Da sunan Allah mai Rahma mai jin kai. Allah kasa yanda na fara lafiya in kare shi lafiya. Wannan labarin ya faru da gaske dan kusan Book dina da nake yi true life ne sai dai in yi masa kwaskwarima dan abun ya fi ba da citta.
Ku biyo ni ku sha labari.
Ku daure ku yi comment dan in ji ra'ayoyin ku a kan Littafin nan......
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishaɗantarwa tare da faɗakarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
⚜️©J.A.W📚🖌️
Marubuciyar
* Amince Da Ni
* KAI KA JA WA KANKA
Yanzu kuma gani ɗauke da
ƘANWATA
Paid Book ne
Vip 300
Special 500
Acct No. 3115484026, First Bank, ko kuma Kati MTN (Ba na son VTU)
Idan kin biya ta bank kina iya turo shaidar biyar ki ta wannan 09069080725
🌟🌟 ƘANWATA Na Ikilima Adam [Kashi na 1]🌟🌟
Book 0️⃣1️⃣
Tafiya suke a ƙasa Rahama
sai zuba Uban sauri take batason ta yi latti.. Waigo war da za ta yi ta hangon ƙanwar
ta Salma cen baya tai, tana fira da wani Atiku sai washe baki ta ce cikin jin
haushin haka.
Rahama ta ɗaga murya da karfi yanda
zata iya jiyo ta ta ce salmaaaaa!
Wacce Aka Kira
da Salma ɓata rai ta
yi ta ce na'am.
Kin san
lecture ɗin mallam
Hamza garemu amma kika tsaya surutu tana magana da ɗan ɓacin
rai.
Salma turo
baki tai Ta ce" kina iya tafiya Kona hanaki ne ehee.
Aikuwa cigaba
da tafiyarta Rahama tai ɗan
taso ta makara shiga aji.
Mallam Hamza
yashigo aji ɗukan
dalibai suka tashi dan gaishe shi.
Hannun yai
musu da su zauna Kowa ya nemi wuri yazauna tsit kake jin ajin.
Gyaran murya
Mallam yai Ya ce" Wa zai gayamin inda muka tsaya wancen satin?
Kowa ya yi tsit
shiru kake ji.
Rahama ce ta
daga hannu.
Bismillah Ya
ce mata...
Cikin muryan
ta ɗa nutsuwarta ta
fara faɗin awancen
satin mun tsaya ne a kan inda kake mana bayanan amfanin ruwa a jikin ɗan Adam...
Mallam Hamza
kallon ta yake yana nazarin tarin ilimin Yarinyar Ya ce Ku tafa mata class kowa
yadauki taɓi..
Kina iya zama Rahama.
Cikin dan ɓacin rai Ya ce" yanzu
tun wancen satin mukai lecture kan amfanin ruwa jikin ɗan Adam, amma wai babu Wanda yarike sai mutum
daya.
Meyasa sau
dayawa bakwa daukan Abun da ze amfane Ku da muhimmanci?
Gaban allo ya koma ya soma rubutu kamar Haka
*Amfanin ruwa
jikin ɗan Adam ''*
*Ruwa yana
taimakawa wajen gudanar da jinin jikin mu*
Da kuma....
Sallamar Salma
ne ya dakatar da shi da rubutun da yake yi.. Kallon ta yake yana kallon agogon
hannun sa.
Keee daga ina
Haka? Ya nuna ta yatsa da hannu wannan ba Yayar ki ba ce? Ya akai ta riga ki
zuwa?
Dukar da kanta
ƙasa
ta yi tagaza magana.
Kowa class sai
kallon su suke suna kwabe baki.
Ita ko Salma
ganin idanun class kowa akanta turo baki gaba tai ta ce" Mallam ban san
lokaci yawuce ba.
Get out.... Ya
ce mata ransa aba ce.
Cikin bacin
rai ta kalli Malam. Ta ce" Mallam ka kosan waye babana agarin nan kuwa
kake korata'?
Rahama ta Mike
cikin fushi Ta ce" haba Salma ba za ki bashi hakuri ba 'bayan kinyi laifi!
Saiki tsaya zakimasa rashin kunya.!!
Harara ta
watsawa Rahama Ta ce" oho dai ai ban kasa dake ba.
Kai kuma
Mallam kakiyaye haɗuwa
ta da kai!
Tsakiiii ta ja
ta fice cikin harabar makarantar ta nemi waje ta zauna ta tana ta gunani
Wallahi Mallam Hamza ze san ya ta boni.
Mallam Hamza
rike da baki yake mamakin kalamin Salma
Maida hankalin
sa ya yi a kan rubutun da yake yi...
Sai kusan
karfe 11am yagama musu lecture
Mallam Hamza
nafita ajin.
Salma ta shigo
ajin, tazauna tana ta cika tana batsewa Wallahi duk wani dan iska a ajin nan na
ƙara
Ganin Yana min kallon raini Wallahi zai san yata boni, munafukai kawai...
Rahama harta buɗe baki
za ta yi magana saita fasa, sai kusan karfe ɗaya
suka tashi.
Tafiya suke
ahanya suna hiran ƙawar su da ba ta da lafiya za su je dubo ta.
Wani matashin
saurayi kyakyawa saurayi ajin farko yanata cewa Yan mata ji mana.
Sai suka waigo
'Salma sai fari da ido take yi irin an saida ita ɗin
nan.
Ya ƙaraso
gaban su. Rahama kanta a duke Ta ce "pls in kana son magana da Ƙanwata
ba a titi za ka tsaida ita ba.
Salma turo
baki tai gaba irin yau ga rainin wayo.
Ko ina ruwanta
da in an tsaida ita din.
Saurayin Ya
ce" ni dai 'sunana
Adamsy dan
gidan ambassado ɗin Libya
ɗazun nazo garin Kano.
Kuma Wallahi
na ji kin kwanta min a rai ya nuna Rahama da yatsaya.
Ɗago
Kai ta yi ta kalle shi Ta ce" ni kuma ba Ƙanwata ka tsayar ba?.
No kece ɗin nabiyo ba ita ba.
Ran Salma
yakai kololuwa wajen baci.
A fusace tai
gaba tana ta buga Uban sauri 'har tuntube take yi a hanya 'saida ta taka Kaya
'amma da yake ranta aba ce yake bama ta damu ba.
Rahama Ta
ce" ka ga kar ka haɗa
ni da Ƙanwata
'in kana son Yarinya gidan iyayen ta za ka je kanemi izini daga Haka ta wuce.
Yan Mata! Yan
Mata!!..
Ya sake biyo
ta 'baki faɗa min
sunanki ba?
Kallon sa, tai
takauda kanta gefe cikin gajiya da bin bayanta da yake yi.
Rahma sunana
Ta ce" masa a taƙaice tare da cigaba da tafiyar ta cike da nutsuwa.
Kallon ta yake
'Ya ce wow amma wannan Yarinyar sai kace ita ta yi kanta komai Nata na musamman
ne, Allah ya sa ta soni daman kyakyawar Mace aji gareta. Cije labbansa yai
cikin son ganin yai magana da Rahama Wani dan yaron Unguwa ya gani shima daga
makaranta yake na sauri ya je gida.. Tsayar dashi yai Ya ce zo nan abokina
Yaron tsayawa
yai yatsareshi da idanu.
Dan Allah
wacce Yarinyar c'en datai nisa a tafiya yanuna masa ita da yatsaya koka san
Gidan su? Ta ce min sunan ta Rahama.
Yaron yai murmushi
au Rahama kake nufi ?
Eh ita ya ba
shi amsa yana kallon sa.
Yar gidan
Sheik Abdulrrazak hizqeel makarfi ce Wannan shahararren Malamin addinin 'nan
Wanda yadawo nan Kano dazama '.
Kai haba Kana
nufin Sheik Abdulrrazak hizqeel makarfi da na sani ina sauraran wa'azin sa.
Gayamin layin
gidan nasa.
Layi na uku ta
hannu hagu za ka ga wani gida me babban Gate kaf cikin Unguwar sune gidan su
'yafita daban.
Nagode sossai
ya sunanka.
Sunana Aliya
Haidar
To Aliyu godiya
nake
Zaro dubu daya
daga cikin aljihun wandon sa.
Ya Miƙa
masa.
Karba yai'yana
masa godiya cike da jin daɗin
kyautar mutumin.
............
Salma ta shigo
gida kamar anjefota daga sama sai haki take yi dan tasha gudu ahanya
Mama ! mama
!!mama!!!
Take Kira
Mama Ta
ce"
Lafiya Salma
kike kwadamin Kira meya farune ?
Ta tsareta da
idanu
Ina Rahma take
ne kika dawo ke kadai.
Cikin bakin
cikin da ke cinta ta ce Wallahi Mama wani Saurayi ne yajata a mota suka tafi.
Abban su dake
zaune yake cin tuwo ya Mike cikin zazzare idanu ya ce mo....me?
Ta ce mota
tana turo baki waje.
Innalilahi
wa'inna ilai rajun Mama tashiga maimaita wa.
Nan take ta ji
ji......
Book 0️⃣2️⃣
Nan take ta yi
Allah ya wadai da halin Rahama wallahi Yarinyar nan zata san da Wanda take yi
tana yatsine fuska.
Rahama baiwar
Allah
sai Addu'a take jerowa kada Allah ya sa wannan
Matashin ya biyo bayan ta.
Tana tafiya
tana waige waige ganin ya daina Bin ta a baya
ya sa Kai tsaye tasha kwanar gidan nasu.
