shi ya nemi ayi masa jagora har dakin Rahama.
Asiya takaishi
Rahama na ganin sa aguje taje ta rungume shi tana murna ta ce yaya dan Allah ka
ringa zuwa ina ganin ka kwana daya bakaji yanda na ji ba.
Murmushi yake harda hawaye ya ce Rahama ta
kenan wayagayamiki haka akeyi aini yayan ki ne koda kanin ki ne.
Ba zaiyu
kullum a rinƙa
gani na a gidan ki ba hakan zubda mutunci ne kin gane Ko my kanwaty tare da
shafa fuskar ta yana mejin son ta da kaunar ta 'ina kyakyawan mijin naki yake
ya tambaya cike da kulawa.
Shiru ta yi ta ce ban san inda yake ba tana
turo baki cikin shagwaba' dariya ya yi ya ce uhmm shagwaban nan dai tana nan ba
a daina ba.
Uhmm ta ce yaya wai ina Salma take tafada cike
da kewa shiru ya yi yana tunanin anya Rahama ba irin matan Aljanna ba ce kuwa
yanzu ace duk wannan bakin cikin da ta shayar da ita a jiya amma yau tana
tambayar ta.
Murmushi ya yi a fili ya ce tana gida aikin
San mijin nata sai ya kama haya Ko ince dangin sa za su kama mishi sai su tare ya
sallam tafurta ta ce amma meze hana Abba yakama mashi daki su zauna nasan zaman
kadaici ze dame ta.
Abubakar kallon ta yake yanda duk ta damu ya
ce kwantar da hankalin ki ai sun ma kama daki kaya kawai ake jira yafadi haka
ne dan tabar zancen Salma dan haryanzu cike da Jin haushin ta yake
Sun dade suna
hira kafun ya yi mata sallama ze tafi kuka tasoma tana fadin yanzu shi ke nan
za ka tafi ka bar ni yaya na gayamin yaushe za ka dawo. Ya ce inaga saikin
haihu Ko kuma kinzo gida.
Kalmar haihuwa daya furta take ta juyawa ta ce
uhmm wai haihuwa sai dai a gidan marayu zan samo yaya in rena dan wlh ina
sha'awar reno.
Tare suka sauko Daga kan matakalan step din
ita da Abubakar sannu da zuwa tayima bakin ta da suka ba je suna cin abinci a
falo kallon Anty ta yi da take waya tana fadin kalan labulayen da za a kawo wa
Rahama wuce su ta yi tabi bayan Abubakar ta same shi jikin mota yana kokarin
budewa Kallon shi take Idanun ta cike da kwalla ta ce inka je ka gaida Abba da
Mama zuwa tai ta rungumeshi tana kuka sai Rarrashin ta yake' ya yi daidai da
shigowar motar Yarima Samad tun Daga nesa yake hango Rahama rungume da wani da
besan Ko waye ba.
Parking din motar ya fito ta gefen idanu yake
kallon su saida yazo daidai su yayiwa Abubakar hannun suka yi musabaha cike da
Jin dadi Abubakar ya ce kanina dan Allah ga ƙanwata Amana.
Yarima Samad cikin Jin haushin su ya ce bakada
matsala yanzu kazo ne ya tambaya.
Abubakar ya ce
eh bandade ba kuma yanzu zan tafi.
Abdul Samad ya
ce dan Allah ka gaidamin surukina sheik imam
Yana kokarin
shiga Daga cikin gidan kai tsaye yashige gidan yana tunanin hukuncin dazeyiwa
Rahama a kan rungumar Abubakar da ta yi yarinya babu kamun kai kana magana tana
kada kai kaman kadangariya mtssss ya ja tsakiii kasa karasawa falon ya yi ganin
baki cike duk sunyiwa falon kaca_kaca da abinci kokarin barin falon yake anty
ta hango shi kuma ta tabbata shi ne mijin Rahama dan yanda aka suffan ta ma ta
shi.
Anty ta ce haba Surikina ya ka tsaya bakin
kofa ne
Shigo mana duk nan iyayen ka ne fa 'cikin
sanyin jiki yakaraso yana kallon yanda suka maida masa gida kamar gidan dambe a
ladabce ya gaishe su' Mamy data fito Daga dakin ta ta ce ka ga wannan ita ce
uwar rikon Rahama Ma'ana matar baban ta tana me nuna masa Anty cike da
girmamawa ya sake gaishe ta yana kokarin barin falon.
Sai bayan isha'i suka tattara za su tafi 'Abdul
jalil be gaji da ganin Rahama ba dan tun da suka zo yana manne da ita a daki da
ƙyar
anty ta tsawata masa a kan yazo sutafi aizekara dawowa Asiya ta tattara inata
inata tana kuka Rahama na kuka ta ce shi ke nan Asiya zaki tafi kibarni kaicona
daman haka aure yakesa zukata kuka dan Allah karki tafi kuka suke sossai Aguje
takama kafar Anty dake kokarin shiga mota tana kuka iya ranta ta ce anty kema
tafiya zakiyi kibarni wayyo uwata shekara da shekaru a jikinki nake kwana ke ce
fitila mai haska duhun dake cikin zuciyata shi ke nan Farin cikin na yakare anty.
Cikin kuka anty
ta ce Rahama banso kika sani kuka ba tunjiya nake ta kokarin daurewa nakasa
inaganin kamar yawuce a yau shi ne zaki kara sani kukan kiyi hakuri Abdul Samad
shi ne rayuwan ki yanzu duk abun da ze je yadawo karki taba Daga murya a kan nasa
zakiyi nasara InshAllah takarasa zancen tana kokarin shiga mota..
Kuka take sossai har motar su yabar haraban
gidan jiki asanyaye tadawo cikin gidan iske Mamy da mijin nata kadai ne a falo
khadija da Ahmed duk sun tafi sun kwanta dan suma sun tara gajiya.
Falon tadawo ta nemi waje kasa ta zauna tana
watsa da yatsun hannun kewar khadija take da ba ta kwanta ba data taya ta kwana
gashi batasan dakin nasu ba '' bare taje ta taso ta.
Falon shiru banda karar message din WhatsApp
babu abun da kake ji Kallon shi Mamy take yanda ya kar kata hankalin sa kan
wayar hannun sa gaban sa ledan kaji ne da juice da Mamy ta sashi dole ya siyo
su.
Mamy da barci ya fara dibarta ta kalle shi ta
ce ina kayan da ka amso Daga gidan Dr Abdullahi sunce lefe ne Ko' eh yabata
amsa suna A mota mance su nayi yafada ba tare da ya dago kai ba.
Katashi kuje ku kwanta ɗare ya yi Ko kallon Rahama take da duk
tsananin tsoro yakamata me Mamy take nufi daki daya zata kwana da wannan
mutumin uhmm wayyo Allah anty ze zalinceni maganar zuci take dawo da ita cikin
tunanin ta ya yi ya ce tashi mu je Ko tare da yin gaba da ƙyar ta
tashi dan ta lura Mamy kallon ta take cikin Jin kunya tabi bayan nashi ita Ko
mamy daman jira take su tafi gaban Idanun ta dan tasan halin nashi shi ya sa
takara kwana dan tagyara masa zama.
Kashe wutar falon ta yi tare da wuce wa dakin
nata cikin kasala.
Abdul Samad tun da suka shiga dakin banda safa
da marwa babu abun da yake yi kallon ta yake yanda ta rakube jikin bangon dakin
Tunanin maganar da Mamy ta yi masa lokacin
daze je siyo kaji.
Girgiza kai ya
yi cikin zuciyar sa ya ce ina Mamy na ba zaiyu ba sai dai ki gafarceni Ko
hadani kwana daki daya da ita ba ƙaramin kokari nayi ba.
Barin wani tunani ya yi tare da shiga toilette
ya yi wanka yashirya cikin kayan barci saida ya Haye gadon yakwanta yana
kokarin rage hasken dakin ya hango ta inda yabar ta nan tsaye.
Cikin bacin rai ya ce ga kaji nan Mamy tasa in
siyo miki karma kiyi tunanin wani abu kin wani tsaya kaman an kafaki awajen
yafada cike da fada to dan Allah karki cinye ni danye wannan kallon haba ya yi yawa
mana.
Ita dai Rahama kallon sa take tana son ta koma
dayan dakin data kwana jiya dan batasan inda zata kwananta anan ba.
Kokarin fita take har ta murda handle din
kofar tana kokarin sa kai cikin zafin nama zata tona mai Asiri ya kamo hannayen
ta masu taushi da tsansti wani yar yar haka yaji tsikar jikin sa na tashi sakin
hannun ta yayi.
Ya ce ki wuce ciki nace Ko dauki bargo gashi
cen ki shinfida a kasa ki kwanta ''
Yafada cikin
fushi.
cikin hanzari
da tsoron sa ta hau gadon tana kokarin dauko bargon hannun yakai.....
3️⃣3️⃣
''' kokarin
dauko bargon take hannun ta yakai kan wayar sa dake dake Ring kan screen din
wayar anrubuta Maryam '' maimaita sunan take cikin zuciyar ta 'shiko ganin ta
tsaya ne ya sa shi fadin me kike yi ne da ba za ki sauko ba Daga kan gadon ba.
Daga dauko
bargo yakarashe zancen yana mata kallon tuhuma.
Jin karar wayar ne ya sa shi zuwa daukar wayar
ganin Maryam ce me kiran ya so ya katse Ganin Rahama ya sa ya Daga.....
Daga cen ɓangaren
ta rushe da kuka ta ce yanzu yaya Abdul Samad aure kayi me ye laifina dan nace ina
son ka dan Allah kaduba lamarina wlh ina son ka''' soyake ya rufe ta da fada
amma ganin Rahama ya sa ya ce haba baby na meye ze dameki dan nayi auren Sadaka
kedai kinsha kurumin ki aini naki ne har Abada karki damu kanki kinji Ko amma
pls kibari gobe zamu yi waya gobe
Ran maryam
yabaci Jin yana shirin katse wayar ta ce pls yaya Abdul Samad kayimin Alkawari
daya'' inajinki my baby yafada idon sa na kan Rahama duk abun da yake fade bama
Jin sa take ba tun da ta ji ya ce auren Sadaka ta toshe kunnen ta ahankali take
karanto suratul Ar rahman tana Jin nutsuwa na saukar mata dan ita ba bakuwar
zafi ba ce Adamsy tafara tuno wa tana kukan zuci ta ce da kaine na aura da
yanzu nasan nayi aure daman haka na tashi cikin wahala banda Anty da Abba da
mutanen gari to bana samun sauki.
Ina Ganin tsananin Mama ashe wannan ya fi ta
uhmm batasan sanda barawo barci ya yi awon gaba da ita ba tana ta sauke
nauyayyen ajiyar zuciya a dunkule ta kwanta dan Sam ba ta saki jikin ta ba.
Shiko yarima Samad ya ce inajin ki Maryam wani
Alkawari kenan zan miki'''
dan Yanzu ya lura duk abun da yake fadi Rahama
batasan yanayi ba tuni ta yi barcin ta.
Kalamin maryam ne yadawo da shi cikin hayyacin
sa ya ce mene ?
Maimaita banjin da kyau ba.
Cikin tsoro yanda ya canja launin sa lokaci
daya ta ce ina nufin dan Allah kada ka kusanci wannan matar taka.
Tsawar daya daka mata ya sa wayar ta fadi Daga
hannun ta cikin hanzari ta dauka takara a kunnen ta.
Cijje labbansa ya yi ya ce ban san bakida
hankali ba sai yau.
Ni zakiyiwa maganar banza kada na kusance ta
fa kika ce wai m'a meye ruwan ki da hakan innayi '' ba na son shishigi komai
lalacewan naka naka ne inafatan kin fahimce ni.
A yanzu dai
tana amsa sunan Mata ta ki kula da harshen ki.
Maryam ta ce kaifa kace min sadaka aka ba ka ita
tana turo baki gaba '' eh dan nace miki sadaka ne shi ne ze baki damar gayamin abun
da k ranki yaso''Ke tsaya kiji kalmar da kikaji nace miki baby to badake nake
ba.
Da ita nake ya katse wayar yana maida ajiyar
zuciya.
Sai fadi yake watau ma barci take na so ta ji
kalaman da za su kona mata zuciya Ko zata je gidan nasu ta ce batason aure
insamu inhuta da wahala.
Itako Maryam
kuka take ta ce wallahi mama asirin nan be kamashi ba dafarko wlh kamar yaci
shi amma Daga baya wlh sai ya canja dan Allah mama kimin kokari wajen wannan
malami
dan Allah ayi masa aikin da kwata kwata ba zai
ji shi a namiji ba '' Ko kuma ya tsane ta '' ina son ayi aikin da zai sa yazo
nan kwatano da ita dan wlh masarauta zankoma da zama sai auren ya mutu inacen za
a daura nawa auren da nashi tafada cikin kuka.
Mamar ta na bugun bayan ta ta ce haba wane
Yarima Samad Ko kin mance baban ki dan siyasa ne yana da mushurikan malamai
wallahi duk wani mugun aiki babu wanda basu iya ba kedai kibari yadawo gida zan
zauna da shi a kan haka.
Ita kanta Mamy ba zan kyaleta ba so nawa muna
jifan ta baya samun ta narasa dalili dole in canja hanya nima tafada cikin bawa
Maryam tabbacin abun da za su aika ta.
Kallon Maryam take ta ce Share hawayen ki mu
je kitchen ki tayani aiki ba musu suka tafi tare....
**************************
Kashe gari.
Kasar kwatano🇧🇯
Masarautar
gheuzo.
Jakadiya mai
yiwa mutanen Iso wajen mai martaba ce durkushe a gaban mai martaba cike da
girmamawa ta ce Gaisheka Adalin Sarki ya shugabana Barka da dawo Al'umma
daukakacin masarautar nan suna Maka Barka da isowa kaida tawagarka.
Kanta akasa tana ta zuba masa kirari.
Mai martaba gyara zaman sa a kan kujerar mulki
tare da gyara rawanin kan shi kana kallon ka san yana cikin farin ciki.
Kallon Jakadiya ya yi ya ce ina son keda
Waziri su sanar a masarautar nan lungu da sako ''
A sanar masu labarin auren Yarima Samad a
shekaran jiya a garin kwatano ita kanta Jakadiya maganar ta Girgiza ta matuka
aure ta fada a zuciyar 'afili ta ce Ranka yadade yaushe za su Iso ne yariman
shida Amaryar tasa.
Takarashe
zancen cikin Jin dadi.
Mai martaba ya ce in har na shirya hakan zan
sanar ma ku sai ku fada''
Yakarashe
zancen yana kallon waziri
cike da
girmamawa suka bar fadan''
'bayi masu yiwa sarki fifita suna bayan sa'
kamar yanda suka saba aiwatar da aikin nasu.
Labari ya karade masarauta wai Yarima Samad ya
yi aure kuma yar Sahararren malamin Addinin nan da duniyar musulmi suka San da
zaman sa.
Ita ya aura
banda gulma babu abun da ke tashi a masarautar.
Baiwar fulani Asabe tare da yar ta Karima
zaune suke suna zancen auren Yarima '' Karima ta ce mama wai kin san meyake ban
mamaki kuwa.
Girgiza kai ta yi tana me cigaba da gugan
kayan ta '' numfashi ta fesar ta ce wallahi ina ganin karshen zaluncin.
Masarautar nan yakusa zuwa karshe tana me jinjina kanta.
Asabe ta ce meyasa kikace haka Karima ba tare
da ta kalle ta ba.
Karima ta ce kin san ni ce baiwar dake kula da
sashin Yarima Samad ce kuma yawancin halayen sa nasani '' Wlh wani lokacin
innaje da niyar inmasa gyara a dakin sa sai in iskeshi shikadai yana ta fada
yana dukan bangon dakin har jini yana fitowa nasha ganin haka wlh shi ya sa
nasamu wani magani da baba yataba ba ni irin na masu shirin hauka nasamai a
ruwan shan sa.
Ni dai tun lokacin yadauki lokaci mai tsawo be
tashi ba sai yana gab da tafiya Kano naga abun yadawo sabo.
Asabe barin gugan ta yi rike da baki ta ce
Amma Karima kinada karfin hali in wani yaganki sai ace mugun abune zaki masa
dan Allah karki kara wannan gangancin kinji Ko ta gyada kanta alamun gamsuwa '
Ni wlh mama nayi haka ne dan yana mugun ba ni tausayi
kin san miskilan cin sa Ko na bashi ba amsa zeyi ba.
Asabe ta ce da wannan KUMA YANZU DE TUN DA ya
yi AURE Alhmdulilah karshen su yakusa zuwa karshe fashewa da kuka ta yi ta ce
munyi Rashin Adalin sarki Alhaji Salihu turaki a mulkin sa babu girman kai
shima mai matarba bashi da aibu kodaya be samu mataimaka adalai bane..
*************************
Fulani sai safa da marwa take yi cikin daki ''
a hasale ta kalli wani bawan nata mai suna Abdul gafar ta ce amma yau an yi dan
iska ya kabari akayi auren Yarima Samad dawuri haka bayan nace banson kwata
kwata ya yi aure dan yakusa mutuwa '' Marwan ɗana
shi ne zeyi aure a masarautar nan yanzu inhar ya kusanci Matar sa ta yi ciki
wlh kashin mu yabushe yanzu ma wlh auren nan dayayi ba ƙaramin kalubale zamu
fuskan ta.
Abdul gafar kansa a kasa cikin sassauta murya ya
ce ya shugaba ta wallahi yanda kika sani aka ake aiwatar miki da aiki ban taɓa koda mistek daya ba tuba
nake yakai karshen maganar kansa a kasa.
Taku daya zuwa biyu ta yi ta Iso gaban nasa ta
ce yanzu abun da nakeso da kai ka tashi ka koma wajen wannan malamin ka gayamai
nace Duk abun da za ai ayi kada ya kusance ta asa masa son zuwa da ita
masarautar nan hakanne kadai ze sa a cimma buri dan wallahi ba yar malamai take
ba Ko a saudiya ta fito sai tabar Yarima Samad amma ba zan barta taci bulus ba
wallahi auren sa da ta yi saina mata hukunci mafi muni Sannan a karshe in kashe
shi taimasa takaba ka ga kenan ta yi zaman banza a tare dashi.
Dole yarinya takoma inda ta fito.
Takarashe
zancen cikin tafasar zuciya.
***************.
Maman Maryam
ita Abban ta gaban wani malamin tsibbu banda tashin gurnani babu abun da kake
ji awajen.
Dago jajayen Idanun sa ya yi yana kallon su
bayan ya gama buga kasa.
Ya ce gaskiya wannan yarinyar ba mu iya jifan
ta Daga nesa damun tura mata Aljani take kashe su kota raunata su mafita daya shi
ne ayi Amfani da Yarima Samad wajen kawo ta kasar nan inbahakaba gaskiya babu abun
da zan iya''.. diyar ku tasha kurumin ta saita aure shi inhar yadawo kasar nan.
So muke abun da ya je yi acen yaji yafita
aransa itakuma Matar tashi uhmm murna ze koma ciki dan uban ta '
Amma karku bari Yarima Samad ya kusanci Matar
sa muddin ya aikata tofah ya karya mana aikin mu dan yarinyar nan Ashirye take
iyayen ta sun dafata.
Yakarashe
zancen cikin tabbatar musu da bayanan sa.
Abban Maryam ya numfasa yana kallon matar shi
da ta yi tagumi ya ce to mallam zamuyi kokari ganin mun hana shi kusantar ta
InshAllah.
Mu zamu wuce.
Malam. Ya ce
saikun dawo Daga haka suka fice zuciyar su babu dadi.
.................
Kasar Gabon.
BABA SALIHU
yana wajen ginin gidan sa shida dattijon nan 'murmushi kwance a kan fuskar sa yake
kallon yanayin yanda akai tsarin ginin acikin zuciyar sa sai fadi yake'' Mata
ta kece keson irin wannan ginin gashi nayi ba tare da kin sani ba.
Dattijon ya ce ya shugaban Adalai ya naga
yanayin ka ya canza kodai ginin be maka bane musa arusa shi.
Girgiza kai ya yi ya ce A' a Ko Kusa kar ka
damu..
Karar wayar ne ya sa shi saka hannun cikin
Aljihun rigar sa.
Kallon sacreen din wayar yake yana murmushi tare
da barin inda dattijon yake yakara wayar a kunnen sa.
Sallama ya yi ya ce ina kashiga ne kwana biyu
inata kiran layin ka ba a Daga wa.
Daga cen ɓangaren ya ce yi hakuri mun
shiga busy ne daman zan sanar da kai Yarima Samad ya yi aure '' cikin kaduwa
baba Salihu ya ce aure kuma dawa..
Yana kokarin bashi amsa sai Jin ya yi network
ya dauke gabadaya sakamakon hadarin daya hadu sama sossai.
Baba salihu sai hello yake ta fadi yanaga kayi
shiru kallon wayar ya yi yaga ta katse.
Sake danna
masa kira ya yi yaji wayar ba ta shiga busy.
Fuskar sa cike da damuwa ya ce inhar Yarima ya
yi aure da wacce bana so dole ne insan abun yi yafada cikin damuwa.
********************
KANO.
MAMY tsaf suka SHIRYA za su wuce khadija
fuskar cike da damuwa za su tafi subar Rahama '' Ahmed ya ce Mamy muyi sauri
kada mu makara fa.
YARIMA Samad suka hango yana saukowa Daga kan
matakalan step da sassarfa cikin shigar shi ta wani tsadaddan boyel ya saka
hula ba ƙaramin
kyau yayiwa Mamy ba harya tuna mata da mijin ta.
Inakwana mamy yafada fuska a sake lafiya lau ta
ba shi amsa Khadija da Ahmed suka gaishe cikin saikin fuska ya ce au duk kun
Kosa ku tafi Ko.
Nima din nakusa zuwa yafada yana lacakan bakin
khadija.
Khadija cikin shagwaba ta ce Mamy kina gani
Ko.
Mamy ta ce babu ruwana kullum yara kuke komawa
shida ya yi aure yakamata ya fara hankali.
Hade fuska ya yi yanajin haushin furucin Mamy.
Mamy ta ce wai ina Rahama ne banji duriyar ta
taci brek din da aka kai mata kuwa.
Eh Mamy
tacinye duka harda side kwanun yafada cikin sanyin murya.
Mamay ta ce
bara inje da kaina in sauko da ita ka san ina son ta saki jikinta tafada tare
da bin hanyar matakalan step.
Hankalin Yarima Samad ya yi mugun tashi dan ya
san Rahama tana zaune kan wannan bargon da ta kwana jiya.
Mamy na gani komai ze iya faruwa.
Cikin sauri yabi bayan Mamy da hannun ta yakai
kan handle din kofar zata bude tashiga.
Kama hannun Mamy ya yi a hankali atashe
ya.....
3️⃣4️⃣
Kama hannun
Mamy ya yi hankali atashe.
Mamy kallon sa
take da mamaki ta ce yadai lafiya kuwa tana mai kallon hannun ta daya rike..
Murmushin ya yi yana sosa keya ya ce namance
ban gayamiki ba tashiga wanka nasan yanzu tana kokarin shiryawa yakarashe
zancen cikin tsoron kada ta bude.
Murmushi Mamy ta yi ta ce kuma kafini gaskiya
dole ne sai na nemi izini kafun nashiga bara na
koma kasa in jira tagama dan Allah shiga ka
gayamata ta yi sauri.
Juyawa ta yi tana
kada kai mamakin Yarima take yi yanda taga tsoron ta a Idanun sa murmushi ta yi
ta ce saida haka ake zama lafiya dasu.
Shiko Yarima Samad dakin ya shiga babu sallama
iske ta ya yi ba ta nan Jin karar ruwa ya sashi sanin tana toilette.
Kwankwasa kofar toilette din yayi.
Rahama gaban ta ne ya fadi Jin buga kofa da
akai.
Kayan data cire ta maida tare da fitowa Daga
toilette din duk kayan jikin ta damshin ruwa ya sa sun dan jike.
Kallon ta yake tun da ta fito yanda take raba
gefen sa.
Cikin ba da umarni ya ce. Keee kadangaruwa yi
maza kishirya Mamy yau za su wuce '' tanason ganin ki yanzu'' gyada kai ta yi alamun
gamsuwa.
Ganin takasa aikata komai ya ce ba magana nake
miki bane cikin Daga murya nace jiranki ake ki canja mu je Ko yakarasa zancen
cikin Jin haushin ta.
Cikin muryan ta mai dadin sauraro ta ce dan
Allah ka fita zan canja kaya.
Uhmm ya yi yana kallon ta hannayen sa cikin
aljihun rigar sa yafice Daga dakin dan shi ya manta da yafita din saida ta tuna
masa.
Mamy ta ce yanaga kataho kai kadai ina take ne
ba ta gama rufe baki ba ta hango Rahama na kokarin saukowa Daga kan matakalan
Step sanye take da doguwar riga material mai Stone marron color ta yafa mayafin
ta maroon kafar ta dauke da takalmi flat cike da nutsuwa takaraso falon gaishe
da mamy ta yi a ladabce tare da gaida Ahmed da khadija cikin sakin fuska.
Mamy cikin Jin dadi ganin Rahama ta ce diya ta
yau zamu koma kasar mu sai Allah yakawo ki
Rahama duk yanayin ta ya canja tadawo kalan
tausayi Mamy ta lura Sam batason Tafiyar tasu hakan ya sa Ta kalli Abdul Samad
ta ta ce to mudai zamu tafi kar ka manta in bana nan akwai Allah.
Mamakin furucin Mamy ya yi cikin son kawar da
zancen ya ce mu je Mamy kada mu latti.
Khadija na kuka Rahama na kukan Rabasu da za ai.
Shiko Yarima kallon ikon Allah yake yaushe
suka San juna da har suke kuka.
Cikin sauri sukabar gidan Rahama tana kallon
motar su yatashi wanda mijin ta ne ke tukin.
Kukan zuci take ta ce yau gidan nan zemin zafi
cikin sanyin jiki takoma gidan tana tunanin abun da zatayi.
Har airport yakaisu suna zuwa ya yi daidai da
jirgi ze tashi babu ba ta lokaci suka shiga '' yarima na kallon su har jirgi
nasu ya tashi.
Komawa ya yi inda motar sa take 'cikin sauri
yabar filin airport.
*******************
Mama da kawar ta Talatu suna shawaran yanda
za' akai kayan Salma.
Talatu ta ce
mun je munga gidan gaskiya dakin ya yi kadan haba yarasa inda ze kama haya sai
wajen gari gaskiya yaron nan beda Adalci.
Mama tasauke nauyayyen ajiyar zuciya ta ce
yazanyi talatu na gayawa uban ta yakama musu haya koda babban gida ne nasu
sukadai ya ce Sam besan wannan zancen ba waishi hakkin Salma yafita a kan sa abun
da yazama wajibi a kan sa yariga ya yi mata.
Uhmm talatu ta
ce tana mai gyara zaman ta ta ce ina hankalin ki yake ne.
Mama ta ce
bangane mekike nufi hankali yana kanki.
Uhmm gaskiya baya kanki cewar talatu.
Ke baki lura ba a gidan nan kece babba fa amma
sheik duk abun da Sa'adatu ta fada wlh baya mu sa mata da ita ce ta ce a kamawa
Salma haya wlh sai yayi shi koda kuwa beso.
Da jimm Mama ta yi tayi tagumi ta ce aini
tariga ta shanye shi ta wanke ta bashi yasha ai Allah yahadaka kishi da fulani
wallahi kabani.
Talatu hararar mama ta yi ta ce ke ba za ki
tashi tsaye ba ki kwatar wa kanki yanci ba '' ba ina nufin kishiga malamai ba.
Yaki zakiyi
acikin gidan ki. wallahi matarbarki da kimar ki yadawo Idanun Sheik.
Sallamar Anty ne ya sa talatu yin shiru tana
me sakarwa anty murmushin yake.
Maman Rahama
ke ce ?.
Eh Nice inna Talatu'' anty tabata amsa.