Daidai kofar
shiga gidan nasu.
Addu'ar shiga
Gida ta fara karantowa acikin zuciyar ta, hannun tasa cike da nutsuwar ta ta buɗe Gate ɗin gidan su.
Mai gadin
Gidan nasu ta hango yanashan fura..
Ina wuni Baba
Salihu Ta ce "masa tare da risinawa daban girma....
Mai gadi ya
amsa da lafiya kalau cikin sakin fuska dason zancen Rahama, dan shi komai nata
burgeshi yake harsai yakejin dashi wani' ne ɗa
Wallahi sai ya aura wa dan sa.
Rahamatullah har andawo?
Eh Baba ka
ganni duk a gajiye nake
Sannu da
hutawa Baba.
Yawwa y'ar
Albarka yabata amsa.
Cigaba da
tafiyar ta ta yi
Baba salihu
murmushi yaketa jerowa shi kaɗai
Yana girgiza Kai ya ce" oh Allah me iko me fidda rayayye cikin matacce...
Tofah me Baba
Salihu yake nufi da wannan zancen nasa.
Ƙarasowa
cikin Gida ta yi 'sallama dauke abakin ta ta shigo ɗakin Ganin babu Wanda ya amsa mata Sallamar ta
Ta ƙarasa shigowa
dakin.
Iske Mama da
Abban su ta yi kowa A tsaye alamun tarin damuwa kwance a kan fuskar su....
Abba ya ƙaraso gaban
ta ɗauketa da Mari yai
Wanda ya sa ta ji kunnuwan ta suna neman daukewa, ji tai luuuuu cen ƙasar
kunnen ta wani zugi ya shige ta
kara ta saki Wanda ya sa Baba Salihu dake
kokarin shiga wanka yajuyo a razane, ya sallam ya furta Wannan kamar muryar
Rahma nake jiyowa!.
Rahama
Batai aune ba!
Mama tafara
buga mata muciya duk inda ta samu a jikinta bugawa take yi tana kuka, wallahi
Rahama ba zan yafe miki ba...
Shegiya ni
Zaki tonawa asiri a garin nan kakaf babu Wanda besan matsayin '
Mahaifin ki ba
shike fada aji..
Cigaba da
bugun Rahama tai tana jifan ta da mugayen kalamai....'
Shiko Abba
saboda tsabar takaici yama rasa ta inda zai fara magana.
Rahama ya kira
sunanta da kakkausar murya...
Bata iya dago
Kai ta kalle shi ba '.
Ta amsa saman
makoshin ta.
Na'am...
Wani dan
iskane ya dauke ki a mota kuma ina kuka je?
Fuskar shi
tamau babu Wasa.
Cikin
sheshekar kuka daya kwace mata Ta ce" Wallahi Abba ban shiga motar kowa ba.
Ka tambayi
Salma.
Salma dake
zaune tanajin dadin Abun da akewa y'ar Uwar ta.
Ta buga kirji
ni kuma? sanda zaki shiga ban ce kada kibishi ba kika ƙi sauraro na, sai Yan zu
Zaki wani Fake dani.
Abba da yakai
kololuwa wajen ɓacin
rai Ya ce" Rahama duk cikin Ya'ya na ina yabon ki, Kinbi daban cikin su.
Rana tsaka kike
son kiyi watsi da yardar da muka baki.
Wane ne shi da
yadauke ki a mota gayamin tun ranki bai gama baci ba!.
Tsoro da
fargaba ya cika zuciyar ta Allah ya sani tana tsoron duka shi ya sa take kiyaye
duk Abun da ze ja mata hakan.
Wata sheda
gareta dazasu yarda cewan sharri akai mata?.
Sabon kuka ya
kwace mata ta ce" Wallahi banga Mota ya biyo ni ba wani saurayine ya biyo
mu 'nida Salma nan takwashi labarin yanda akai tun Farko zuwa Karshen labarin.
Narantse da girman zatin Allah in karya nake Abba Allah kada ya ba ni Abun da
nake buƙata
Duniya da Lahira shine aljanna.
Sannan Allah
ya saka muku, tun da kun ba ni tarbiya Abba tana sheshekar kuka Idanun ta Sun
kada sunyi jajir....
Zama Abba Ya
yi a kan Kujera dirshan Kara gudun AC ya cewa Mama ta yi...
dan wata zufa ce take sassafo masa cikin Abun
da befi minti daya ba 'ya soma sauke ajiyar zuciya.
Sassauta nutsuwar
sa Ya yi yana dafe kansa shi dake sarawa, muryan sa dake nuna raunin sa...' Ya
bude labbansa ahankali ya furta kowa ya nemi waje yazauna.
Babu musu duk
suka zazzauna Kowannen su, zuciyarsa cike da tsoron Meze faru.
Kallon Mama
yake cikin bacin Rai Ya ce" Aishatu kin gurbata tarbiyyan da na yi wa Yata
Salma harta Kai da zata iya yiwa yar uwar ta.
Ta jini daya
kazafi 'mafi munin zance.....
Caraf Mama ta
karbi zancen ai wannan zancen Banza ne taya za ka goyi bayan karya Ka san karya
ce meyasa ka mareta nifa wallahi infa kacika matsamin sai inkoma gidan Uba na.
Koda yake ma
Alfarmata kakeci aka ba ka wannan Gidan da ka keciki ehee ta ja tsukii.mtssss
Aikin banza
kiba ga kunne, Salma taso kinji soyake ya dawo da haushin Abun kunyar da Rahama
ke shirin aikata wa akanki....
Salma tashi ta
yi tana yatsine fuska sai yauƙi take yi kadan ya rage ba ta fada kan
Abba ba dake zaune rike da bakin sa ya kasa magana.
Sorry Abba
kada in taka ka cewar Salma..
Kallon ta yake
yasha Alwashin sai ya nunawa Aishatu Mahaifiyar su shike da iko da Gidan sa..
Wannan karan ba
zai kara Yarda da cin mutuncin Matar sa ba.
Rahama da duk
jikinta ya yi tsami har susa jikin ta soma tana kokarin tashi kafafuwar ta Sun
Gaza daukatan..., Abba dake zaune yana lura da ita tausayin ta ne yacika masa
zuciyar sa.
Yasan Rahama
kamilar Yarinya ce Ma'abociyan karatun Alkur'ani,, sam- sam rayuwar Duniya ba
ta dame ta ba,, da abun da yake cikin ta...
Burin ta
kullum shine ta farantawa Iyayen ta.
Tuno irin
kyautatawa da Rahama ta yi masa wajen kula da Mahaifiyar sa,, duk da Matar sa
tana kyankyamin ta saboda akwance take kashi da fitsari, 'sam hakan bai ɗaga hankalin Rahama ba, saima
jajircewa da ta yi ganin ta yi duk Abun da ya dace ga Mahaifiyar Uban ta a
Garin Makarfi..
Tsabar shakuwar
da ta yi da Mahaifiyar sa, a hannun Rahama Allah ya karɓi rayuwar ta...
Ajiyar zuciya
mai karfi ya sauke
Cikin muryar
lallashi Ya ce" inkaiki daki ne?...
Abba zan iya
tana kokarin Mike wa. Cije labbanta ta yi cikin jin zafi da ƙuna, ɗuk jikin ta shatin bulala
ne........
*Waye Sheik
Abdul Razzak hizqeel Makarfi ?*
Shahararren Malami
ne Wanda Duniya gaba ki daya suka san da Zaman sa,
anyi
gwagwarmaya dashi wajen ƙarfafa kalmar Allah, 'a Sudan ya yi karatun sa, 'inda ya fito
da Babban sakamako harya kammala yakarbi diploma, 'be bar ƙasar
ba Saida tashar Afrika TV suka ringa gayyatar sa 'yana wayar da kan Al'umma a
kan jahilci,,
Daga nan ya
koma Saudiya garin Madina Ya yi shekaru biyar, nan ma larabawa 'suka yita
jinjina irin tarin ilimin da yake dauke dashi, har suka nemi ya zauna nan za su
ringa biyansa Albashi mai tsoka...
Ka san cewa
Yana kishin ƙasar
sa Yaki yarda da kudirin su,, badan ransu yaso ba ya baro ƙasar
inda ya dawo garin su Makarfi Yana ko yarwa da dalibai Yana huɗuba a massalacin juma'a...
Kwarewar sa da
iya sarrafa harshe wajen fidda baki inzai yi karatu, ya ja hankulan Manyan Malamai
har suka fara damawa dashi....
Mahaifin sa
tsohon malami ne Kabeer hizqeel,, 'yataso da burin Duniya tasan shi ta hanyar
daukaka kalmar Allah, besamu wannan damar ba, sai ya sa Wannan burin a kan ɗan nasa....
Fatima sunan
Mahaifiyar Sheik Abdulrrazak yana ƙanne biyu Hassan da Hussain,, Kullum ba
ta da burin daya wuce, taga ya yi aure... A lokacin sam besa aure agaban shi ba,
Kullum basu wannan Garin, gata suna wancen garin ahaka dai Allah ya kaisa Garin
kwatano Watan sa Daya a ƙasar....
Ya bugawa
Iyayen nasa waya a kan zai ɗan
kwana biyu kafun sudawo dan kwatano gari ne dake buƙatar wa'azi kusan a Garin
za ka ga Ya'yan Musulmai suna yawo kaman a tsirara.
Mahaifin sa
yaji daɗin bayanan sa
Ya ce" to inka dawo za ka iske Matar ka da zamu aura Maka gobe in Allah
yakai mu.