Tana me kallon
Mama da ta juya musu baya.
Cikin sanyin murya ta ce Maman Salma wajen ki
nazo.
Mama ta juyo ta ce inajin ki Ranta aba ce take
magana hakan da take yi ita anty Ko a jikin ta.
Dama batun kai kayan Salma ne waɗanda basu zama dole sai ta
yi amfani dasu ba ajiye su zamuyi a store dan dakin nata bashida girma ''
Sannan kibada kudin da za aje adauko mai makeup kamata ya yi akai Amarya tsaf
tsaf da ita gwanin ban sha'awa tafada tana kallon talatu.
Talatu ta ce kwarai kuwa maman Rahama maganar
ki dutse.
Mama ta waigo tana kallon anty ta ce babu
matsala zan aiko da kudin abaki.
Cikin Gamsuwa anty ta ce saina jiki tare da
barin dakin.
Mama da talatu
suka kalli juna a tare.
Talatu ta ce
baga irin ta nan ba wlh babu asirin da matar nan take miki ''..
ta iya kissa
da kisisina jifa yanzu tazo tana tambayar kudin makeup.
Uban Salman
shima wani abun daban zata ce ana bukata ahaka zata siye miki miji ke kina
zaune wai kishi Allah natuba wa ke ta kishi yanzu kishina sutura ta wlh ki
daura dammara kawata.
Shewa suka buga Mama da kawar ta '
Shi ya sa nake
son ki talatu kanki yana ja InshAllah zan bi shawaran ki.
...
Salma suna
zaune ita da Aminiyar ta Amina suna shawaran yanda za su yiwa Al'amin asiri dan
ya sake ta.
Amina ta ce kyalemu da shi ai yau zaki tare Ko
nasan da wuya ki samu magani yau ki jira cikin satin da kaina zanje miki.
Amma haryanzu kin tsaura kina son Adamsy kuwa
tana kallon Salma.
Salma ta numfasa ta ce kedai me zanyi da
Adamsy ga Abdul Samad.
Cikin zazzare
idanu Amina ta ce bangane ga Abdul Samad ba.
Mijin yayar taki.
Salma ta ce
kwarai kuwa shinake nufi.
Tashi ta yi Daga
zaunen da take tare da jujjuyawa tana kada kugun ta ta ce kalleni Amina dan
Allah banida diri ne Ko kyau ne bandashi.
Tun Ranar ɗana
fara ganin mijin Rahama na ji ya kwanta min.
Amina cikin bacin Rai ta ce haba Salma meyasa ba
za ki sassauta wa Rahama ba jibi abun da kikai mata a kan Adamu.
Sai Allah yabata wanda yafishi ni kinga badani
za a lalata aure ba dama ace be aure ta bane sai mu Rabasu '' cikin bacin rai
Amina ta ɗau jakar ta
zata fita '' a guje Salma tarike hannun ta ta ce haba Daga ina miki wasa
saikiyi zuciya.
Tsaki Amina ta
yi ta ce ai aure yawuce wasa.
Salma Da ƙyar ta
rarrashi Amina ta hakura tazauna jiran lokacin daukar Amarya.
Abubakar zaune
a kofar gidan nasu yana shan iska Alkur'an na hannun sa.
Parking motar da akai ne ya sa hankalin sa
yadawo kan wanda ke kokarin fitowa.
Adamsy yagani
cikin farar jallabiya fuskan shi dauke da damuwa yakaraso wajen Abubakar yana
mai bashi hannu Abubakar kin bashi hannu ya yi yana bin shi da kallon banza
tashi ya yi yana kokarin shigewa Daga ciki yasha gaban sa 'ya ce dan girman
Allah katsaya.
Cak Abubakar
yatsaya yajuyo yana kallon sa ransa aba ce.
Cikin kuka
Adamu ya ce nasan dole ku yi fushi dani wallahi shaidan ne ya kadamin gangan
dan Allah ku yafe min natuba duk yabi ya marairaice fuska Abubakar jikin sa ya
yi sanyi ya ce Allah m'a muna masa laifi ya yafe mana bare ɗan Adam kar ka damu yawuce.
Adam ya ce ina son ganin sheik dan Allah kar
ka hana.
Shiru ya yi yana
nazarin ina sheik yaje.
Cen ya ce kaduba massalacin juma'a ne ba ka ganshi
ba.
Adam ya ce ban je ba nan nafara zuwa.
To kaje cen za ka same shi yana tafsir.
Daga haka ya juya a motar sa dan zuwa
massalaci.
Abubakar cike da tausayin Adamu yashige gida.
Adam zuwa ya yi ya iske sheik na kokarin fita
Daga massalacin kafafun sa yarike yana kuka sheik Sam bega fuskar wanda ya kama
shi ba sai jiyayi yana fadin dan girman Allah ka kayafemun hakkin ku ba zai
barni inzauna lafiya ba.
Jin muryan Adamu ya sa sheik sa hannayen sa ya
dago ka yana kallon yanda hawaye ya wanke masa fuska.
Cike da
tausayin sa ya ce kai ma bayin kanka bane Allah ne ya kaddara hakan saita faru
daman rubutacce ne '' irin haka inta faru sai ka ga ansamu matsala Daga dangin
amaya da Ango mutane ba sa daukar kalmar kaddara.
Ya kalli sama ya ce nayi imani da Allah shi ne
ke bayarwa shike hanawa.
Allah yahanaka yaba Abdul Samad dan haka kar
ka damu na yafe maka Rahama ma ta yafe dan ba ta da riko adua za ka bita da shi
na zaman lfy da a gidan auren ta.
Godiya adamu
ya shiga yiwa sheik ya sanar masa gobe za su tafi england shida iyayen sa.
Sheik ya yi masu Adua Allah yakai lafiya ai
zumunci be kare ba za a ringa gaisawa.
.................
Bayan isha'i
dangin Al'amin su kazo da mota daya dan daukar Amarya anty kadai ce tabisu da
amina dan babu kowa duk sun watse.
Sunsha zaman mota 'Amina ta ce wai gidan Salma
saikace zamu bar gari''' anty ta ce ai mun kusa ahaka dai har suka iso
unguwar'' dangin Al'amin sai wani kallon banza suke wa dakin yanda ka san ba
dan uwan su bane yakama ba
Suna kaita suka juyo Salma ta yi tayi amina
takwana ta ce ina
Ba zan kwana a jejin nan gashi babu wuta
badaniba..
Tanaji tana gani suka tafi suka bar ta.
Tasha kuka har
ta gode wa Allah.
Tashi ta yi ta leka cikin dakin taga babu
toilette sai a tsakar gida.
Wayyo Allah na ni salma yazanyi in yi rayuwa
nan wajen.
Sallamar Al'amin ne yadawo da ita cikin
hayyacin ta.
Hannun shi dauke da leda kallon ta yake ya ce
kee karuwar gida
Tsawar daya
daka mata ya sa ta rikice bakin ta na rawa ta ce naam.
ba ni kwanu in juye mana farar nan bakiga
yanda yake ta zuba kam shi ba yana murmushi '' ga kunun Aya ya fiddo shi Daga
ledan me dankaren sanyi.
Cikin razana ta ce fara kace fa ina kazar take
''
Dariya ta ba shi ya ce Keko ai sandar dake
hannun ka da shi zakai duka.
Maza dauko kwanun kinga da dumi dumin ta umma na
ta soya mana.
Cikin kuka ta
ce wallahi ba zanci ba kaji shege dan iska.
Al'amin yazare idanu ya ce ni kike cewa shege.
Ta ce angayamaka tana murguda baki.
Kaman jira yake yacire belt din wandon sa
'bugun ta yake ta Ko ina inda ya samu saida ya yi mata likis har ba ta iya
motsin kirki' banda sautin kukan ta babu abun da kake ji.
Makotar su
babu wanda ya leko sai fadi suke yanzu haka kukan jima' i take yi ne.
......
.********************
Abdul sai
kusan karfe tara yadawo gidan agajiye iske ta zaune a falo sanye da hijab tana
kallon tashar Afrika tv3.
Hankalin ta da tunanin ta yakoma a kan kallon
bama ta ji shigowar sa ba.
Sai ganin
mutum ta yi tsaye a kanta wani razananne kara tasaki tana neman hanyar guduwa
hannu ya sa ya damko ta jikin ta nata kyarma wanda tuni tafada jikin sa ba tare
da tasani ba.
Ashhh yafada
yayin da....
3️⃣5️⃣
Ashhh yafada
yayin da yaga ta sake masa nauyi.
Tsawar daya
daka mata yadawo da ita cikin hayyacin ganin a jikin sa tafada ya sa cikin Jin
kunya ta sake shi kokarin haurawa sama take yi ''
Taji kakkausar
muryar sa wanda babu komai cikin sai bakin ciki da bacin Rai.
Kee daka ta!! Yafada cikin Daga murya
Watau kin Saba
kwanciya jikin maza shi ya sa kika danne ki Ko uhmm ke bara in gayamiki Ko a
airport da gangan kikai fada kaina tare da tara min gajiya '' yanzu haka wannan
wanda yafasa auren naki aka likamin ke '' yasha gugar jikin ki yafada cikin
takaicin tuno wannan ranar.
Rahama kamar
wacce aka sokawa mashi haka ta ji kalaman nasa sun ba ta mata rai matuka.
Juyowa ta yi ta
dawo falon tafiya take kamar ba ta so '' zararan Idanun sa ya sauke su akanta
yayin da take kusan to falon haka yaji bugawar zuciyar sa yana tsanantawa ganin
ta a adurkushe gaban sa '' cikin nutsuwa tafara magana Dan Allah kayi hakuri abun
da ya faru a airport akasi aka samu '' maganar Adamu kuma da ka ganni da da shi
a wannan campagny babu wata mummunar alaka tsakanina da shi narokeka dan girman
zatin Allah kar ka kara taso da wannan zancen '' cikin kuka ta ce kana danganta
ni da halayen da ba nawa bane '' tashi ta yi cikin sauri ta haura sama.
Direct dakin
da tafara sauka ranar farko nan ta nufa '' toilettes ta fada ta dauro Alwala''
tazo tada sallah nafila a raka'ar ta karshe ta dade a sujjada tana fadin ya
Allah ga baiwar ka nan kaikace muyi wa iyaye biyayya inhar ba ni da rabon Jin
dadi a duniya Allah kabani Jin dadi a lahira' kuka take sossai abun da ya faru tun
daga ranar daurin auren ta ya fara dawo mata sabo.
Tana idar da
sallah tazauna ta zabga uban tagumi tuno wayar ta ta yi taje tabude jakar ta
tadauko shi '' tun da aka kawo ta ba ta waiwaye shi ba sai yau.
Kunnar wayar tayi..
Tare da kunna
data sakonnin suka fara shigowa na masu mata fatan Alkhairi da masu tambayar
shin dagsk Yarima Samad ta aura.
Group whsap din tashiga nan firan auren nasu
taga anayi wasu na fadin ai kyau ne ya hadu da kyau irin su in suka haihu
kyawawan yara za su haifa.
Uhmm wai yara gidan marayu zan je InshAllah
anba yaro Ko yarinya in rena da kaina.
Niko ikilima
Adam nace Rahama bakisan kan dawan garin bane mu je zuwa dai..
Fita group ta
yi ta rinƙa
bin sakonni message sakon Asiya tagani ta ce oh Rahama sai yanzu ake ganin ki
online da Alama jarababben mijin naki yahanaki sakat ne.
Bata ba ta amsa
ba sai dai rubuta mata uhmm tayi.
Kawar da
zancen ta yi ta ce yakika koma gida sannun ku da kokari Allah ya saka da
Alkhairi yar uwa rabin jiki.
Sossai Asiya
ta ji dadin kalaman kawar ta.
Sakon Adamu ne
yashigo wayar ta hakan ya sa ta ji hankalin ta ya yi mugun tashi ganin ya
rubuta.
Rahama nasan
kila dawuya ki kara amfani da layin ki ina me baki hakuri nasan na cutar dake
amma wlh ban san ya akayi na aika ta miki haka ba..
Shaidan ne ya
rudeni.
Kallon sakon
take tana kuka har sauti na fita ya yi daidai da Abdul Samad ze shiga dakin sa
yajiyo sautin kukan nasa har yaso yaba banza ajiyar ta tuno da kalamin Mamy na
karshe kafun tabar garin ya sa yatafi dakin kai tsaye '' bude dakin ya yi babu
sallama a bakin sa.
Kallon ta yake
yi yanda take zaune kan darduma ga waya gaban ta.
Ta ku daya ya yi zuwa biyu sai ganin shi ta yi
ya sa hannun ya wabce wayar '' cikin tsananin tashin hankali yake karanta sakon
Adamu wanda ba ta fita a kan sakon nasa ba.
Dubawa ya yi yaga eh lallai Adamu nakan online
sticket mai dauke da hoton zuciya ya tura mata..
Yarima Samad
cikin tafasar zuciya ya ce kan uban cen yarinyar nan watau ba ta da Tarbiyya da
auren nawa a kan ta take chattin da wani kato..
Tsawar daya
daka mata ya sa ta firgice tana mai kallon yanda yakara sauya kamanni sa zuwa
mugu '' keee ya ma sunan ki ?
Ya tambaya
cikin Tsawa.
Bakin ta na
rawa ta ce Rahama tasan ya sani tsabar rainin wayau ne.
In banda ke
wawiya ce wayake chattin da tsohon saurayi da auren wani a kan sa '' taku daya
zuwa uku ya yi ya Iso tsakiyar dakin cikin haushin ta da tsanar ta da yakeji
acikin Ransa '' ya ce kibari idan na sake ki saiki je kuci gaba da tambadewa
keda shi.
Ze fita Daga
dakin ta dago kai a hankali ta ce ba ka ban wayar ba.
Babu abun da
yabata masa rai illah ba ta nuna nadamar ta a kan laifin fira da kwartaye ba ''
wayar ne yadame ta.
Sa kai ya yi yawuce dakin nasa sai huci huci
yake sama sama ya ce ai laifin mai Martaba ne nakaranta a AlKur'ani wanda baya
kishin matar sa ba zai shiga Aljanna ba ''
Toshi kishin
basai kana son matar bane koko dai Ko ba ka son yazakai kenan '' Wlh Mamy banda
haramta mun saikin ta dakikai ba da babu auren nan ze je.
Wayar sa
yazaro kirar iPhone 13 plus wani Malamin su me basuda Hadda yakira yake
tambayar sa fatawa.
Malam ya ce
Allah ya sa nasani Yarima.
Cikin sanyi murya ya ce malam kamar ace mutum
ayi masa auren dole Kuma matar daya aura' tana fira da wani samarin awaje dan
Allah yazakai mata yakarashe tambayar cikin jiran amsa.
Malam ya
numfasa ya ce Abdul Samad inhar mijin auren dole akai masa ya wajaba a kan sa
ya yi wa iyayen sa biyayya wajen sauke nauyin da Allah yadaura masa ''
indai yakula
da hakkin ta kuma take kula maza ya yi kokarin ya sa ta ahanya ta hanyar yi
mata waazi sai in hakan ya gagara ne zai sako manya a ciki.
Kuma InshAllah
za a samu maslaha.
Abdul Samad ya
ce godiya nake Malam Daga haka suka yi sallama.
Zama ya yi bakin
gado yana nazarin kalaman malam toshi ya zeyi da rayuwan sa ne yarinyar nan
shifa ba sonta yake ba zeyi ta zama da ita ne ahaka.
Faruk ne
yakirashi a waya Daga wayar ya yi yaki magana '' Daga can ɓangaren ya ce Angon Rahama
yakake ne tun da ba ka nema na ni kam na ne me ka.
Wai in tambayeka
mana sau nawa kayi ne adaren jiya yana me rufe bakin sa dan dariya na cin sa.
Halin duniyan
ci Yarima ya yi masa ya ce Daman ba ka san sau nawa nake cin abinci a wuni bane
dan iska sai yau.
Faruk cikin
tsokana ya ce wlh yarinyar nan karama ce kabita ahankali.
Kalaman Faruk ba
ƙaramin
kona masa rai ya yi ba '' cikin son kawar da zancen ya ce gobe zaku yi zaman
kotu Ko ?
Faruk ya ce
daman dalilin kiran ka kenan ina son kaban duk wasu bayanan daka. Tattara dan
gobe shari'ar mu ita ce za ai na farko.
Yarima Samad ya
ce zantura maka ta WhatsApp ina Mamy take ba mu yi waya da fatan sun isa
lafiya.
Lafiya lau
suka isa ya ba shi amsa...
Kadai rike
amana yar mutane.
Tare da katse
wayar yana dariya.
********************
Rahama yana
fita Daga dakin ta ce yau dai na ba ni yazanyi da rayuwa ta Da Abdul Samad da
Salma wayafi iya mugun ta ne take tambayar kanta.
Nima dai nace
bara in tambayeku ku ba ni Amsar dazan ba Rahama
.....................................................................................
Al'amin ya yi wa
Salma bugun dayasa Ko kwakwaran motsi ba ta yi banda sautin kukan ta dake fita
ahakali babu abun da kake ji.
Kallon ta yake
yanda dukiyar fulanin ta ya bayyana nan take yaji sha'awar sa ta motsa.
Kofar dakin
nasa ya murza wa key tare da dawowa ciki yana kallo yanda take nishi.
Hannun ya sa
yana kokarin cire mata rigata 'cikin kuka ta ce Dan Allah kar kamin komi
wallahi banaso.
Bakyaso kikace
Ko ta Girgiza kai Alamun eh.
Fincikota ya
yi kayan jikin nata saida suka yage danyasha Alwashin sai yayi koda ta karfi
ne.
Duk yanda taso
ta kwace Al'amin ya fi karfin Nata.
Ba tare da
wani wasannin motsa sha'awa ba '' hakanan ya Afka mata wani razannen ihu ta
saiki wanda ya sa makotar na gidan fitowa dan su abun ya fara basu tsoro kardai
yakashe yar mutane.
Al'amin ba ƙaramin
illah ya yi mata ba '' gadon kaca kaca da jini '' ita Ko Salma ta dade da
sumewa.
Cikin tsananin
tashin hankalin ganin ba ta numfashi ya sashi bude kofar neman agaji.
Mutane
nashigowa ihu suka saka dansu basu taba ganin mugun aiki irin wannan ''
ciccibar Salma suka yi sai Asibiti.
Al'amin da duk
yabi ya rikice haka yabi bayan su.
***********************
Abdul Samad
daure da towel a jikin sa lafaffen cikin sa yasha ya ce oh ni yunwa nake ji
wancen yarinyar tun da ta shigo rayuwa ta shi ke nan komai nawa ya tsaya cak.
Komawa da baya
ya yi tare da dan kwanciya a gadon waya na Hannun sa.
Sakon Fulani
ne ya shigo wayar sa ta ce ɗana
munji auren ka Allah ya sa Alkhairi.
Ameen yabata
amsa atakaice ya san gulma ne ke cin ta.
Kokarin kashe
data yake yaga ta turo.
Amma ka san
Al'adan masarauta Ko a kan jinin sarauta insuka yi aure.
Maida mata
amsa ya yi da A'a saikin fada.
Cikin Jin
dadin yabata hankalin sa ta ce duk rintsi duk wuya kar ka kusanci matar ka
harsai kunzo. Kwatano Saboda akwai farin kyalle da ake nunawa a masarauta dan a
tabbatar da matar tazo da budurcin ta a gidan miji.
Yarima Samad
zumbur yamike tsaye yana mai cije labbansa ya ce budurcin.....
3️⃣6️⃣
'''' Ya ce
budurci kuma nana ta zancen ya shiga yi cikin zuciyar yana mamakin rashin
kunyar Fulani a fili cikin takaicin furucin ta yadau wayar yarubuta mata.... Ai
lokacin da aka daura auren wace irin gudummuwa kika bada'''
Zancen budurci
kuma ku je da banzar Al'adar ku '' angayamuku ni mai kazamin kwakwalwa ne da
tunanin dabbobi irin naki '' Mata ta kuma tun yaushe na buge boss ba mamaki ma
tasamu shigen ciki yakarasa zancen cikin muguwar tsanan ta yana tura mata sakon
ya kashe data kai tsaye toilettes yafada domin yin wanka '' yana wanka kalaman
Fulani na masa yawo cikin kwanyar kansa ''...
Tuno kalamin
Mamy ya yi cikin kuka ya ce Mamy ki yafemun zuwan wannan yarinyar cikin Rayuwa
ta ya sa nazama mara biyayya a gareki..
Kokarin fita
Daga bayin yake bayan ya tsane jikin sa da tawul '''' wani walkiya yagani mai
tsoratarwa nan take Idanun sa suka fara kada wa ihu yake muryan sa na fita
Azabure yazo dakin ya zauna bakin gado wadrobe din sa yabude ya sauka jallabiya
bleu tare da zira takalmin sa dan ba ƙaramin yunwa yake ji ba.
Hakan ya sa
cikin hanzari ya zira takalmin kafar sa.
Kokarin fita
yake Daga dakin yakara ganin wannan walkiyan adu'oi ya fara karantowa dan dazun
yaji Rahama tana karanto su sai ya haddace dan ya tabbata adua kariya ce '' a
hankali yaji nutsuwa na saukar masa.
Ita ma Rahama yunwa takeji hakan ya sa ta fito
Daga dakin zata je kitchen iske shi ta yi a falo yana kokarin fita Daga gidan
motsin ta ya sashi waiwayo wa yana kallon ta yanda take kokarin shiga kitchen ba
tare da yabi ta kanta ba ya fi ce Daga gidan '' motar sa yashiga kai tsaye
babban restaurant yatafi ya yi order abinci fruit salad dan shi mayen wannan
abincin ne '' har ya baro restaurant sai ya tuna da Rahama a kan ya sa ya sauko
yakoma tare da kara yin wata order koda ya dawo gida iske Rahama ya yi zaune ta
cire hijabin kanta.
Kamshin indomi
ya baibaye duka gidan..
Kallon Abincin
nata yake yana kallon yanda ta daura kafafun ta daya a kan tebur din tsakiyar
falon kwabe baki ya yi yana me mamaki hartakai tazauna masa kan kujerar mulkin
sa Ko su Faruk ba sa zama akai.
Ganin yashigo
ya sa ta sauke kafafun ta murya a sanyaye ta ce Sannu da dawowa Amjad.
Maimaita sunan
ya yi da Amjad kuma dawowa falon ya yi yazauna one Sister kan kujerar hannun sa
dauke da ledoji tashi ta yi cikin sauri dan yanzu ta lura da leda hannun sa
tana karba ta ajiye su gefe shiko kallon ta yake yana tuna kalamin Fulani.
Direct kitchen
ta nufa tadauko plate me dan girma tadawo falon cike da nutsuwa fruit salad din
ta juye masa tare da kai masa a gaban sa.
Cike da
girmawa ta ce anzuba kadauka...
Ganin be ba ta
amsa ba ya sa takara maimata kaci abincin ka.
Cigaba da
danna wayar sa yake yi hakan ya sa ta dau indomi ta zata koma daki takusa kai
karshen matakalan step din ta jiyo muryan sa yana fadin.
Wa kika barwa
dayan abinci ba tare da ya kalle ta hankalin sa nakan wayar sa.
Kallon shi ta
yi nawasu dakiku kafun ta juyo ta dauka.
Tana kokarin
komawa. Dakin nata ya ce ke wannan dakin dakike tunanin naki ne to ba dakin ki
bane oho kwanan bargo ne baki so ko ? Girgiza kai ta yi Alamun A'a bahaka bane.
Tun da ba haka
bane a dakina zaki kwana kina gama cin abinci kidauko bargon nan ki kwanta akai
kafun nashiga dakin.
Tana barin
dakin ya tabbatar tawuce Sannan ya fara cin abincin beci wani abinci me yawa ba
hakanan ya ajiye sauran anan.
Kiran wani abokin sa ya yi da suka rako shi
dauko Amarya.
Bayan sun
gaisa Yarima Samad ya ce ya gajiyar ku dan Allah ka mikawa sauran abokan sakon
godiya bisa karar da suka min gun dauko diyar sheik imam.
Kokarin tashi
yake yaga kiran Mamy a wayar saida yaji faduwar gaba amma ya dake yana Daga
wayar ya gyara zaman sa kan kujera sallama ya yi mata Daga can ɓangaren ta amsa masa.
Abdul Samad
dafatan duk kuna lafiya Ko tafada cike da kulawa ina Rahama yata take..
Abdul Samad
inafatan kana kula da hakkin ta.
Dan Mamy
tasamu labarin Abun da Fulani ta gaya masa, cikin hikima da dabarun ta '' ta
fara sheshekar kuka '' hankalin Yarima Samad ya yi mugun tashi ya ce Mamy kukan
ki babban hatsari ne a rayuwa ta inhar Saboda ni kike yin sa..
Mamy ta
numfasa ta ce Yarima Samad Mahaifin ka beda buri a duniya daya wuce yaga kayi
aure har ka hayyafa.
Allah ya sa
cika masa dayan burin inada yakinin duk halin da muke ciki yana sane damu.
Duk ranar da
matar ka ta haihu ranar Mahaifin ka ze taka kafafun sa cikin masarautar nan
inada yakini.
Yarima Samad tashi Daga zaunen ya yi yanata
safa da marwa '' yakasa bawa Mamy amsa da ya fahimci abun da takeson ya yi duk
da ba ta fito a fili.
Cikin dauriya ya
ce Mamy yakamata ayiwa Ahmad aure fa.
Ran Mamy
yabaci tasan soyake ya kawar da zancen ''
ganin ta yi tsaki
ya sa jikin sa ya yi sanyi sossai.
Murya cent ka
san makoshi ya ce Allah ya azurtamu da Mata nagari da zuri'a nagari.
Mamy ta ce
bangane ya azurtaku da mata nagari
Cikin bacin
rai ta ce sai wani lallabaka nake kana kaucewa to wallahi indai ka tauye hakkin
yar mutane Allah ba zai Barka ba.
Batajira cewar
sa ta katse wayar
Shiko dafe da
kai ya yi hanzar dakin sa.
***********************
Wani docto ne
mai suna Hamza wanda shi ne yana Daga cikin Malaman su Salma a skul kallon ta
yake bayan yagama mata dinki uhmm wai wannan yarinyar uwar Rashin kunya ita ce
yau miji ya yi wa diban Albarka.
Kallon Al'amin
ya yi cikin bacin rai ya ce Amma kai jaki ne Ko a dabbobi ba sa haka duka Salma
nawa take yarinyar da ba ta kai 16 yrs '' Al'amin a stage din da ake Ko wani
irin zagi za ai masa ba zai ba ta masa rai burin bewuce ta samu lfy ba.
. Makotar su suka
ce wa Al'amin ka kira dangin ta mana inaga hakan zefi.
Cikin tsoro ya
ce ai wannan matsala ta ce ba tasu komai ake so zan ba da kudi koda kuwa nawa
ne inada kudi.
Duk wani
taimako anba Salma inda yadauke suka koma gida.
Restaurant
yatafi yasiyo mata manyan gasassun kaji '' ya ce zakici tun da kema kin bayar
da wannan tunanin yakoma gida '' iske ta ya yi lumshe da idanu '' ya yi juyin
duniya taki cin Abincin nan.
Kyaleta ya yi yazauna
yaci kajin shi ya ce a wannan garabasar ɗana
kwasa dole saida irin wannan Kazan zan maida abun da na rasa a jikina.
.
Salma tana
kwance Rahama ce tafado mata arai ta ce yanzu nasan tanacen cikin daula tare da
wannan balaraben.
Taya zaki aure
shi Rahama bayan Nice na cancanci haka dole wataran zan je inga daulan da kike
ci ''
Wai shi Abban
mu da be kaunata yaushe ze mutu ne dan wlh yana da dukiya masu yawa fidda kudin
ne bayason yi Saboda zalunci.
Ji mijin da ya
aura mun
Tare da
fashewa da sabon kuka.
*************************
Zaune zaune
shida yayan sa Abubakar Abdul jalil kallon su yake cike da so da kaunar yana
musu nasiha mai ratsa zukata a kan Jin tsoron Allah..