Cikin tsananin
tashin hankali Sheik Abdulrrazak Ya ce" Abba Mata kuma'? a iya sanina
banda Budurwa Wacece kuke shirin aura min ?.
Mahaifin sa ya
amsa masa da Aisha ɗiyar
Sani makocin mu.
Sheik yashiga
tashin hankali jin wacce Aka bashi amatsayin wacce ze aura, ya gama zaman sa
akwatano yabdawo inda ya iske sabon Gidan da Aka basu dan zama shida Amaryar sa
Aisha.
sossai yaiwa
Iyayen sa biyayya ta hanyar ɓoye
rashin Soyayyar da be mata, Allah ya azurtasu da yaya
Abubakar
Rahama
Salma
Tun daga
wannan lokacin ba ta ƙara haihuwa ba.
Sheik cikin
son ya ƙara
zuri'a ya karo aure tun lokacin daya auro 'Sa'adatu
Aishatu ta canja
halayen ta nagari ta dauki karan tsana ta daurawa Rahama dan Rahama taki bin
mugun kudurin ta.
Bata da burin
daya wuce Sheik ya saki Sa'adatu amma fur Yaƙi Ya ce" sai dai in bazata iya zama
ba ta wuce.
Shakuwa mai
karfine tsakanin Rahma da Sada'atu dan har karatu take koyawa Rahama da abubuwa
masu muhimmanci a rayuwar ta.
Aishatu ta
sallama Rahama daga cikin Ya'yan ta kawai dan tanason kishiyar ta.
Duk Abun da
Salma zata aikata na rashin kyautatawa to dai-dai ne awajen Mama..
Bata Raina
laifi komi kankatar sa awajen Rahama.
Sa'adatu
haihuwar ta daya Abdul Jalil shine dan data Haifa soyayya datakewa Rahama ya
ninka Wanda takewa dan cikin ta.
............
🇧🇯
*Benin Republique*
Kasar Benin Republique
kasace wacce acikin afrika tafi kowace kasa Zaman lafiya da kwanciyar hankali,,
Domin a tarihi ita ce kasar da ba a taɓa
Yaƙi
cikinta ba.
Babban Birnin
tarayya kasar ita ce *kwatano*
Wanda shine
capital.
Gari ne mai
yawan jama'a acikin su.
Akwai kabilu
iri iri kamar
Hausawa zabarmawa,
dandawa, fulani, chabe, yoruba, Yan basilla, fongbe.
French ita ce
turancin kasar
*Masarautar camp guezo*
Abdul samad ne ya fito cikin shigar sa ta
Alfarma sanye yake da suite baki wando da farin rigar, takalmin sa haf cover, Fari
ne dogo kyakyawa sangirin ajin karshe, dan inba kaji yai hausa ba zaka dauka
balarabe ne, yalwata cen saje ne a fuskar shi hancin sa kaman biro' 'labbansa
jajir yake A nitse cikin takun sa dake nuna kwarjinin sa ɗa haibar sa yake tafiya, miskili
ne dan ko bedamu da yawan magana ba idan aka cikashi da surutu nan da nan
idanun sa kekawo hawaye.
Sallama dauke
a bakin sa 'ya ƙaraso fadar sarki
Fadawa suka
fara gaisheka dan sarki jikan sarki yarima Samad takawan ka lafiya..
Mai martaba
namaka barka da isowa 'fadawar dake bayan mai martaba sanusi turaki 'fifita
suke masa ahankali...
Gyaran murya
mai martaba ya yi alamun kowa yatashi yabasu waje ze gana da jikan sa.
Hatta waziri
Saida suka tashi.
Gyara zaman sa
Yarima Samad ya yi.
Kansa aduke Ya
ce..
Allah
yataimaki mai martaba yau fa nakeson infara cika burina.
Kubiyo ni
labari nacen gaba 💃💃
Book. 0️⃣3️⃣
Allah
yataimaki mai martaba yau fa nakeson infara cika burina.
Mai martaba
*Sanusi *Turaki* kallon sa yake cike da tausayin ya ce Abdul Samad..
Naji dadin jin
Haka daga gareka Allah yabaka Sa'a.
Amma wace kasa
za ka je ne?
Cikin dukar da
kai kasa ya gyara kafafun sa ya tankwashe su waje daya.
Zazzakar
muryan sa mai dadin sauraro ya ce wannan karan ( Nigeria kano) zanje ko Allah zai
sa indace da abun da nake nema.
Kuka ya kwacewa
mai martaba har sautin kukan nafita ya ce Abdul Allah yataimakeka.
Ina son duk
halin da ake ciki ka rinƙa sanar dani Domin inringa sani lafiyar ka.
Ya batun
Maryam ne Samad ya tsare shi da idanu.
Nan da nan duk
wani annurin dake kwance saman fuskar sa ya dauke.
Mikewa tsaye
ya yi cikin halin ko in kula da maganar mai martaba cikin ba ta rai ya ce
natafi.
Bai jira amsar
mai Martaba ya fito Kai tsaye.
Mai Martaba
murmushi ya yi Yana girgiza Kai ya san za ai Haka.
Fadawa 'na
ganin fitowar sa 'suka fara masa kirari
Tafiya yake
cike da kasaitar sa da cikar haibar sa yai ɓangaren
fulani yanufa dan ya yi mata sallama bayi ya iske sunata mata hidima yayinda
take zaune kan doguwar kujera.
Idanunsa ya sauka
a kan baiwar dake goge wa fulani kafa da ruwa da kyalle ahannunta cike da
nutsuwa take mata wankin kafar.
Lale lale
barka da isowa Samad Yana ga ka shirya kaman Wanda zebar kasar.
Be ba ta amsa
ba karasa shigowa dakin yai Yana kallon bayin dake mata bauta 'cikin jin
haushin wannan banzar Al'adar su.
Ya kalli inda
bayin suke umarni yabasu Dukan su 'sufita kuma beson yakara ganin su a dakin
inhar Yana ciki.
Cike da
girmama zancen sa
kowannen su yafita sadaf sadaf.
Kallon sa ya
maida a kan fulani wadda shi take kallo cike da mamakin cin fuskar dayai mata.
Daman nazo in
sanar dake zanyi tafiya saina dawo daga Haka bekara cemata komi yafita dakin.
Itako fulani
ranta yakai kololuwa wajen baci ka gamun dan iskan yaro
Ni zewa cin
fuska agaban bayi.
Cije labban ta
ta yi cikin zafin rai ta ce wallahi Kaima saina ga bayan ka.
inshAllah inka
tafi ba za ka kara tako kafarka masarautar nan, wani dariyar mugun ta saki.
Ɓangaren
mahaifiyar sa
Ya nufa
Mahaifiyar sa Kwance
ya isketa tana fitar da nishi mai wuyar fassarawa Alamun tana jin jiki sossai
Cikin hanzari
yakarasa shigowa dakin 'sannu mamy jikinne yatashi?
Kannen sa ya
kalla Wanda duk sunyi tagumi.
Cikin kaduwa ya
ce Mamy
meke samun mamy ne Yana tambayarsu cikin
yanayin damuwa.
Ahmad ya ce
inaga hawan jinin Nata ne yatashi.
Yaya samad na
Lura duk sanda ka kirkiro tafiya to aranar Mamy baa tashi lafiya da ita.
Why ba za ka
hakura ba da wannan burin naka.
Yarima samad
sakaka yake kallon kanin nasa Yana zaro zance 'cikin dabi'ar sa da yake nuna
halin ko in kula.
Yai gaban Mamy
be amsa masa ba. hannayen ta yakama cikin nashi ya hadesu waje daya.
Mamy dan Allah
kiyafemin wannan karan ba zan iya Zama ba 'saina tafi ɗuk wani kulawa zansa abaki 'cikin gamsuwa da
zancen nasa.
Mamy ta dago
Kai ahankali ta daura kan pillow Kara matse hannun samad tai cikin Nata.
Ta ce Dana
Allah yakaika lafiya na lura duk sanda kake kokarin barin kasar nan da rashin
lafiya nake tashi dan haka kar ka damu inshAllah zamu kula da kan mu.
Cikin kuka' da
nishi da take yi sama sama ta ce
Duk halin da
kake ciki ka rinƙa taboni inajin labarinka
Gyada mata Kai
ya yi alamun gamsuwa da zancen nata.
Mikewa ya yi
ya ce natafi Allah ya Kaddara saduwar mu 'idanun sa cike da kwalla.
Harabar gidan
yanufa iñda Ahmad da Khadija suka take masa baya.
Abokan sa su
biyu tun kuruciya suke tare ne suka taso cikin shigar su.
Ta Alfarma
laptop ne a hannayen su.
Da jakunkuna
bakake
Amma wallahi
Kai dan iska ne mai suna faruk ya fada Yana kallon Samad ya za ka wani shanya
mun anan tsabar iskanci.
Abdul Samad ko
kallon iñda yake beyi ba bare ya sa Ran zebashi amsa.
A daddafe yai
sallama da kannensa da suketa kuka musamman Khadija data rungume shi tana mejin
kaunar yayan Nata da ƙyar Aka banbare ta a jikin sa.
Badan yaso ba
'suka shige motar daze kaisu aviation (airpot)
Hanyar daze
kaisu Aviation cadjehoun suka nufa Kai tsaye.
Yana zaune
cikin mota adu'oi yaketa karantowa wannan dabi'arsa ce duk sanda zeje koda nan
da c'en ne indai Yana kan abun hawa ya rinƙa karanto adu'a harya isa inda zashi.