Gabadaya dakin
yadauki shiru sheik ya ce Abubakar kaine babba duk gidan nan Dan Allah koda
bayan Raina ka rike kannen ka da Amana.
Abubakar ya ce
InshAllah Abba zamu rayu da kai kaine za ka binne ni da hannun ka yana magana
cikin raunin murya.
Sheik ya ce
A'a ai duk iyaye sun fi son yayan su.
Su binne su.
Abdul jalil ya
ce Abba in Allah ya yarda muna tare da da kai.
Mama ce ta
shigo bakinta dauke da sallama.
Sheik ya ce Ah
sannu da zuwa uwargida rangida.
Murmushi ta yi
Jin wannan kirarin da mijin ta yake mata.
Bismillah ga
waje ya nuna mata kujera.
Zama ta yi tana
kallon Abdul jalil ta ji Ranta yasoma baci watau shima ga shi dan sheik Ko
shegiyar mata saida ta yi har ta haihu gidan nan.
Murmushin yake
ta yi ta ce Abdul jalil ɗana
ku ne anan.
Cikin fara'ar
sa ya ce uwata Nice ya gida ya aiki ta amsa masa da lfylau ne.
Abubakar ya ce
mama kinga yau ban shigo sashin ki ba.
Yanzu nake
shirin zuwa inna fita nan
Ganin Mama ya
sa sheik katse nasihar da yake musu ya ce su tashi su tafi.
Duk suka tafi ba
ƙaramin
dadi Mama ta ji ba ganin sheik ya fara dawo da hankalin sa a kan ta.
Cikin sanyin
murya ya ce Aishatu ta ce naam tare da kallon sa.
Numfashi ya
fesar ya ce Amma kin san Sa'adatu cikine da ita Ko duk yau bakiga ba ta fito ba
zazzabi ne yarufe ta yafada yana kallon ta da murmushi kwance kan fuskar ta..
Innaliahi
wa'inna take m'aimaitawa a cikin zuciyar ta waini Aishatu kullum sai an
kunsamin bakin ciki ne.
Banda tsanar
Sa'adatu babu abun da takeji cikin ɗAnne
kishin ta ta ce Ayya MashaAllah tabarakallah Ashe dai Allah ya yi da rabon zata
kara haihuwa a gidan nan.
Tun da. Yanzu
ka aurar da yayan ka yakamata ace ka saida haihuwa gudun abun fade.
Sheik ya yi murmushi
ya ce kuma haka ne fa.
Kin san me ta
ce A'a saika fada mijin Rahama yana mun kama da wanda nasani amma har yanzu
nakasa tuno ainihi inda nasan me kama da shi din.
Zan je insayo
fura ki dama mun yakarashe zancen tare da fita dakin.
Mama ta ce kam
bala'in nan aiko ba zan bari ki haifi cikin nan ba InshAllah zankira kawata a
waya asan abun yi....
*************************
Abdul Samad
kwance yake a kan makeken gadon sa Ac na ratsashi wayar hannun sa yake kokarin
ajiye wa dan yakwanta sai ganin Rahama ta fito Daga toillete ta manta yana
dakin tana tafiya Ko 'ina na jikin ta na Girgiza..
Idanun sa
yakai a kan kirjin ta da ba ta gama rufe su ba.
Cijje labbansa
ya yi ya tashi Daga kwance ya zauna' Kallon ta yake itako harga Allah tama
mance yana dakin dan Ko a gida ta Saba fitowa Daga bayi haka.
Kallon ta yake
babu Ko kiftawa yana tunanin anya wannan yarinyar lafiya ta kalau kuwa tana
daki daya da namiji take wannan.
Rahama ci gaba
da abun da take yi '' dauko brezia Daga jakar kayan ta tana kokarin sawa hakan
ya sa Idanun sa suka sauka kan manya manya dukiyar fulanin ta.
YARIMA Samad
banda salati babu abun da yake yi.
Wani uban
tsalle ya yi ya diro a kasa..
Hankalin
Rahama sai yanzu yadawo kansa cikin tsoro tana kokarin dauko hijabin ta.
Taji ya rike
mata hannun ta gam banda rawa babu abun da jikin sa yake yi Idanun sa suka
kankance baki na rawa ya ce.......
3️⃣7️⃣
Baki na rawa ya
ce bakisan hakan da kike yi ba '' babu kyau fa kidaina dan Allah narokeki ''
kasa sauke Idanun sa ya yi Daga kan dukiyar fulanin ta shikuma be saki hannun
ta ba '' kiciniyar kwace hannun ta take yi dan a shafin Rayuwar babu wanda ya
taba ganin a ahaka sai Anty itama din sai ba ta da lafiya ne.
Malam na ji ka
sake min hannuna tana kallon inda Idanun sa suke kallo a jikin ta '' kuka ta
fara ta ce ka cikani dan Allah dan ta tsorata da lamarin sa.
Shikuma banda
kafe ta da idanu babu abun da yake yi yana jiran ta gama fisge fisgen ta Sannan
ya saki hannun nata.
Kallon ƙaramin bakin ta yake yanda take motsa su
alamun magana take amma muryan ba ta fita.
Sake mata
hannu ya yi tare da komawa gadon nasa yakwanta yana mejin haushin kansa '' sai
tsaki yaketa jerowa cikin Daga murya ya ce inbanda rashin kamun kai
Mace ta rinƙa yawo
tsirara a dakin ka kuma ba zakai mata fada ba saita turo baki gaba karki dauka
kina da abun da ze burgeni harda wani isa kike nuna mun dan ina miki fada.
Itako fasa
saka brezia ta yi haka nan ta saka hijabin ta tacure waje daya takwanta adu'oi
take ta jerowa ahaka barci ya yi awon gaba da ita.
Yarima Samad
yana kallon duk motsin ta ya ce yakamata yafita harkan yarinyar nan gashi tana
neman raina shi laifin mai Martaba ne daya hadashi da ita Ko uban me zeci da ita
yakare surutan sa yakwanta da niyar gobe ze je kamfanin sa ɗa kuma cigaba da Ayyukan
nasa..
**************************
Kashe gari
Yana farkawa
Daga barci ya fara mika kallon sa take ta ce Barka da tashi yana da kyau inka
tashi kafara da adua..
Tsaki yajero tare
da sauka Daga kan gadon nasa kai tsaye yazarce toilet kai tsaye wanka ya yi tare
da dauro Alwala ganin ana dab da tada Sallah ya sa cikin sauri sauri ya zira
jallabiyar sa tare da dukan casbaha Ko sake kallon inda take beyi ba.
Ci gaba da
karatun nata ta yi tana yi tana kallon agogo dan batason lokacin Sallah yawuce
batayi ba...
Lokacin Sallah
nayi ta yi Sallah tadawo tazauna tana azkarai saida Alfijir ya fito Sannan ta
nade Daddumar ta tare da tattara kayan shimfidar ta.
Gadon nashi
take kallo yanda duk yabi ya yamutsa shi kaikace ƙaramin yaro ne ya tashi akai.
Canza masa
zanin gado ta yi nan da nan ta gyara dakin tsaf tare da fesa room freshna.
Cikin hanzari
ta fada toilette ta wanke shi anan take ta tsaya ta yi wankan ta da ruwa mai
dumi.
Da kayan da
zata canza tashiga toilettes din.
Tana canzasu ta
fito gaban mirrow dinsa ta nufa ganin babu wani tarkace awajen hakan sai
turaruka guda shida.
Barin dakin ta
yi tare da saukowa kasa nan ma ta gyara ko'ina tare da kunna turaren wutan da
yar kwatano market ta saidawa Anty.
Duk. Daga waje
ya dinga Jin kamshi na tashi karasowa falon ya yi yana kallon yanda aka gyara
Ko ina dan shi ma'abocin safta ne.
Be tsaya wata
wata ba ya yi dakin nasa nanma ya iske yanda ta canza masa tsarin dakin sai yaga
ashe duk iyawar sa akwai wacce tafishi..
Ka santuwa yau
akwai aiki dazeyi ya sa yakara shiga bayi ya yi wanka ya sanya
Suite riga da
wando'' ba ƙaramin
kyau ya yi da shigar ba takalmin da haf cover ya sanya turaren sa one love
yadauko ya feshe jikin sa cikin dan sauri sauri yake saukowa Daga kan matakalan
step din '' yana kallon time dake tafiya.
. Zazzakar
muryan ta me dadin saurara yaji tana fadin inakwana Amjad.
Be ba ta Amsa
ba ta gefen idanu yake kallon ta '' cikin isa da ba da umarni ya ce acikin
kitchen dame dame babu.
Shiru ta yi tana
nazari cen saita ce inaga akwai komai mai ne kadai yakare ''.
Barin ta ya yi
nan durkushe tare da zuwa kitchen din yabude frij din yaga naman yakusa karewa
haka ma kayan tea yaga duk sunyi kasa.
Cikin sauri
yabaro kitchen din sallamar drever dinsa ya sa yamaida hankalin sa a kan sa
dauke yake da biredin kwakwa cike a leda dan shi Yarima Samad yake ci..
Drever kallon
Rahama yake ya ce inakwana Madame fuska a sake ta ce lafiya lau dan gaisawan da
suka yi da drever ba ƙaramin haushi suka bashi ba.
Daidai ta
nutsuwar sa ya yi ya ce kaje market kayo cefane tare da bashi Atm card dinsa.
Ya amsa cike
da girmama wa yajuya tare da barin falon.
Shima yarima
take masa baya ya yi zefi ce har yakai bakin kofar fita yaji tana fadin bakayi
break ba '' Ko kallon inda take beyi ba'' sa kai ya yi ze fice yaji tana fadin
Allah ya kareka da sharin hanya yabaka Sa'a yadawo da kai gida lafiya.
Ameen yafada
cen ka san makoshin sa tare da fita cikin sauri saurin sa..
Rahama zama ta
yi tana tunanin bara takoma takwanta daki '' tunowa ta yi taga wayar ta ya
ajiye kan mirrow har ta yi tunanin taje tadauka saita fasa tsoro take ya ce ta
take umarnin sa.
Gashi duk ta damu so take ta yi waya da Abba
wanda tun da tabar gida ba ta karajin muryan sa ba har ita mama.
Tunanin Salma
take ta ce anya ba ta tare gidan mijin nata ba ita gaskiya tanason taga yar
kanwar ta batasan ya za ta yi ba.
************************
Kwatano.
Baban Maryam
ne tare da Mamy yakawo mata ziyara '' tarba mekyau ya samu Daga gareta.
Cikin sakin
fuska ta ce ina anty na yasu maryam suke ya ce lafiya kalau Alhmdulilah.
Baban Maryam ya
ce daman nazo wuce wa nace bara inbiyo ta wajen ku dan agaisa.
Mamy ta ce wlh
muna godiya da ziyara kaci abinci mana cewar Mamy
Uhmm na koshi ya
ce tare da tashi cikin kasa da murya ya ce wai yaushe Yarima Samad zedawo ne
Mamy '' kallon sa take kaman mai nazarin sa.
Ta ce nikaina ba
zance ga rana ba.
Dariya ya yi
ya ce aiko yakamata yazo da Amaryar sa Ko dan dangi su ganta kin san Amarya
farin jini gareta.
Mamy ta ce haka
ne gaskiya amma InshAllah zezo da ita.
Sa kai ya yi tare
da barin gidan kai tsaye gidan malamin sa yatafi.
Cikin bacin
rai yake magana ya ce haba Malam kullum kana min aiki inajin dadi a kan siyasa
ta da komai m'a ya za ai wannan ta gagareka.
Malam yabuga
kasa ya ce kayi hakuri wallahi wannan matar da yake aure Rahama hatsabibiya ce
bawai tana bin bokaye da malamai bane '' A'a ita kullum cikin ambaton Allah
take koda kuwa a zaune take bakin ta baya shiru '' hanya daya ce kawai shi ne
'' asamu tazo garin nan '' mun San yanda zamuyi asamu wanda ze shagaltan da ita
har ta saki layi wlh muna yin haka ba ta kara koda kwana daya da auren Samad a
kan ta korar wulakancin ze mata.
Kuma ka san me
ze faru.
Abban Maryam ya
ce A'a.
Malam ya ce Mamy zata tsine masa Mai martaba
zeyi Allah wadai da shi harya kore sa a masarauta ka ga kuna samun sa ze karbi
tayin ku na auren Maryam.
Amma dole
saita zauna masarautar ita kanta Maryam din.
Baban Maryam ya
ce yanzu na ji bugu '' cike da farin ciki yabar wajen malamin sa.
.........................................
Abdul Samad
yana isowa Ma'aikatan gabadaya suka fito ana masa Barka da zuwa rabon sa da
yazo tun ranar da aka daura masa aure...
Cikin nutsuwa ya
fara magana dafatan babu wata matsala daya kunno kai a kamfanin nan dukan su suka
ce babu matsalar komai..
Chief accounta
ne yakaraso gaban sa kan sa adurkushe ya ce Ranka yadade ranar juma'a anfita da
motar shinkafa ba tare da sa hannuna ba.
Mamakin
kalaman sa Samad ya yi ya ce kai kana ina hakan tafaru.
Chief accounta
ya ce ina office babu inda naje ranka yadade.
Yarima Samad ya
ce duk ku sameni a office dîna kai tsaye yafice.
Cike da
kasaita yake tafiya wanda duk wanda ze ga yanayin tafiyar sa za su yi zaton
takama ne basusan kwarjini ne na gidan sarauta ba.
Nan surutu ya
barke sakanin Ma'aikatan MD ya ce taya za a ce anfita da motar shinkafa babu sa
hannun Chief accounta.
Manager ya ce
gaskiya hakan da ake yi shi ne zekara sawa ya canza mu be dade da canza
ma'aikata ba Saboda yakamasu da laifin sata.
PA ya ce
gaskiya aduba lamarin nan kada ya yi mana kudin goro.
Yarima Samad
yana shiga office dinsa cctv camera ya kunna yana kallon abun da ya faru na
sati daya da suka wuce.
Wannan motar
da ake complain din fitar ta babu sa hannun chief accounta yake kallon yanda
yasha lodin buhunan shinkafa dari biyar acikin sa harda dauri.
Sallamar chief
accounta da manager da PA ne ya sa shi maida hankalin sa a kan su kallon suke
yake amma su a zaton su hankalin sa baya kan su.
Chief accounta
ya ajiye file din gaban sa '' dauka ya yi ya shiga duba ranakun watan da time
din ya yi daidai da wanda yake a cikin camera din.
Karshen file
din sa hannun Marwan yagani cikin tsananin mamaki ya ce Marwan kuma a zuciyar
sa.
Kallon su yake
ya ce akira masa mai gadi babu ba ta lokaci PA yatafi suka taho tare da cike da
girmamawa mai gadi ya ce Ranka yadade gani kansa aduke.
Lokacin da za
a fita da shinkafa ranar juma'a ba a nuna maka file bane.
Mai gadi ya ce
Ranka yadade an nuna min da zanyi magana ince kada motar tafita shi ne wannan
kanin naka yazo ya ce ai tun da shi ya sa hannu ana iya fita da shi kaji
dalilin bude masu gate.
Kallon sa yake
yana kallon su chief accounta hannun ya yi musu Alamun su koma bakin aikin su.
Dukan su fita suka
yi.
Chief accounta
ya ce Allah yataimakeni wallahi yanda nakejin dadin masana'arta nan ai ba zan
so in rasa mukami na zancigaba da rike gaskiya kana ganin ba a kai Ko'ina ba
harna fara ginin gida na PA ya ce gsk muna Jin dadin kamfanin sa kuma baya
tauye hakkin kowa amma fa kashiga hakkin sa baya nuna ma ya sanka bare kayi
tunanin sassauci Daga gareshi.
Hakadai suka
yi ta firan su kowanne cike da farin ciki ya yi office din sa..
Shiko Samad
kiran Marwan ya yi Awaya ya ce watau kai Dan iska ne Ko.
Taya za ka fitar
da dukiyata ba tare da sanina ba.
Marwan ya ce
ai inaga na isa da kayan ka shi ya sa nayi haka kuma kudin bukatu nayi dasu.
SAMAD ganin ze
ba ta masa lokaci a banza yafita harkan sa tare da katse wayar..
Yana murmushin
da shi ya baiwa kan sa sani.
Kiran Faruk ya
yi yana tambayar ya suka kare a case din.
Daga can ɓangaren ya ce abun ba sauki
fa wallahi dan kaina ya kulle Yarima ashe haka ka keda na mijin kokari ban sani
ba.
Atakaice dai
andaga shari'ar sai nan da sati biyu wlh kazo da kanka dan matar harta fara
sarewa da lamarin.
Yarima Samad
cike da damuwa ya ce ni dai ba zan bar zaluncin ina gani ban dakatar ba.
InshAllah
zanzo kafun lokacin.
Ina son duk abun
da kake gobe kataho kaida Aminu kada ku kuskura kuzo da Marwan cikin gamsuwa da
bayanan sa Yarima Samad ya ce kar ka damu.
Anjima kadan
zan je filin airport dinka induba maka abubuwa dake tafiya kamar yanda ka
tambaya.
Nasan kanada
bayanan komai a kan système dinka.
Yarima Samad ya
ce kwarai kuwa inada bayanin abun da ke wakana inka je kamun magana zanyi
magana da secretaria har za su yi sallama Faruk ya ce wai ina matar taka take
ne amma tare zaku taho Ko.
Cikin Jin
haushin sa ya ce kodai in sake ta ka aura ne.
Bejira amsar Faruk ba ya katse wayar.
Yana Girgiza
kansa.
Ran sa nakara
baci cikin fada ya ce yarinya saikace Aljana nifa shi ya sa mata masu kyau ba
sa burgeni.
.........
Faruk yana
ganin ya katse wayar ya ce ikon Allah shi wannan wai meye matsalar shi da matar
shi.
*************************
Baba Salihu
zaune a dakin nasa yana kallon wani film din larabawa a tashar saudiyya sossai
film din ya ja hankalin sa.
Wayar sa ce
tafara ring bugu biyu zuwa uku ya ɗaga
ba tare da ya yi magana ba.
Daga can ɓangaren ya ce ya shugaba
wlh Abdul Samad ya yi aure ya a garin kano '' baba Salihu ya ce ka gayamin
rannan daman yana neman aure ne ba ka taba gayamin ba.
No wlh Daga
wajen daurin auren ne aka maida auren a kan sa.
Baba Salihu
tashi Daga zaune ya yi ya ce bangane aka maida auren kansa ba yimin bayani
yanda zangane yakarashe zancen cikin kwadaituwa da son Jin labarin.
Wanda ke ma sa
bayani numfashi ya fesar yana waige waige kada wani yana bayan sa besani ba.
Ganin babu
kowa ya sa.
Ya fara masa
bayanin yanda abun yaka sance tun daga farko har zuwa daurin auren.
Baba Salihu
cikin tsananin Mamaki ya ce kana nufin Rahamata Abdul Samad dîna ya........
3️⃣8️⃣
'' '' Rahama
ta da Abdul Samad dina ya aura.
Ya ce kwarai
kuwa ita ya Aura ya shugaba NA !!
Baba salihu
dan tsananin farin ciki mantawa ya yi be katse wayar ba..
Sujjada yayiwa
Allah nagodiya a kan ni'imar da Allah ya yi masa na azurta dan shi da matar
Arziki.
Ihun kiran
dattijon yashiga sai gashi yazo aguje ganin shugaban na dariya shima yasoma
murmushi ya ce ya shugabana ba ni labarin ni'imar daka samu tare da zama kan
kujera.
Baba salihu ya
ce Allah ya Amshi rokona tashin daren da nake yi Allah ya amsa wallahi Abdul
Samad Rahama ya aura.
Dattijon baki
yaki rufuwa dan Murna ya ce ya shugabana ka ga yanda Allah ke ikon sa Ko daman
inkarokeshi zebaka inkuma yahanaka kila babu Alkhairi ne tattare da hakan..
Kayataccen
Murmushi baba salihu ya yi tare da sake daukar wayar sa yakira wannan me ba sa labarai.
Baba salihu ya
ce dan Allah ina son kabincika mun yaya zamar Abdul Samad yake da Rahama
narokeka Daga can ɓangaren
ya ce Ranka ya dade kaban nan da zuwa gobe duk wani motsin sa InshAllah yana
kan idanu na kuma zan hada maka cctv a falon nasa ba tare da da ya sani ba.
Cikin gamsuwa
da hakan Baba salihu ya ce hakan ya yi wallahi na dade ina mafarkin wai Dana ya
auri diyar shahararren Malamin Addinin zuwan ta gidan haske ya bayyana duhu ya
yaye...
Daga haka suka
yi sallama.
Baba salihu
fita ya yi tare da tara jama'a ya rinƙa musu sadaka da kudade masu tsoka wasu
har mashina ya sai musu wasu jari yabasu mata kuma keken dinki yaraba musu yasha
Adu'oi bakin mutane sossai.
*************************
Kwatano
Baiwar Yarima
Samad mai suna Karima cikin kwarewa da sanin aikin ta take moppin din dakin
koda baya kwana ciki kullum sai angyara shi tsaf ''
Mamar ta Asabe
ta shigo dakin fuskar ta dauke da damuwa ta ce Karima.
Yarinyar ta
dago kai ta suna kallon juna.
Asabe numfashi
ta fesar ta ce Fulani nason tasani harkan halaka kuma wlh ina tsoro duba fa
baiwar nan Saratu yanda masarautar ghuezo ke neman ta ruwa a jallo shima Yarima
Samad neman ta yake har gobe be same ta kuma bai daina neman ta ba..
.
Karima ta ce
wai me ke faruwa ne kifaɗa
min dan Allah..
Fulani ce
taban wani laya insa a kar kashin gadon Yarima Samad inhar akai haka mazakutar
sa zata mutu har abada babu shi babu kara sha'awar wata diya mace..
Innaliahi
wa'inna ilai rajun
Karima take ta
furtawa.
Cikin damuwa ta
ce wallahi mama baza a saka ba kuma saina fadawa Mamy kinji na rantse ai ke
baiwar Fulani ce bakida ikon shiga dakin nasa saida izinina duk wani mugun abun
da za a gani a dakin sa cewa za ai da sa hannuna dan haka kikoma kice mata
kinyi kinyi baki samu damar shiga dakin ba.
Ko kuma kice
mata kawai kin san Mama dan Allah kifita da layan nan aikin ma dazanyi wallahi
nafasa.
Asabe kallon
yar ta take ta ce anya ba son Yarima Samad kike ba Karima.
Uhmm ta dan
numfasa ta ce Daga na fadi gaskiya saiki zargeni '' yo ni Ko ina son Yarima
Samad ba zan taba samun shi ba..
Sawun giwa ya
take na rakumi wallahi.
Abun da ba za
ka taba samu ba kar ka sashi aranka '' ya yi aure da Amaryar sa mahaddaciyar
Alkur'an mai girma '..
Fatana su
zauna Lafiya takarashe zancen tana mai nuna wa Asabe hanyar fita' '.
Asabe tafita
itama ta take mata baya tare da rufo sashin Yarima Samad.
Kai tsaye
dakin Mamy ta nufa bakin ta dauke da sallama''' iske Mamy ta yi zaune khadija
namata tsifa cike da girmamawa ta rusuna tana mata kirari.
Uwa goya
marayu Matar sarki uwar sarki Allah ja da ranka yake shugaban Adalai.
Mamy tun da ta
ji Karima na mata kirari tasan Akwai magana a bakin nata hakan ya sa ta ce wa khadija
ta tashi tabasu waje..
Khadija ta ce
haba Mamy wai dan Allah mene ne dan an yi maganar gabana tana turo baki gaba
cikin shagwaba.
Mamy ta ce ki
tashi nace Ko ba na son taurin kai.
Badan taso ba
ta tashi tana buga kafa kasa..
Karima taba
Mamy labarin abun da ke faruwa cikin tsananin tashin hankali Mamy ta ce wai
mutanen nan me suke nufi ne sun samu gaba so suke su ga bayan mu..
Karima ta ce
Mamy wallahi ba na son abun da ze cutar da Yarima Samad koda na second daya..
Dan Allah kiyi
wani abu akai Mamy ta numfasa ta ce karki damu Karima nagode Allah ya shige
mana gaba..
Cike da
nutsuwa Karima ta koma inda take kwana..
Mamy nazarin
kalaman kArima take na fadin ta yi wani abu akai...
*************************
KANO...
''' Yarima
Samad a gajiye yadawo gida be tsaya wata wata ba ka santuwa lokacin magrib
yakusa.
Hakan ya sa
cikin hanzari ya dauro Alwala..
Cikin sauri
sauri yake ze tafi masallaci kallon Rahama yake a falon zaune so yake ya ce
mata baza ta yi Sallah bane sai yafasa ya sa kai.
Ta gefen idanu
take kallon yanda yake ta zuba uban sauri sanye yake da Farar jallabiya a jikin
sa..
Har yafice
Daga gidan tana kallon hanyar dayabi..
Uhmm waishi
wannan mutumin me yake nufi ne ba zai ban wayata bane.
Ina son inkira
Abba wayyo Allah ya sa yadawo da wuri tafada cike da damuwa...
Shiko yana
shiga massalaci aka tada Sallah..
Be baro
massalacin ba saida akai sallah isha'i.
Shafa cikin sa
ya yi ya ce tun shayin ɗana
sha office ban kara cin komi ba.
Sauri yake
yazo gida ya yi wanka yashirya zuwa restaurant..
Yana shigowa
falon '' Rahama ta tashi Daga inda take zaune kusa da shi ta matso murya cen
kasa ta ce dan Allah kaban waya ta ina son nayi waya da Abba na.
Kallon bakin
nata yake yanda take zaro zancen.
Cikin nuna isa
ya ce Abban ki ai ya saidake tun da ya miki aure.
Turo baki ta
yi gaba ta ce ni wallahi ba saidani ya yi ba Atoh takarashe zancen tana turo
baki gaba.
Kallon ta yake
ya ce ba saidaki ya yi ba to mekike yi a gidana.
Yarfe hannayen
ta ta yi ta ce ina zansani.
Oho. Ina zaki
sani kikace Ko ?
Eh haka nace ni
dai kataimaka wlh ina son nayi waya..
Muje daki ya
ce mata..
Ganin ta tsaya
ya ce nace mu je Ko inbaki wayar..
Rahama ta ce sai
dai kai kafara yin gaba.
OK yafada tare
da yin gaba.
Tana binsa a
baya '' suna shiga dakin yaga tabar kofar a bude.
Zuwa ya yi dan
yarufe '' yaga tazo tana kokarin fita da mamaki yake kallon ta ya ce harkin ɗau wayar ne..
Girgiza kai ta
yi ta ce A'a nafasa dauka.
Ki koma daki
Ko nace ganin ta noke ya sa ya daka mata tsawa cikin tsoro takoma dakin kallon
shi take yarufe dakin tare da murza mata key yacire makullin jikin kofar...
Bude wadrobe
din sa ya yi yadauko wata sabuwar waya kirar iPhone 13 plus irin tashi ya ce
amshi da wannan wayar zaki ringa amfani yanzu akwai layi a ciki.
Hannun ta na
rawa ta karba.
Nagode ta
furta cike da Jin dadi ta ce Allah ya saka maka da Alkhairi.
Ameen yafada
yana kokarin cire kayan jikin sa.
Wayar tashi
tafara ring..
Duba screen
din wayar ya yi yaga sunan Mamy.
Daukar wayar
ya yi tare da karawa akunne.
Ya ce Mamy
inada niyar inkiraki sai ga Kiran naki.
Dafatan duk
kuna lafiya.
Daga can ɓangaren ta ce kalau muke
Samad..
Ina Rahama
take.
Kallon Rahama
yake ya ce gata nan Ko inbaki ita ne.
Mamy ta ce ba
ni ita..
Mika mata
wayar ya yi cike da ladabi harda rusuna kamar Mamy na gaban ta ta ce Mamy ina
wuni da lafiya lau ta amsa mata..