Wayar sa mai
kirari iphone 13 max tafara ring Kallon fuskar wayar ya yi Yaga ansa Maryam.
Saida wayar ta
kusa katsewa ya daga 'shiru kake ji Yaki magana.
Daga can ɓangaren cikin jin dadin ya
daga ta buga uban tsalle wayyo inawuni dafatan kawuni lafiya ya aiki ya kokari
ya fama da jama'a...
Lafiya kalau
yabata amsa atakaice.
Daman na ji ance
zakai tafiya banyarda shine nakira in ji ko Haka.
Eh Haka ne
yabata amsa
Cikin kosawa
da zancen ta
Ya ce sai
anjima munyi waya bejira cewarta ya katse mata waya.
Itako Maryam
tsalle taketa yi wai yau Samad ne ya amsa mata gaisuwar ta Wanda Ada kwata
kwata baya cemata komai' harta gama surutun ta ta kashe.
Rungumar
'mahaifiyar ta dasuke Kira ummy ta yi sam ta manta gaban uwarta take.
Ummy rike da
baki ta ce oh ni Karima yaran Zama ni basuda kunya.
Rufe fuskar ta
yi da tafukan hannayen ta cikin jin kunya ta tashi tawuce sid dinta.
.......
Abdul samad
suna isowa airport gabadaya ma'aikatan wajen suka fara barka da zuwa sir
Me za ai maka
ne suna biye dashi abayan sa.
Be basu amsa
ba saide cigaba da tafiyar yake yi cike da izza yakaraso wani babban office.
Abokan sa
faruk da auwal suka tsaya daga waje 'sai wani dan kawun sa Marwan duk suka
tsaya wajen office din.
Secretariat
tana ganinsa
*Bienvenue*
(barka dazuwa) ta cemasa da harshen french
Merci nagode
yabata amsa, file din dake saman table din office din ya jawo su.
Yasoma rubuce
rubuce abun da befi minti daya ba.
Mika mata ya
yi ya ce wannan shine last din kudaden dazan Bari.
Kiyi copy
original kiba Ahmad zezo yakarba.
Kanta aduke ta
ce an gama ranka yadade.
Amma ba ka fadi
wani kasar za ka je bane in shigar dashi Yanzu a computer dan su sani.
Kano zani
yabata amsa atakaice
Mu Hudu ne
zamu je.
Fitowa daga
office din ya yi inda su faruk suka take masa' baya.
Jirgin da suka
shiga
jikin jirgin anrubuta
Samad personel
Sabanin sauran
jiragen da zakuga
Samad air plan
Babu ba ta lokaci
drever jirgin sama be ba ta lokaci ba wajen tashi dasu
Sararin
samaniya.
**********
Sa'adatu da
Rahma bayan Sun idar da sallah 'isha'i Rahama nakwance jikin ta ta ce wai anty
in tambayeki mana.
Inajinki yar
anty yayinda take shafa kan Rahma tana murmushi ta zaku ta ji me zata ce.
Lumshe
idanunta tai tana shakar kamshin jikin sa'adatu wacce suke kira da anty '.
Daman sonake
in tambaye wai mene ne aure sunnah manzon Allah Saw ne.
Murmushi kwance
a kan fuskar anti tana gyara kwanciyar Rahma a jikin ta ta ce to kekuwa Rahama
meyasa kikai min wannan tambayar.
Kawai de na
tambaya ne dan sau dayawa saikaji anacewa aure sunnah manzon Allah ni kuma
nasan nayi karatu sossai amma baa taba Zama Aka fassara mana ma'anar aure
sunnah Manson Allah ba.
Rahama kibari
idan kikai aure mijin ki ze gayamiki tana murmushi amma dai kaman yanda kikace
ance sunnah Manzon Allah ne, shike nuni da cewar shugaban halitta shima ya yi.
Yanzu kinga
dare yakamata ace kin kwanta saboda tashin asuba.
Kara shigewa
jikin anty ta yi.
Sallamar Sheik
ne ya sa tamike dasauri cikin girmamawa ta ce inawuni Abba dafatan kadawo
lafiya?
Lafiya lau
yabata amsa
Yana mejin
tausayin ta tun ranar datasha duka
Anty tagaishe
shi ya amsa mata cikin sakin fuska
Fira akeyi
Kenan tsakanin uwa da ya
Yana murmushi
yayinda yajuya ya yi sashin mama.
Sallama yake
mata amma sam hankalin ta be jikin ta.
Saida yakara
sallama WAJEN Sau uku sannan ta dawo hankalin ta.
Shan kunu ta
yi ta ce baga irin ta nan mutum yadawo babu adalci.
Yanzu saboda
Allah kadawo ai dakina yakamata kafara lekowa sannan kaje Nata.
Kallon ta yake
yanda take zuba ruwan masifa hartakai karshe...
Salma ya
kallah da take shan shayi cikin turo baki gaba kaman anmata dole ta ce inawuni.
Amsa mata ya
yi yadawo da kallon sa kan Mama.
Kingama fadar?
Eh nagama tana
kada kugu azaune.
Saida safe
daman yau ba kwanan ki bane kuma gida na ne duk iñda naga dama zan shiga inada
ilimi Niba jahili bane.
Ficewa ya yi Ransa
aba ce.
Cijje labbanta
ta yi kam buhu gaskiya Sheik ya gama dani waiyau ni yake cewa jahila.
Ze ga jahilci
ganin idanunsa.
Salma ta ce ai
Mama ni sai Inga kaman baya sona dan duk sanda ze ganni wallahi cikin fada yake
min.
Amma banda
Rahma ni wallahi na tsaneta tana murguda baki.
Mama kalmar
tsana da ta ji Salma tafurta' be mata dadi ba.
Amma gudun
kada ran Salma yabaci ya sa takasa cewa komi
Washe gari.
Tun da sassafe
Rahma ta tashi tashiga kitchen ta daura musu brek fask sauri sauri take kada
suyi latti.
Iske Salma ta
yi inda tabar ta ko Sallah batayi ba.
Waike kullum
Salma saina ta fama dake a kan Sallah jibi agogo fa karfe bakwai tun karfe
biyar na tasheki amma inda kike ko motsawa bakiyi ba.
Salma turo
baki ta yi gaba tana hararan ta ce inkece ke karban Sallah idan nayi ki maidomin
abuna ta ja tsuki mtss..
Ni dai na ji pls
ƘANWATA
tashi kiyi Sallah muyi brek kin san yau yau munada lecture din sabon malamin da
principal ya ce shize maye gurbin Joseph.
Kin san ba na
son yi latti aduk abun da zanyi.
Koma wa falo
ta yi tagama hada brek direct dakin Abba taje ta aje masa nasa gaishe shi ta yi.
Ya ce my Rahma
har an gama hada Brek
Eh baba
kuma.sauri nake ka san a shekarar nan zamu gama karatu befi sauran wata daya
ba.
Banson in yi Wasa
da Damata.
Gaskiyar ki
Rahma Maza kije kishirya ina ita kanwar taki.
Tanacen tana
shiryawa.
Abubukar ne
yashigo sanye yake da farar jallabiya 'murmushi kwance a kan fuskar shi ganin
kanwar sa abun soyuwar sa.
Cike da ladabi
yagaida abbansu shafa kan Rahma ya yi ya ce m'y kanwaty ina brek Dina banga kin
kawo mun ba
Dariya ta yi Saïda
fararen hakoran ta suka bayyana
Ta ce yaya
Yana dakin anty bara inkai maka.
Amsa mata ya
yi a'a dakin barshi zanje da kaina indauka.
Gaban Abban
nasu yazauna rike da Alku'ani ahannun alamun hadda yake yi.
Sun gama
shiryawa tsaf kallo daya zakai wa Rahama ka tabbatar Allah ya yi halitta
awajen.
Fara ce sol
kyawunta baya misaltuwa dan kusan a unguwar ita akaiwa lakani da sarauniyar
kyau...
Tafiya suke
hanya Dukan su ahanzarce suke har Salma dan yau batason amata cin fuska gaban
dalibai.
Sun shigo
makarantar cikin ikon Allah malamin da zefara koyar dasu geographie be iso ajin
ba.
Kowa sai
surutu yake a ajin.
Rahama itada
kawarta asiya ke fira.
Asiya ta ce
waini Rahma in tambayeki mana
Inajin ki
kawalli suna fuskantar juna
Rannan naje
gidan Ku na'iske anata bugun ki na ji kaman muryan ki na ji bankarasaba nakoma.
Inafatan bake ba
ce.
Rahama cikin
son kawar da zancen ta ce kunnenki ne basu jiyo maki daidai ba.
Niko me zai sa
abuge ni babu laifin komai.
Sallamar da suka
ji an yi
Yasa kowani ɗalibi maida hankalin sa a
kan wanda keshigowa
Ganin wanda ke
shigowa acikin ajin su Rahma tafara zazzare idanu.....
Book 0️⃣4️⃣
Rahama tafara
zazzare idanu ganin wannan saurayin daya bisu rannan tambayar kanta take yi me
yazo yi.
Class din Taga
kowa yatashi Yana ta welcome.
Karasasa
shigowa ajin ya yi Yana kallon daliban cikin shigar shi ta boyel Maroon color ba
ƙaramin
kyau ya yi ba.
Murmushi
kwance a kan fuskar shi yabada umarnin kowa yazauna.
Rahama data
lula duniyar tunani batama san ya ce a zauna ba.