Rahama ta ce
ina ƙanwata
khadija '' da Ahmad cikin Jin dadi Mamy ta ce kalau suke diyata..
Shiru ne ya
ratsa tsakanin su..
Mamy ta ce
Rahama ina son kibi mijin ki yi nayi bari na bari nasan kin sani
Tunatar dake
nake.
Cike da Jin
dadi ta ce InshAllah Mamy nagode
Mikawa Abdul
Samad wayar tayi.
Mamy ta ce
Tsakanin ka da Allah wani abu yashiga tsakanin ka Da Rahama ko beshiga ba.
Shiru ya yi ya
gaza ba da amsa '' hakan ya tabbatar mata haryanzu be kusance ta ba..
Cikin ba da umarni
ta ce Yarima kacire girman kai ka rungumi kaddara '' duk wanda yabi maganar
iyayen sa ba zai taba tabewa ba..
Yaushe kazama haka
ne Yarima ina yabon ka sallah za ka gaza Alwala..
Dan Allah
kataimakeni wallahi jika nake so kuma a jikin Rahama koda bakason ta kature
kiyayyar dan wataran ze iya zama so.
Hakkin daya
rataya akanka shi za ka duba kar ka bari shaidan yamaka huduba..
Gabadaya jikin
sa ya yi sanyi ya ce Mamy kiyi hakuri wallahi ban san ya akai na rinƙa ba
ta miki rai ba kiringa tayani da Adua yake mahaifiyata..
Cikin Jin dadi
ta ce InshAllah ɗana
Daga haka suka yi sallama..
Kallon Rahama
yake da sai murna take ta kunna wayar takawo haske.
Tunanin
kalamin Mamy yake ya ce ni yazanyi da yarinyar nan...
Cikin cool
voice ya ce Rahama zo nan..
Dago kai ta yi
ta kalle sa.
Bata kawo
komai aranta ba..
Ta tashi ta
nufi inda yake.
Nuna mata kusa
da shi ya yi data zauna..
Ba musu
tazauna tana sauraren abun da ze fada.
Hannun sa ya
sa yana kokarin yaye mata hijabin ta.
Ta rike
hajibin tana Girgiza kai dan Allah karbani da abuna kokarin tashi take ya sa
hannayen sa ya jawo ta ta fada jikin sa..
Cikin tsananin
tsoro da firgici ta ce Dan Allah kabari '' ganin Idanun sa sun rufe cikin zafin
nama ya cire mata hijab.
Hannun sa
na.........
3️⃣9️⃣
Hannun sa ya
sa kan boob dinta yana kiciniyar cire mata brezia '' kama hannayen sa ta yi da
karfin ta tana kokarin tashi '' takasa koda kwakwaran motsine ba ƙaramin
riko ya yi mata ba.
Cikin kuka ta ce dan Allah kabari wallahi
banaso meye haka ne wayyo anty ki taimakeni.
Yana rabata da
brezian ta rikicewa ya yi ganin manyan manyan boob a tsaye cak..
Murya cen kasa ya ce ki nutsu kiban hadin kai
koda sau daya ne kacal ba zan cutar dake ba..
Tare da mata
rada a kunne...
Jin hannun sa
kan boob din ta yana shafa su ba ƙaramin rikicewa ya yi ba dan ji ya yi bêta
taba abu dadin shafawa ba irin sa.
Rahama cikin
kuka yanda yake murzasu ta ce wlh da zafi dan Allah kabari kar ka keta min
haddi taya za ka kusance ni bayan bana sonka.
Wayyo Anty ki
taimakeni.
Cigaba dayin abun
da yake yi ya yi Sam baya fahimtar abun da take fadi dan ya Lula wata sabuwar
duniyar yana yawo sararin samaniya.
Yawo yake da
hannun tun Daga ƙaramin bakin zuwa kan hudan cibiyar ta gabadaya ta rikice
kalaman sa daya ce sadaka aka bashi ita suke mata yawo cikin kan ta..
Yarima Samad
dake kokarin kai hannun sa kan privet pad dinta gam tarike hannun sa ''
hankalin sa yadawo jikin sa ya ce yanzu da kika rike mun hannu me hakan ke nufi
ba za kiban hakkina ba kenan..
Eh ba zan ba
ka ba '' tafada murya a tausashe kaida Kace auren Sadaka aka ba ka ni kar ka
manta bana sonka kar kayi gigin tabani domin ba ni da Sallah ina Al'ada.
Iyaye sun hada
auren nan nayi biyayya ne duk mai son dace to zebi iyayen nan..
Kallon ta yake
da fitannanun Idanun sa banda wutar sha'awar ta babu abun da ke yawo cikin
sa...
Murya cen kasa
ya ce mu gani in baki da sallah..
Kokarin
kwantar da ita yake takara fashewa da sabon kuka ta ce wai meye haka ne dan
Allah kabari.. Ba na sonka Ba na sonka zata kara maimaita wa yarufe mata baki tare
da sakin hannayen ta..
Jikin sa yahau
rawa kamar mazari dafe da kai yake kalaman ta kadai suke masa yawo akai.
Ganin ya matsa
kusa da ita.
Cikin sauri
sauri tafada toilette tana maida numfashi ga boob dinta da suke mata zugi dan
murzan da yasha.
Ruwan dumi ta
hadawa kanta wai ita dole boob dinta zata gasa...
Maganar zuci
take ta ce wannan mutumin daman haka yake beda kunya jibi fa yanda yake neman
zubar da girman sa a idanu na.
Kuma yake son
yagane min sirrina uhmm Allah ka ceci Daga hannun sa..
Tana fitowa
Daga bayin ta iske baya dakin yafita hakan ya sa cikin hanzari ta canza kayan
jikin ta.
Tare da baro
dakin nasa kai tsayye dakin dake kusa da nashi tashiga hade da kayan ta..
Tana shiga
dakin
Key ta murzawa
kofar..
Shiko yarima Samad tuki yake amma hankalin sa
baya jikin sa surar Rahama kadai yake gani a Idanun sa...
Ji ya yi daman
ya ka sance kullum yana manne da ita..
Kalmar Ba na sonka Ba na sonka shiyafi tsaya
masa a rai mtss tsaki yaketa jerowa ya ce wannan Kalmar taki tafi guba daci tun
tasowa na Daga kan kuruciya ta babu wanda yataba gayamin haka..
Yan mata suna
bina suna kuka in sosu amma banda lokacin sauraren su.. Sai mata ta ta sunnah
zata furta ba ta sona..
Har ya je restaurant
yadawo hannun dauke da kwanun abincin falo yazauna domin cin abinci sakalar
abincin yake da ƙyar yaci kadan a ciki.
Banda tafasa
babu abun da zuciyar shi yake yi.
Kiran Faruk ne
yashigo wayar shi '' da ƙyar ya ɗaga
wayar muryan sa ba ta fita sossai.
Faruk ya ce
Yarima meyake damun ka ne naga yanayin ka akwai damuwa a tattare da kai.
Yarima Samad ya
ce kaide gajiyar aiki ce kar ka damu '' Faruk tun suna yara ya san halin Samad
dan haka ya san karya ce kawai yake masa..
Dan Allah
Yarima gayamin meyake damun ka kar ka sa inkasa barci '' kai ma ka san haka..
Ajiyar zuciya
Yarima Samad ya sauke ya ce wannan yarinyar Rahama wai ni take gayawa ba ta sona
batasona..
Faruk ya yi Murmushi
ya ce karfa kamanta kacemin ba ka son ta..
Kodai yanzu
kafara son ta ne..
Tsakiii ya yi
ya ce a kan me zanso maso wani duk abun da wani yarigani shiga to hakura nake
dashi.
Faruk ya ce
bangane wani yarigaka shiga ba.
Eh ina nufin
zuciyar ta akwai soyayyar wani ka ga zaman namu beda amfani kai min Alfarma
daya '' Faruk ya ce inajin ka '' ya ce ina son gobe kataho da wuri Aminu kadai
ze biyo ka Sannan Baiwa ta Karima nake son ka sai mata waya asirince kabata
nombar wayata '.
Cikin gamsuwa
Faruk ya ce InshAllah tun da safe zan je wajen nasu zan yi yanda kace..
Daga haka suka
yi Sallama lemu yasha tare da tashi yabar falon.
Bakin sa dauke
da Sallama yashiga Jin shiru ba a amsa ba ya sa shi shiga dakin dube dube yake
yi a dakin ganin ba ta ciki ya leka toilettes din nanma shiru rike da kugun sa ya
ce yarinyar nan ina taje ne.
Wata zuciyar ta
ce yo ina ruwan ka da ita wacce ta dubi tsabar Idanun ka ta ce ba ta sonka.
Wanka yashiga ya
fito ya canza kaya zuwa na barci..
Rage haske
dakin ya yi yana lumshe Idanun sa kalaman sa kadai suke masa yawo akai..
Ahaka har
barci ya yi awon gaba dashi..
Ita Ko Rahama
tuni barci ya yi awon gaba da ita '' cen cikin barcin ta taga wani rikitaccen
Aljani yana bin Yarima Samad shikuma yana gudu iya karfin sa..
Wani
mahaukacin dariya Aljanin ya yi ganin Rahama ta bayyana gaban sa '' ta ce kai
me mijina ya yi maka ne kake bibiyar rayuwar sa cikin kaduwa take magana.
Ya ce mijin ku
dai Ko kuma ince tsohon mijin ki dan kishirya zaman takaba nan kusa.
Firgit. Ta
farka ta fara karantowa adu'oi kala kala ta dade zaune tana tunanin me wannan mafarkin
yake nufi wata zuciyar ta sharrin shaidan ne da wannan tunanin takara komawa ta
kwanta...
**************************
Kashe gari
Anty tashirya
tsaf dan zuwa dauko Salma dan kwance take babu lafiya tun da wannan abun ya
faru..
Zuwa ta iske
Salma duk ta rame ta lalace saika ce ba Amarya ba cike da tausayin ta tadauko
ta tare da dibar kayan ta..
Makotan su
suka ce wallahi mijin ta beda kirki kabar mace kwance cikin wannan halin ace
tun jiya da yafita besake dawowa ba haba ai wannan zalunci ne..
Salma tana ta
cije bakin ta Alamun zafi takeji sossai acen kasar ta..
Anty ta ce ai
kubarshi ze san ya iya wulakancin ya mance Ko waye uban ta.
Makotar suka
ce wane uban ta dan Allah.
Anty ta ce
sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi ni kuma amaryar sa ce..
Salati suka
fara suna mamaki diyar sheik imam ce muke zaune gida daya da ita amma wannan
dan iskan yake wulakanta wa.
Ta ce kwarai
kuwa ran anty ya yi mugun baci dan tasani rainin wayau.
Da ƙyar ta
tashiga motar da taimakon anty..
Suna isa gida
kofar gida suka iske Sheik yana sallamar wasu baki.
Da suka kawo
maka wata Wasika amma be bude taba ganin su Salma ne ya sa yake kallon yanda
Salma ta fito yanda take tafiya yake bin ta da kallo ba ƙaramin tashin hankali
yashiga ba.
Cikin hanzari
yakaraso gaban Salma yana jero mata sannu tare da taimaka mata wajen shigar da
ita gida.
Mama cikin
tashin hankali ta ce amma Al'amin dan iska ne jibi abun da yayiwa Salma..
Kwantar da ita
anty ta yi saman gadon su..
Ta ce taware
kafafun ta ba musu ta ware dan azaba wajen tagani kamar danyen nama jajir har
wani jini jini yabushe awajen..
Cikin ihu ta
ce ya Sheik dan Allah zoka gani..
Sheik aguje
yayo dakin Girgiza kai ya yi ya ce A'a sa'adatu ban iya kallon.
Mama ce ta
shigo cikin rudani ta leka salati ta saka tana kuka iya karfin ta ta ce wallahi
sai yasan ya mana wulakancin zamu rama ne...
Sheik da duk
yafita hayyacin sa hakan ya sa yakira babban Aminin sa ya sanar masa abun da
yake waka na.
Aminin nasa ya
ce subuhannalah gani nan zuwa wannan ba maganar shiru bane Daga haka suka yi
Sallama..
*************************
Kwatano..
Masarautar
gheuzo.
Mama karama ce
ta aika baiwar ta gayawa jakadiya tana son ganawa da mai martaba.
Cike da
girmamawa taje ta sanarwa jakadiya bukatar Mama karama.
Da sallama
jakadiya ta isa fada cikin risina hannun ta asama ta ce Barka da hutawa ya
shugaban Adalai mama karama tana neman ayi mata Iso...
Waziri ya ce
anbaki dama jakadiya Sarki ya amsa.
Cike da
girmamawa ta koma da sanar da baiwar Mama karama..
Sarki zaune ya
kalle bayin da ke cikin dakin da waziri da su liman ya ce duk su tafi dan a
tsarin sa inzeyi magana da Mama karama Ko Yarima Samad baya yinta gaban
kowa....
Mama karama ta
Iso fada cikin tsananin damuwa ta ce Allah taimaki Sarki gaskiya wallahi daga
ji da rashin ɗana haba
shekara nawa yanzu yana raye Ko ya mutu ban sani ba '' kullum cemin kake
InshAllah ze bayyana yaushe ne kuma a wani lokaci saina mutu kenan bangana da ɗana ba..
Duk abun da ya
faru a masarautar nan kanada masaniya amma ka take sani ni dai daga ji daga ji
tana yarfe hannayen ta..
Kallon yake ya
ce meye hujjar ki a kan Salihu dazakice bashi ya aikata laifin nan ba.
Mama Karama ta
ce nikuwa keda hujja ita ce baiwa Saratu.
Kallon ta yake
cikin dan bacin rai ya Daga mata hannun tsaya kiji wlh duk son da nakewa salihu
bazai sa inki gaskiya ba.
Mene ne abun
damun kai tun da ga dan sa nan..
Duk son da
nake mishi namaidashi a kan dan sa bana kaunar sake hada idanu da shi ya ce
cikin tsawa har tari yasoma dan bacin rai..
Mama karama
tashi ta yi Daga zaune ta ce banzo da asamu matsala ba nida kai.
Amma tun da
abun yazama haka InshAllah saikayi nadama karubuta ka ajiye Daga haka tabar
sashin sa cikin bacin rai..
Shiko Sarki
dafe da kai nan take ya fara tuno abun da suka wuce shekaru biyar tashi Daga
zaune ya yi ya ce Allah ya isa tsakanin da kai Salihu hawaye nabin kuncin sa..
**************************
Kano
Kusan karfe
goma na safe Faruk ya Iso kanon shida Aminu kai tsaye gidan su nufa.
Da sallama
bakin su.
Abun da sugani
ya sa suka tsaya cak.
Ganin Rahama
kwance a kan kujera 3str hannun Yarima Samad acikin rigar ta..
Kallon juna
suke Faruk da Aminu...
4️⃣0️⃣
Hannun Yarima
Samad acikin rigar Rahama yana shafa boob din ta
ita Ko barci
take batasan abun da ke faruwa ba Daga ta gama aikin ta tadan kwanta ta huta shi
ne yatsaya lalabe.
Jin kamar
inuwa Daga waje ya sa ya sa yai maza yacire hannun sa yana kallon hanyar waje.
Faruk da Aminu
labewa suka yi gefe dan kada ya gan su..
Fitowa suka yi
Daga inda suka labe suka yi kaman yanzu suka shigo bakin su dauke da sallama.
Yarima Samad
cikin Farin ciki ya tarbe su ya ce sannun ku dazuwa mu je dîner table ku
zauna..
Binsa suka yi
Abaya suna dariya dan shi beson Idanun su ya sauka a kan Rahama da rabin boob
din ta ke waje.
Jin hayaniya a
cikin gidan ya sa ta farka tana mika agogo ta kalla taga lokaci harya tafi.
Tana saka
hijabin ta tahau kan matakalan step Faruk ya ce Amarya babu magana ne.
Juyowa ta yi ta
tsaya Daga gefen nasu cike da girmamawa ta ce sannun ku da zuwa ya gajiyar hanya
yasu Mamy da su Ahmad
'' lafiya lau
suka ba ta amsa cike da Jin dadin sakin fuskan ta.
Shiko Yarima
Samad kauda kan sa ya yi gefe shi ala dole fushi yake yi da ita..
Wuce su ta yi takoma
dakin nata dan tashirya zuwa kitchen yau ga baki babu cin indomi dan Ko ta yi girkin
ma baci yake ba..
Faruk ya ce
uhmm kaide Allah yabaka duka.
SAMAD ya ce
kamar ya kenan ?
Ina nufin
Matar ka kyakyawa kaima kyakyawa yanda ka san ku ne kuka zabi kanku a
ma'auratan.
Aminu ya ce
maganar ka dutse Faruk gâta da nutsuwa, wallahi.
Yarima Samad
cikin son kawar da zancen ya ce nasan kun kwaso yunwa Ko.
Bara inkira ta
tadafa muku Abincin.
Tashi ya yi ya
nufi dakin nata.
Cikin sauri
sauri yake taka matalan step din.
Faruk da Aminu
kallon juna suka yi suna dariya kasa kasa..
Aminu ya ce
kana ganin Yarima katon jarababben boye ne tun kan ya yi aure nasha fada maka
zeyi ruwan fitina inyayi aure kace ba ka tunanin haka dan baya harkan mata..
Faruk ya ce
uhmm ai yau ganau muke amma ji yanda ya canza kamar bashi muka gani ba maciji
sari ka noke kawai.
Dariya suka
kyalekyale da shi suna tafa hannayen su..
Shiko Yarima
Samad cike da takama ya shiga dakin iske ta ya yi zaune tana wasa da yatsun
kafar ta.
Bakin sa dauke
da Sallama kallon ta yake cikin yin kasa da Murya ya ce ya ma sunan ki ne ?
Tayi shiru ba
ta bashi Amsa ba '' karasowa gaban ta ya yi yana son yaga boob din ta amma
durkushen da ta yi ya sa be ganin komai..
Ganin ta kasa
take kallon shi ya sa shi gyara Tsayuwar shi cikin ba ta fuska ya ce nasan kin
san munyi baki amma da yake bakisan girman baki ba.
Shi ne kika zo
daki kika zauna
'' Ko dan
abinci sai sun roka.
Bata dago kai
ba bare ya sa ran zata amsa masa sai gani ya yi Daga zaunen tana laluben gadon
dan dauko hijabin nata tasanya.
Cikin sauri
yadauke hijabin yana zuba ruwan masifa beda Burin daya wuce yaga ta tashi amma
ya lura kamar ta gano shi.
Ki tashi nace
Ko ina magana kinyi shiru kina diyar Imam amma bakisan darajan aure ba.
Tashi Daga
zaunen ta yi kallon da yake bin ta da shi ya sa ta sauke Idanun ta kasa ''
cikin sanyi murya ta ce kayi hakuri maganar taka ce ban san Amsar da zan ba ka ba
shi ya sa na yi shiru.
Kallon hijabin
ta dake hannun sa ta yi ta ce dan ba ni hijabina daman ina shirin inje indaura
masu girki kayi hakuri ba zan kara ba..
Hannun ta mika
masa Alamun yabata hijabin ta..
Uhmm zoki amsa
yafada 'Wayyo Allah na nashiga uku..batasan maganar ta fito fili ba.
Kin shiga uku
dame yatsare ta da zararan idanun sa..
Bakomai ta ba
shi amsa tare da zuwa wajen akwatin kayan ta zata dauko wani hijabin.
Ta ku daya
zuwa uku ya yi sai gashi a gaban ta dagowa ta yi '' nan da nan yanayin ta ya
canja ta ce mayye na dan Allah ka kyaleni banaso Jin hannun sa saman boob din
ta yana kokarin Jan ta zuwa gadon nata ta turje wajen cikin kuka ta ce kamatsa
mun wallahi saina yi ihu Abokan ka susan cewa fyade za ka min tana mai turo
bakin ta waje..
Kan uban cen
au fyade kikace mamaki yake wai wannan karamar yarinyar ashe tanada baki sossai
haka..
Jin ta wabce
hijabin ta Daga hannun sa tabude dakin ta yi gaba cikin sauri ta saka hijab
dinta..
Faruk ya ce ka
ga Yarima Daga ya je yakira ta dan iska in ance maka ɗAnne ta ya yi kar kayi mamaki.
Aminu ya ce
wannan ma da muka gani kadan ne.
Hango Rahama suka
yi tana saukowa Daga kan matakalan Step.
Kallon ta suke
suka ɗara to ina yake
shi sarkin tabe tabe..
Ganin saukowan
shi
Yasa suka
maida kallon su a kan sa.
cikin sauri
yakaraso wajen su cikin Jin kunya ya ce ka ganta wai cikin ta ke ciwo shi ne
natsaya ba ta magani.
Faruk ya
Girgiza kai ya ce gaskiya ne danma maganin yana nisa ne shi ya sa ka dade ba ka
gani ba..
SAMAD YA CE
KWARAI KUWA TARE DA ZAMA KUSA DASU YANA KALLON Rahama yanda take tafiya duk da
hijabi ne a kan ta..
Aminu cikin
danne dariyar sa ya ce tabe tabe.
Samad ya ce me
ma'anar tabe tabe dawa kake ne ?
Faruk ya ce
dani yake tabe tabe ka san Aminu akwai iya sa suna.
Uhmm ya ce
Kunga zan je in shirya zuwa aiki karfe biyu zandawo zaku rakani gidan surukai na.
Abban Adamsy
ne yakirani a kan naje dan haka ku shirya zaku rankani..
Faruk ya ce
uhmm masu surakai Allah yakai mu.
Uhmm suka ce
suna kwabe baki dukan su biyun '' kallon su yake ya ce nalura akwai munafuncin a
tattare daku...
Rahama cike da
nutsuwa tafara aikin ta fried rice ta daura musu cikin kankani lokaci tahada
girki kitchen din gabadaya yadau kamshin girkin nata har cikin falo..
Faruk ya ce da
Alama yar malam ba a barta a baya ba wajen girki ba.
Hakadai suka
wuni fira har Rahama ta gama girkin tazo ta jera masu kan dinner table..
Zubawa Samad
nashi daban ta yi duk da tasan baci zeyi ba..
Cikin zalama
dukan su suka je dinner table dan cin abinci.
Faruk nakai
loma daya a bakin sa ya ce Amarya wannan abincin restaurant ne kai inaga
Restaurant ba sa dafa irin wannan delicieux girki.
Aminu sai
Girgiza kai yake yi ya ce uhmm abun ba a cewa komi anya Samad yana cin abincin
gidan nan kuwa dan gaskiya anbarshi a baya.
Rahama dariya
take masu tare da jera musu lemun kwali hade da kofuna anutse tabar falon dan
komawa kitchen ta yi wanke _ wanke Allah Allah take tagama taje tadau wayar ta
takira Abban ta..
Tana gamawa ta
fito dakin nata ta nufa wayar nata tadauko tare da kunna shi yakawo haske..
Uhmm tsalle
take yau zataji muryan Abba..
Danna masa
kira ta yi cikin sa'a bugu daya ya ɗaga
Assalam alaikum ya Abby na cikin murna..
Abba da yake
yana cikin case din Salma ya sa be dago muryan ta ba.
Cikin uzuri ya
ce wacece ne kibari anjima saiki sake kira..
Rahama kwabe
baki ta yi cikin shagwaba ta ce Abby kana nufin ba ka gane Rahama ba.
Murmushi ya yi
ya ce MashaAllah diyar Albarka ashe ke ce yar uwar kice ba lafiya muna Asibiti.
Cikin tsananin
damuwa ta ce Abba Salma meya same ta ne nan da nan Idanun ta suka kawo ruwa..
Abba ya ce
kedai rashin lafiya ne ya mijin naki dafatan kuna zaune lafiya Ko.
Shiru ta yi yakara
maimai ta tambayar sa ganin ta ce uhmm yagane kunyar sa take kawar da zancen ya
yi wajen fadin nayi kewarki sossai kirike martaban aurenki.
Zuwan docto
gaban sa ya sa ya ce Rahama kibari zamuyi waya anjima.
Cikin kuka ta
ce Abba zanzo duba ta.
Saurin katseta
ya yi da A'a karki takura mijin naki banson yawo kinji Ko '
Ta ce na ji Abba.
Daga haka
yakatse wayar..
Itako zama ta
yi ta zabga uban tagumi tana tunanin meke samun Salma ne.
Yanzu ya za ai
ta tafi dubata shi ne kawai take lissafi karta yahana ta..
*************************
Gabon 🇬🇦
Baba salihu ne
zaune tare da wata mata mai suna hassana tana magiya ta ce kar kamun haka
wallahi dagaske ina son ka koda kuwa matan ka uku..
Hajiya hassana
babbar yar kasuwa ce tana yawan tafiye tafiye har kwatano take zuwa sare saren
Atamfofi da shadda.
Tun ranar da
suka hadu da baba Salihu yana rabon kayan Masarufi ta ji yakwanta mata duk da
dattijo ne amma ta lura a dattijan ma daban yake dan Ko wani saurayin ba zai
nuna masa kwarjini da kamala ba..
Kallon ta yake
cikin dan hade Rai ya ce inada Mata ta kuma Daga ita babu kari dan haka
kicireni a ranki dan zuciya ta nata ne ba zan mata kishiya ba a gidan duniya
sai cikin Aljanna..
Ba ƙaramin
haushin kalaman sa ta yi amma ta nuna babu komai tana son suci gaba da zumun
ci..
Baba salihu ya
ce to hassana nagode.
Daga haka
tabar wajen tare da Jan motar ta yana kallon ta har ta bar inguwar tunawa ya yi
da ya ce ahada masa CCTV a gidan Samad ya sa ya nufi cikin gida dan ance masa
zuwa karfe biyu yakan dawo gida..
Gaban système
dinsa ya nufa tare da kunna ta '' ya rubuta passport gaban système din ya matso
sossai dan yaga abun da yake wakana..
Hango Abdul
Samad ya yi Daga gani Daga wajen aiki yake a gajiye besan me suke fadi yaga
faruk ya tashi yana dariya.
Shima dariyan
ya yi harda kwalla..
Kallon su yake
yanda suka shagala sossai..
Alamun cikin
nishadi suke...
Rahama ya
hango sanye cikin hijab doguwa har kasa fuskar ta yake kallo da kyau ganin ita
ce.
Lallai kam
gatanan.
Sam ya mance
ba ta Jin abun da yake fade ya fara fadin Rahamtullah ta sai ganin Abdul Samad
ya yi yahada rai ganin Rahama.
Be gama
firgita sai ganin ta ya yi Alamun kamar magiya take masa..
Daga can ita
Rahama magiya take masa a kan yabarta taje tadubo yar uwarta ganin su faruk sun
bar falon dan shiryawa ya sa ya ce bazata je ba.
Amma inta matsa
a kan haka suje daki sau daya ze matsa boob din ta..
Rahama har ta
ce bazata amince ba.
Sai ji ta yi cikin
tsawa ya ce ki tashi kiban waje.
Baba salihu
dake kallon ikon Allah duk da bejin abun da suke fade ya san ruwan bala'i yake
sauke mata ita kuwa kan ta aduke tana durkushe gaban sa
Daga can ɓangaren Rahama ta fara kuka
ta ce mu je na'amince amma dan Allah kar ka wuce daya ya ce na ji kina iya yin
gaba ina zuwa yafada fuskar sa ahade.
Baba Salihu
dake kallon su ganin sunbar falon bekara ganin komai ba dan camera iya falo
kadai aka sa.
Jikin sa na
rawa yadau waya Domin kiran me ba sa labarai..
Yana kira yaci
sa''a ya ɗaga amma
shiru kake ji yaki magana.
Baba Salihu ya
ce yadai kaki magana.
Shiru kake ji.
Cen ɓangaren suna shiga dakin
yarufe kofar.
Idanun ta cike
da kwalla ta ce meyasa karufe kofar.
Cikin fada ya
ce dakin nan abokaina suna iya shigowa shi shi ya sa narufe kofar.
Dan matso mana
kadangaruwa yafada yana me nufota ita kuwa tafara ja da baya baya...
No comments:
Post a Comment
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.