Asiya ta buge
ta
Ta ce ke
Rahama ba za ki zauna ba...
Am sorry ban
lura ba Rahama tabata amsa tare zama kan kujerar
Salma data
ganshi tsaf ta ganeshi hade rai ta yi tana ta hararan sa ta ka san idanu.
Gyaran murya
ya yi ya ce nine sabon malamin Ku me koyar muku geographie dafatan zaku ba ni hadin
Kai.
Gabadaya class
suka amsa da inshAllah.
Yakara dacewa
sunana
Adamu
Abdullahi daga jahar katsina...
Idanun sa ya
sauka kan Rahama da ganinsa da ta yi ya sa ta dukar da kanta kasa.
C'en kasa kasa
takewa asiya magana ta ce asiya wannan mutumin nataba ganin sa.
Murmushi asiya
ta yi ta ce kodai ya ce Yana sonki ne Rahama.
Zara zaran
idanunta ta ware cikin yanayin tsoro ta ce A'a soyayya kuma ni me hadina da
namiji inbanda Yan uwana.
Adamsy tun da
yashigo ajin ya lura da Rahama da asiya fira suke kuma ya tabbata akansa ne.
Keeee!
Tashi tsaye
keda kawarki
Yanuna asiya
da Rahama
Tashi suka yi a
tare Rahama kanta aduke takasa kallon sa.
Bakusan class
kuke ba kuma malamin Ku na aji
Amma kuke
surutu.
Afuwan suka
bashi amsa tare da Zama beso suka zauna ba dan begaji da kallon fuskar Rahma ba
duk da kanta aduke yake hakan be hanashi ganin zallah kyawunta ba.
Kusan karfe
goma yagama musu lecture
Dalibai suka
fito dan nema wa kansu abun da za su dan taba.
Asiya da
Rahama da Salma tare sukaje cafeteria lemu kadai suka siya dan su ba sa ciye
ciye a makaranta.
Salma ta ce
zanje wajen Amina kawata kafun a koma aji da to suka amsa mata.
Rahama takai
dubanta ga asiya ta ce wannan malamin nan wallahi shine Wanda ya tsaidani nida
Salma.
Asiya ta ce
gaskiya kinada saa wannan hadadden gayen ya biyo ki.
Harara ta
watsa mata ta ce kece kika ga haduwar sa
Amma nikuwa
banga komi ba ke mubar zancen sa kawai.
Dariya asiya ta
rinƙayi
sossai harda rike ciki.
Rahama ta ce
kedai kika sani tana jifanta da hararar Wasa.
Asiya tamike
tsaye tare Kai dubanta a kan Rahama pls kawata jirani inje indawo cikina kedan
murda min.
Ok saikin dawo
ina nan ina jiranki!
Ita kadaice
zaune inda ta fiddo littafin ta tafara karanta karatun da akai musu dazun.
Tsayuwar mutum
a kan ta ta ji dago Kai ta yi ta kalle sa.
Gabanta ne ya
tsananta bugawa gab gab gab da karfin nan.
Tsintar muryar
sa ta yi yana cewa be dace dake ba ma'abociya kyau ki zauna ke kadai anan anan
wajen ba.
Dago Kai ta yi
idanun su suka tsarke cikin juna.
Cikin muryanta
dake nuna an takura mata ta ce mallam ka tsayamun akai yaya Haka.
Ok to tsayuwar
ne bakiso to bara inzauna.
Samun wuri ya
yi yazauna kusa da ita.
Ranta aba ce ta
ce nan wajen ya yi maka ne.
In tashi in
bar maka
Ba zan so ki
tashi ba ma'abociya kyau nine yadace intashi tun da Nina sameki anan
A'a kar ka
damu ni canja waje ba zaimun wahala ba.
Ba zan so ayi
hakan ba dan inkika tashi nima wajen ba zai min dadi ba.
Kuma nashiga
hakkin ki.
Kinga tafiya
ta amma karki manta fa adamsy ne naki Wanda ze mallake ki har Abada inshAllah.
Wuce wa ya yi Yana
tafiya kamar Wanda bayason wuce wa
kallon sa take
harya ba ce mata da gani.
Maida hankalin
ta ta yi a kan karatun ta.
Kusan karfe
biyu suka tashi daga skul.
Neman Salma
tashiga yi a makarantar duk inda take tunani zata ganta duk ta leka ba ta ganta
ba...
Jiki asanyaye ta
fito.
Tana tafiya
kamar wacce kwai ya fashewa a ciki.
Adua' take yi
kamar Haka
Ya 'Allah kasa
kanwa ta tana lafiya ka karemin ita
Duk inda take.
Karasowa gida
ta yi ta iske Sheik da baba salihu suna hira.
Gaishe su ta
yi cikin yanayin damuwa ta ce Abba banga Salma ba.
Abba da baba
salihu suka yi murmushi keko ai Salma ta dade agida.
Maza kishiga
gida kije kiyi wanka kiyi Sallah.
Jiki asanyaye
tashige ciki.
Baba salihu ya
ce Sheik in babu damuwa zan nemi wata Alfarma mana.
Sheik cikin
tsareshi da idanu ya ce fadi bukatun ka aika wuce matsayin mai gadi agidan nan
kazama dan uwa dan dai duk kaki kayi wata sana'ar ne kace abarka a gadin.
Baba salihu ya
daidai ta nutsuwar sa, ajiyar zuciya mai karfi ya sauke.
Ya ce Sheik
maganar da zan fada maka dan Allah karya ba ta Ran ka '
Murmushi Sheik
ya yi tare da gyara zaman sa 'yana shafar gemun sa.
Ni dai fadi inajin
ka anzama daya.
Baba salihu
cikin tsoro da fargaba ya ce Dana nake nema wa auren Rahama idan tagama karatu
shekaran nan.
Cikin zare
idanu Sheik ya ce dan ka kuma.......
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 0️⃣5️⃣
Dan ka kuma ɗaman Kana da ne kuma ba ka taba
gayamin ba.
Baba salihu
dukar da ka san kasa ya yi cikin sanyi murya ya ce afuwan firan hakan ne ba ta taba
tasowa ba shi ya sa ban gayamaka ba Amma tabas inada iyali harda yaya.
Sheik da
mamaki yacika masa zuciya ya kalle shi akaro na biyu cikin takaici ya ce baba
salihu kaban mamaki duk Zaman da mukai da kai ba ka taba gayamin ba sai yau...
To yanzu ina
iyalin naka suke da ka bar su tsawon shekaru biyar Kana zaune anan Koda kasuwa ban
taɓa ganin kaje ba...
Baba salihu ba
na son kasawa zuciyata zargi da wasi wasi akanka kafito a mutum ka gayamin
gaskiyar ka.
Ajiyar zuciya
baba salihu ya sauke ya ce Sheik dan girman Allah kayi hakuri zan sanar da kai
hakikanin gaskiya Amma ba yau.
Wallahi Inna
fada maka zansamu matsala azuciyata kamin afuwa kuma ni mutum ne
Mai gaskiya kar
kai tunanin kozan iya cutar daku kokuma rashin gaskiya ne yakawoni gidan ka.
Numfashi Sheik
ya fesar tare da fuskantar shi na ji bayanan ka
dan naka da kakeso ya auri Rahama ya sunan
sa...
Cikin dukar da
kai kasa ya ce Abdul samad sunan sa.
Aika wuce
neman Alfarma nabashi Rahama
Saide gaskiya
suna gama karatu da sati Daya zan daura musu aure.
Murmushi
kwance a kan fuskar baba salihu duka wa ya yi kasa Yana godiya harda kukan
farin ciki.
Salma ta ce
gantalalla sai yanzu Kika dawo
Kin tsaya kina
tambada a skul waike kinga saurayi '
Wallahi kikai
sake wannan malamin sai ya dura Miki ciki ya gudu ya barki tana turo baki waje.
Rahama da
ranta yakai kololuwa ta buga kirjin ta ta ce nice kike gayawa Haka Salma?
Eh anfadamiki
kina tunanin banga abun da kikeyi bane waike kamila
Batai aune ba
ta ji saukan mari a kuncin ta.
razananne kara
Salma ta saki yanda ka san yanka naman jikin ta akeyi.
Wayyo Mama
Rahama zata kasheni.
Aguje mama ta
fito itada anty tana ta salati.
Kallon Rahama
take wacce hawaye ke kwaranya daga idanunta.
Cikin tsawa
mama ta ce
Keeee!
Me ta yi Miki
ne kike zaluntar ta banza yarinya
Salma cikin
kuka' rike da kuncin ta ta ce mama a skul na ganta kebe da wani saurayi sukadai
a lungu zaune suke ga kugun sa ga Nata.
Kuma wallahi
hannun su cikin juna kinga dalilin dayasa banjirata ba Kenan.
Na dawowa ta
gida banson dalibai su ganni aita nuna ni anacewa yar uwata yar iska ce takai
karshen zancen tana sakin kukan karya
Rahama da
idanunta suka ciko da kwalla tagaza magana.
Kallon Rahama suke
mama da anty ganin ta yi shiru ne...
Yasa mama daga
hannu ta wanketa da wawan mari Wanda take ta ji walkiya.
Zata kara mata
wani marin ne anty tarike mata hannun cikin fushi da bacin rai ta ce.
Ke Aishatu
wace uwa ce ke.
Sam bakida
Imani Rannan anmata kazafin tashiga motar saurayi yaukuma kuma ance Sun kebe
itada saurayi.
Shin baki Auna
maganar Salma ne kokin mance wacece Rahama to Bari kiji abun da zan fada miki
muddin ina aure gidan nan wallahi ba zan kara yarda dacin fuska duk da kuwa
kece kika haifeta.
Nufo Salma ta
yi cikin bacin rai tadau hannu ta wanke ta da mari 'mama sake da baki take
kallon karfin halin 'sa'adatu.
Salma Takara
fasa wani kara ta cakume wuyar rigar anty wai kokuwa zatayi da ita.
Cikin zafin
nama Rahama ta jawo Salma ta yi jifa da ita saman kujera kama hannun anty ta yi
za su shige ciki...
Mama ta
finciko Rahama iccen murhu tadauka tafara kwada mata akai nan take jini yarin
ga tsiyaya kara nausa mata icce ta yi akai sabar buguwa Rahama da baya baya ta
fado Kasa nan take ta yanke jiki ta fadi sumammiya
*******
C'en ɓangaren Abdul samad ji ya
yi jiri na Diban sa yana kokarin faduwa
Magoya bayansa
suka yo kansa lafiya kuwa lokaci daya ba ciwo bakomai kake kokarin faduwa banda
bugawa babu abun da zuciyar sa keyi
Cikin tashin
hankali faruk ya ciccibe shi suka sakasa a mota
Numfashin sa
sama sama yake fitarwa
*******
Ɓangaren
su Rahma
Innalilahi
wa'inna rajun anty tashiga maimaitawa shi ke nan ta kashe min ya aguje tafita
harabar gidan 'cin karo ta yi da Abdul Jalil daya dawo daga buga kwallon kafa.
Cikin kidima ya
ce anty lafiya naganki arude ina zakije Haka ne babu ko dankwali akanki.
Ina Abban Ku
yake Maza kirawomun shi wannan azzalumar ta kashe min ya ta.
Innalilahi
wa'inna rajun ni sa'adatu wannan wace irin rayuwa ko ince wace irin kiyayya ce.
Cikin hanzari
Abdul jalil yakaraso gaban Abban su da baba salihu dasuke CIN abinci tare..
Kamar an
jefoshi daga sama suka gansa arikice.
Cikin zazzare
idanu ya ce Abba Rahama ce tafadi ba ta numfashi.
Baba salihu da
abba azabure suka tashi suka yo gidan gadan gadan cikin sauri.
Cin karo suka
yi da anty daketa zuba uban kuka.
Tana ganin
Sheik takara sautin kukan ta..
Beko bi
takanta ba shida baba salihu direct daki suka nufa inda suka iske mama sai
jijjigata take yi tana kuka tana fadin Rahama ki tashi.
Anty takaraso
dakin cikin zafin nama ta ture mama ta ce Azzalumar uwa mekike akanta kina son
ki karasata ne.
Sheik da ya yi
mutuwar tsaye ya ce bangane Me kike nufi ba sa'adatu WANNAN jinin dake malale
tsakiyar daki na mene ne ?
Yana kallon
sa'adatu cikin kuka ta ce mama ce ta buga mata icce a kan sharrin da Salma
taiwa Rahmatullah.
Sheik da baba
salihu zazzare idanu suka yi basu ko bi takan mama ba.
Sheik yadauki
Rahama cak ya rungumeta cikin sauri ya nufi motar sa 'baba salihu ya take masa
baya kusan a tare suka shiga motar.
Sa'adatu saka
hijab dinta ta yi a baibai tasaka shi. Kujera bayan motar tashiga rike da Rahma
tana kuka mai tsuma zuciya dan ko motsi Rahama batayi.
Direct
asibitin *khamec* CLINIC babban asibitin private ne da akeji dashi a kano.
Cikin hanzari
Aka bude masa Gate duba ga yanda suketa zuba Horn.
Motar su Abdul
Samad shima ya doso asibitin kusan a tare motocin su
Suka shigo
asibitin.
Emergency
emergency faruk ke fadi Yana ihu
'muryans ta disashe saboda tashin hankali
Taku har
kullum
Kyauta daga
Allah*🌟🌟 ƘANWATA🌟🌟*
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 0️⃣6️⃣
Emergency.
Likito suka
fito cikin sauri dauke da gadaje.
Da ƙyar su
faruk da hamza suka daga Samad tare da daurashi kan gadon 'cikin hanzari akai
ciki dashi.
Sheik ya daga
Rahama sama bedaurata a gadon ba tana hannun sa 'yanata mata tofi adu'oi
Cikin hanzari
yashiga ciki anty da baba salihu suna bayan sa.
Kai tsaye
likitoci suka amshi Rahama daga hannun sa umergency akai da ita.
Likitan daze
duba su Daya ne
Tura musu gado
ya yi Aka daura Rahama Kai itama yashiga da ita cikin dakin.
Baba salihu
Yana hango Marwan duk ya tsorace lokaci Daya 'mamaki ne kwance a kan fuskar me
sukazo yi kuma wa suka kawo dan kwata kwata shibema lura da mutanen da suka
kawo dayan umergency ba saboda kowa hankalin sa atashe yake.
Zuciyarsa naci
gaba da bugawa da karfi.
Neman hanyar
guduwa yake yakoma gida yaji muryan faruk nacewa Allah yaba yarima samad lafiya
'marwan ya amsa da ameen.
Juyowa ya yi kallesu
yanason tuno wani abu Amma Brain dinsa yakasa kawo m'asa komai adaddafe ya je kusa
da Sheik ya ce yakamata inje gida ka san anbar gida abude saboda tsaro, Sheik
ya gyada masa tare da bashi dari biyar yahau mashin.
Likita Yana
dakin tare da su nurse masu tayasa Akai ya yi nasaran yiwa Rahama dinki dan
sossai wajen kan Nata ya yi Rami sossai.
Cikin abun da
befi minti 30 ba yaimata gwaje gwaje dasuka gano tana dauke da ciwon zuciya.
Ya sallam ya
furta Yana me kallon ta.
Stil gwaje
gwajen da yaiwa Samad resultat Daya ya bayar shima ciwon zuciya.
Likito su dake
taimaka masa suka ce wai docto meyake kawo ciwon zuciya ne ga matasan yara?
Docto ya ce
abubuwa da yawa amma Bari mugama shawo kan wannan saurayin.
Marwan ne
yakoma c'en baya Yana Waya da Dukan alama sirri yake yi.
Daga can ɓangaren ta ce Marwan Kana
nufin kuna asibiti da yarima Samad ya ce kwarai kuwa muna tare da Yana
umergency Yanzu haka.
Dariya fulani
ta yi ta ce Alhmdulillah ka san me nakeso da kai ya ce A'a saikin fada.
Ina son yau
Komai dare kaje dakin da aka kwantar dashi pillow kawai zakasa masa ya wadatar.
Zazzare idanu
Marwan ya yi ya ce in asirina ya Tonu fa?
Kai meysa
kacika tsorone saikace ba jinina ba.
Da ƙyar
Marwan ya amince da kudirin fulani daga Haka suka yi sallama.
Kusan Awa biyu
shiru
kake ji duk Sun kagu suji labari 'anty ta ce
Sheik nifa na tsorata fa tun da Aka shiga da ita' basu cemana komi ba.
Kwantar mata
da hankali ya yi yanuna sudai kara hakuri sugani.
Wata nurse
suka gani ta fito daga dakin tana goge zufa...
Aguje suka yi
gunta suka tsareta.
Nurse lafiya
ya Rahama take ne kinki magana
Nurse ba ta basu
amsa ba illa wuce su ta yi.
Anty tagumi ta
yi tana ta dua'a Allah ya sa kada mummunan labari yahau kan Rahama.
Fitowar docto ya
sa suka maida hankalin iñda yake fadin ina Yan uwan wannan saurayin.
Su faruk suka
matso ya yi gyaran murya ya ce zaa bashi daki daya shida wacce suke daki tare.
Amma baa
bukatan kowa yashiga dakin da kansu za su Farka.
Indan sun
Farka kowan'e zaa bashi daki cikin gamsuwa da Hakan Sheik ya ce docto ina iya
zuwa dubata Yanzu kuwa.
A'a bazaku
shiga ba bayanda suka iya dole suka hakura.
Anty ta ce
Sheik Kana iya zuwa gida ninan zankwana.
A'a karki damu
kije gida dan kisamu kiyi girki nasan akwai yunwa tattare dake.
Da ƙyar da
lallabawa tayarda ta tafi gida.
***********
Mama tana
zaune daki Kana ganinta ka san ba ta cikin hayyacin ta.
Tsoro da
fargaba abun da zebiyo baya tsakanin ta da Sheik tashiga yi.
Sallama baba
salihu ne ya sa ta Mike aguje ta sameshi.
Cikin kidime
wa ta ce baba inafatan Rahama ba ta mutu ba ko.
Ransa aba ce ya
ce Taya zansan Hakan tun da Niba Allah bane.
Keda kike
neman kasheta baki gano Haka ba saini ne zan gane.
Salma ta fito
daga daki tana Mika ta ce amma baba salihu kacika dan rainin wayau wallahi.
Mama ce kake
gayawa bakaken maganganu tana turo baki.
Be ba ta amsa
saide cemata ya yi yi hakuri uwata.
Fuskantar Mama
ya yi ya ce dan Allah kodan abinci ki dafa ki kaimusu nasan suna bukatan Hakan.
Jikinta a
sanyaye ta ce to.
*******
Ɓangaren
adamsy
Adamsy a
hadaddan gidan da gwanati tabasu dan zama.
Toilet ya fito
daga shi sai towel a kugun sa.
Abokinsa dake
zaune gaban TV Yana kallo sake da bashi ya ce Kai Amma adamsy Kai dan iska ne
saboda Allah Kai bakajin kunyata ne jibi yanda sandar ka yaketa tsalle acikin
towel..
Murmushi ya yi
Saïda fararen hakoran suka bayyana kuncin sa ya lotsa to in banda abunka Aminu
Nida dakina wai na gayyato ka ne...
Uhmmm angon
Rahama Kenan wallahi in taga wannan abun naka saita suma Alku'an.
Adamsy ya ce
suman dadi ba Kai bara in yi sauri in shirya ka san yau nakeson infara zuwa
neman iri gidan su.
Katayani da
adua Allah ya sa inje a sa'a dan wallahi rasa Rahma daidai yake da rasa
rayuwata.
Aminu ya
dafashi ya ce ba na son ka zurfafa a son Mace 'sufa mata da kake gani basuda
tabbas hakama Maza..
Kuma gaskiya
kafadi aminu amma inaji a jikina zan mallaketa inshAllah.
Allah ya sa
kasamu sa'a abokina da ameen ya amsa yayin da ya je gaban miro Yana shafa body
lotion mai dadin kamshi.
Shiga toilet
ya yi da Kayan daze canja.
Aminu dariya
yaketayi rike da ciki ya ce oh kaji manya masu boye 'barazanar Yan mata.
*********
Sai Yanzu Aka
fito dasu Rahama daga dakin direct dakin hutu Aka tafi dasu.
Gadon Samad na
hagu
Na Rahama na
hannun dama
Barci suke
kowannen su yanata ajiyar zuciya.
***†**
Sheik daki
yanema Akaba shi dan kwanciya saboda dare ya yi Yana shiga ya yi wanka ya
gabatar da shafa'i da wutir ka sancewa asibitin akwai massalaci anan ya yi sallah.
Adua' yaketayi
Allah yaba yarsa lafiya da yayan musulmi.
.......
Faruk yakira
wayar Ahmad ya sanar dashi halin da ake ciki.
Cikin tashin
hankali Ahmad ya fara kuka dan Allah ina yarima Samad yake ne.
Yana dakin
hutu.
Mikawa Mamy
waya ya yi...
Cikin tashin
hankali ta ce a tarihin Rayuwata Dana betaba kwanciya asibiti ba sai yau kuma
da ciwo Mafi muni Aka sameshi nashiga uku.
Khadija dake
gefen ta ta ce Mamy kodai mu je ne nida yaya Ahmad ne.
Cigaba da
wayar......
Taku har
kullum kyauta daga Allah
09069080725*🌟🌟
ƘANWATA🌟🌟*
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 0️⃣7️⃣
Cigaba da
wayar datake yi ta yi cikin tsananin damuwa ta ce dan Allah Daya Farka ka
hadani dashi 'faruk ya ce babu matsla.Hhhh
Daga Haka suka
yi sallama...
Khadija sai
buga uban tsalle take kaman yar goye tana ta rusa kuka.
Wallahi mamy
ni kibarni inje yarima Samad Dina babu lafiya wayyo Allah na.
Gabadaya bayi
suka shigo cikin tashin hankalin jin ihun Khadija.
Cike da
tsananin damuwa suka ce ya shugaban mu meyake faruwa ne.
Mamy cikin ɗAnne damuwar ta ta ce babu
komai kawai dan ta buge ne take wannan sakarcin.
Labari yazowa
mai Martaba yarima Samad na kwance gadon asibiti kano.
Cikin tsanin
damuwa ya kalli waziri ya ce ina son ka kiramun lambar ambassado libya Yana
katsina akace.
Waziri be ba
ta lokaci ba wajen lalubo lambar ambassado libya Dr Abdullahi...
Mika masa
wayar yayi.
Mai Martaba
Sanusi ya kara wayar a kunnen sa yanata ring harta kusa tsinkewa Aka daga.
Sallama ya yi daga
can ɓangaren ya ce
'A'a Ranka yadade kaine da kanka yau.
Cikin ban
girma ya ce inawuni ya bayan Rabo.
Mai Martaba ya
amsa masa da lafiya l'au.
Shirune ya
biyo baya Dr Abdullahi ya ce Ranka yadade Allah ya sa lafiya Yana ɗAnna système dake gaban sa
eapece na kunnen sa ka sance in Yana aiki beson daukar waya ahannun sa.
Cikin damuwa
mai Martaba ya ce akwai jikana Abdul Samad Yana nan kano labari ya sameni wai
ya yanke jiki yafadi.
Subuhanallah
Dr Abdullahi wani asibitin yake ne.
Ai Dana Adamu
Yana kanon zan turashi kafun nikaina in samu zuwa garin
Cikin gamsuwa
da zancen NASA mai Martaba ya ce Kai gaskiya godiya nake in dan naka ya je ka
sanar min daga haka suka yi sallama.
DR Abdullahi
Kiran adamsy ya yi awaya harta gama ring be dagaba.
Kira wajen sau
uku be dagaba tsakii yaita jero wa.
Nasan yanacen
Yana shashanci haba Dan Allah kaita Kiran mutum.
Mahaifiyar
adamu hajiya Sara ta fito dakin ta sanye take doguwar Riga gezner cikin tafiyar
ta mai daukan hankalin mijin nata ta iso tana kwarkwasa.
Alhaji yanaga
sai tsaki kakeyi Kai kadai ne kuma laptop na gaban ka...
Kallon ta ya
yi ba ƙaramin
kyau tai masa ba amma yanzu ba lokaci WANNAN bane.
Dan naki ne
naketa Kira bedaga wayaba 'jikan sarkin kwatano ne beda lafiya kuma very
important.
Ina Kiran sa da
ya je ya dubo sa 'amma shiru.
Bedaga ba.
Kayi hakuri Dr
yanzu Haka ya je wani aikin ne mai muhimmanci.
*********
Adamsy parking
suka yi daidai kofar gidan Sheik.
Kan sufito ya
kalli abokin NASA ya ce Kana ganin ba za a samu matsala ba.
Dan wallah ni
Aka hanani Rahama ankira ruwa.
Abokin sa ya
ce kadai nagayamaka baa daukan son duniya a daurawa Mace ka rinƙa
control din kanka in Rahama matar ka ce zaka aureta.
Ok to mu je kusan
a tare suka sauko daga motar'.
Knocking suka
yi 'Baba salihu dake zaune Yana istigifari yataho yabude Gate...
Kallon su yake
ya ce daga ina bayin Allah?
Adamsy sai sunne
Kai yake kasa daman wajen Rahama muka zo.
Kuma kafun
naganta ina son in yi magana da Sheik ne hannayen sa duka biyun cikin aljihun
rigar sa.
Baba salihu
kallon su yake daga ganin su ya san Yan Babban gida ne.
Ajiyar zuciya
ya sauke ya ce 'Ya ce Rahama dakuke nema ba sa nan itada Sheik.
Adamsy cijje
labban sa ya yi yaji dacin amsar da baba salihu yabasu.
Abokin sa ya
dafasa ya ce ka ga mu je goben in Allah yakaimu ma dawo.
Jiki asanyaye
suka juya.
Baba salihu
Yana ganin Sun fice ya maida kofa ya rufe.
Adamsy da ƙyar
yake tuki zuciyar sa na tafarfasa idanun sa Sun kada, cikin bacin rai ya ce
Rahama rasa daidai yake da bugawan zuciyata...
Karar wayarsa
ce tadawo dashi hayyacin sa ɗakyar
yadauko wayar kan screen din wayar Yaga Dad cikin hanzari ya ɗaga.
Inawuni Dad daga
can ɓangaren ya ce
haba adamsy ban ce maka wayarsa ya daina nisa da kaiba..
Ina WANNAN
sarkin kwatano damuka taba Zama gidan sa tun Kana shekara daya a duniya...
Cikin gyada
kai ya ce eh nagane Dad kanaban labarin su...
Jikin sa ne
Aka kwantar nan asibiti khamec sunan sa Yarima Samad da zaran kaje kaje anuna
maka emerngncy...
To Dad yanzu
kuwa zamu tafi daga Haka suka yi sallama.
Ya juya akalar
motar hanyar asibitin.
*************
Mama ta ce
Salma dan Allah kiringa sassauta wa Rahama inada tabbacin sharri kike mata.
Amma abun da
ya sa kika ga namata hukuncin nan Raina ne yabaci ganin nice uwarta amma ta ja hannun
kishiyata za su shige dakin ta...
Salma da ranta
yakai kololuwa wajen baci ta ce au Haka kikace sharri na mata ko?
Bahaka nake nufi
ba Salma ina nufin amsamu akasi ne wajen ganin da kikai mata kila ba ita Kika
ganiba.
Zumbure
zumbure Salma tafara yi babu komai ke yau Zaki fara tsanata Kenan ko.
Sallamar anty
ya katse musu hanzari kallo Daya ta yi musu ta kauda kanta ta raba ta gefen su
tawuce.
Mama tabi
bayanta cikin sanyi murya ta ce kinzo kin wuce mu bakice min komi ba...
Dago Kai anty
ta yi tana harararta ai Niko me zance Miki duk WANNAN abun kinayinsa saboda kin
tsaneni tun da nashigo gidan laifina ne dan na auri mijin naki.
Koko daze
auroni meya Hana ki hanashi karo aure shi ke nan saboda mugun halin ki yar
cikin ki...
Kike cutarwa
dan in ji haushi kokuma yarinyar dan ta tsaneni kike so ko?
To ahirr dinki
wallahi na Gina Rahama kan tarbiyya na gari duk son da Rahama takemin bekai
wacce take Miki ba.
Ba dole ta
shaku dani ba 'bakya janta ajiki kullum maganar fitsarriyar yarki kike dauka to
wallahi Salma saita saki kuka ki rubuta ki ajiye Dan Allah ki ficemin adakina.
Mama mutuwar
tsaye ta yi duk maganganun da Anty ke fade sakaka ta sake baki tana kallon ta
hartakai karshe...
Cikin sanyin
jiki tabaro daki 'abincin dazata asibitin tadauka tare da zura hijabin ta.
Baba salihu ya
yi mata kwatance.
Itako Salma
komawa daki takwanta ranta aba ce wai ita ala dole anbata mata rai kuma mama
zata dawo ta same ta.
Daukar wayarta
na sirri da ba ta Bari gidan su 'ansani ba.
Kunna wayar ta
yi takawo haske babban waya ce Infinix smart HD
Whasap dinta
tabude.
Nan da nan
sakonni suka fara shigowa.
Sakon Al'amin
wani matashin yaro yashigo inda yarubuta.
Aslm gimbiya
sarautar mata wlh kwana biyun nan da Bana samun ki bakiji yanda hankalina
yatashi ba.
Wai yaushe
zaki zone wallahi inabukatar inkara tsotson boob dinki laushi ga tsantsi.
Reply tai masa
da.
Hhhhh Allah ko
nawa ka san gidan namu ne wallahi ancika tsaro dayawa yanzu babu kowa gida sai
anty itakuma tana dakin ta.
Zan san yanda
zanyi nafito ba tare da kowa yaganni ba amma fa ba zan wuce minti shabiyar ba.
Nikawai nono na
inkana shansa ina fita' hayyacina.
Reply yai mata
dasai kinzo inajiranki.
Bata duba
sauran message din ba.
Takara kashe
wayar.
********
Adamsy Kai
tsaye cikin asibitin suka nufa tambaya suka yi Aka nuna musuɗakin da Abdul samad yake.
Ka sancewa ya
yi popular agarin ansan baban shi shi ya sa basu hanashi shiga dakin hutun ba.
Faruk ya ce
mallam tsaya mana juyowa ya yi ya kalle shi cikin dan ba ta rai ya ce lafiya ?
Faruk ya ce
ance baa shiga kuma Kai daga ina kake ne ai ba mu sanka ba.
Be bi takansa
ba yashige dakin.
Yarufo kofa.
Kusa da gadon
abdul.samada yatsaya Yana ma kallon tausayi.
Kamar ance
waiga ya hango gadon da Rahama ke kwance.
Cikin tashin
hankali...
Taku har
kullum kyauta daga Allah
Karku manta
paid Book
Kubiya free
Book yakusa karewa*🌟🌟 ƘANWATA🌟🌟*
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 0️⃣8️⃣
Cikin tashin
hankali arazane ya furta Rahama muryan sa na rawa zufa ce ta keto masa nan da
nan jikin sa yadau rawa.
Da ƙyar ya
ja kafafun sa yakarasa gaban gadon ta Yana kallon yanda take fitar da numfashi
'bandejin dake kanta idanun sa ya sauka Akai.
Ya ilaihi
hatsari tayine koko wani ne ya yi mata wannan mugun aika aikan.
Inhar ba
hatsari bane nadau Alwashin ni adamu saina dau fansa wallahi ko uban waye ba
zan raga mashi ba.
Cikin kunan
rai ya fito dakin Kai tsaye dakin likita yanufa likita yanata rubuce rubuce
wasu ordanance daze ba wasu.
Yaji an
bankado kofa da karfi firgit ya Mike tsaye dan ya yi fada sai yaga Adamsy ne.
Komawa ya yi yazauna
Yana me kallon ikon Allah.
Adamsy dake
huci sama sama cikin tsawa ya ce me ya faru da yarinyar c'en dake kwance dakin
hutu kuma me dalilin da zaku hadata daki daya da namiji?
Likita bakin
sa ne yasoma rawa ya ce sory oga wallahi dakin hutu yacika da jama'a ne.
Kuma dayan
yaron ance jikan sarki ne.
Itakuma diyar
babban malamin mune ka ga bekamata a cakudasu da sauran jama'a ba ka sancewa
matsalar su babba ce.
Adamsy dake
masa kallon tara saura kwata ya ce maza maza adauke Rahama daga wannan dakin
abata daki inyaso ta Farka acen...
An gama Ranka
yadade likita ya ba shi amsa tare da barin abun da yake yi.
Abdul samad
ahankali yake kokarin Bude idanun sa...
Soma jujjuya
kansa yasoma yi iñda ya ware idanun sa gabadaya.
Ganin iñda
yake mamaki ne yacika shi.
Ahankali
yadago Kai 'yanata kallon jikin sa dakuma tambayar kansa meya kawosa asibiti
dan da Dukan alamu nan asibiti ne.
Sauke kafafun
sa kasa ya yi bega takalman sa awajen ba.
Idanun sa ne
suka sauka a kan kyakyawan fuskan Rahama dasai haske da sheki yake yi.
Nan da nan
Ransa ya yi mugun baci 'cikin fada ya ce wani dan iska ne yahadani daki daya da
Mace.
Ganin babu me
ba sa amsa ya sa fito Yana tangal tangal jikin sa babu kwari ya fito daga
dakin.
Su faruk na
hango aguje suka zo wajen sa shida Marwan da aminu kankace me yarima Samad jiri
na Diban sa.
Taro sa suka
yi tare da tallafa masa cikin kulawa faruk ya ce haba kaikuwa bekamata kafito
ba kamata ya yi kasa Akira mu.
Wani mugun
kallo mai cike da ma'anoni yarima Samad yake jifan su dukan su.
Marwan nan da
nan yasha jinin jikin sa dan ya san waye Yarima Samad Zaki ne Wanda ya gagari
namomin daji guguwa yake me tada Taro
Cikin bacin
Rai yakai Duban sa a kan faruk tare da tambayar ya AKAI yazo nan asibitin.
Faruk ya ba
shi labari yanda Akai 'shiru ya yi na wasu dakiku Yana nazartan kalaman faruk.
Likita dauke
da gado sunzo daukan Rahama a canja mata daki.
Kallon yarima
Samad ya yi ya ce Ah Ranka yadade harka Farka tun da ka Farka bara abar waccen
yarinyar adakin ita kadai.
Cikin bacin
Rai Yarima Samad ya ce bangane Me kake nufi ba tun da na Farka
iñda ban Farka
ba to me zan mata adakin ?
Likita ya ce
sorry bahaka nake nufi ba 'naga Mace ce shi ya sa.
Mace ce kace
fa ?
ya tsareshi da
idanun sa masu firgita mutum in ransa yabaci.
Me zandauka
inhar ina daki daya da ita angayamaka kowama irin kune mayun mata.
Allah yatsare
ni da mugun tunani da kukai akaina.
Su faruk rike
da baki suna kallon yanda yaketa zubawa likita masifa ba gaggautawa
Likita ya ce yau dai nashiga uku 'sadaf sadaf
yawuce tare da komawa office dinsa Yana goge zufa.
******
Adamsy rike da
ka san dake sarawa har idanunsa suna hasko masa ga yarima Samad nan zekama
hannun Rahama zumbur yamike.
Ya ce ya ilahi
mai ke shirin faruwa Danine.
Tuno wa ya yi Dad
dinsa yaturo sa ne dan yaduba Yarima Samad ya sa ya tako inda suke ganin babu
su babu alamun waɗanda
suka kawo shi.
Direct dakin
likita yatafi ya ce docto ina wannan pection dan gidan sarki.
Likita ya ce
am sorry Yaki Zama ya ce wai lafiyar sa kalau ba zai kwana anan ba.
Adamsy ya ce
oh M'y God wai me nake yi Haka ne har Wanda nazo Domin shi yabar asibitin ba mu
hadu ba.
Likita duba
mun file dinsa akwai nomba ko adress.
Likita na
dubawa ya ce gaskiya babu kodaya.
Jiki asanyaye
yabar dakin.
Sheik ya hango
Yana ganin sa yagane ka sancewa Yana yawan kallon wa'azin sa a tashar sunnah TV
da Afrika TV3..
Cikin sauri
sauri yakarasa gaban Sheik tare da risinawa.
Inawuni Sheik
ya mai jiki?
Lfyalau
alhmdulillah ya ba shi amsa.
Sosa kansa
yasoma yi ya ce daman ni malamin Rahama ne 'naji ance ba ta lafiya shine nazo
in gaisheta.
Sheik gyara
kwalar rigar wuyar sa ya yi yana me kallon sa murmushi ya yi ya ce au kace
malamin Rahama na skul ko?
Amma ban sankaba
kokaine me koyar dasu geographie.
Dasauri ya
amsa Danine Yana sunne Kai.
Godiya muke da
ziyara Allah ya saka da Alkhairi yakamata katafi gida dare yayi.
Adamsy kaman
Wanda kwai ya fashewa aciki Haka ya juya
inda ya je wajen motar sa ya iske abokin sa
dayabari kwance a motar Yana Waya.
****
Mama tana
shigowa asibitin ta tambayi dakin da Aka Kai umergency.
Nuna mata Akai
tana tafiya tana karanta sunayen dake rubuce kan kowace daki harta hango Wanda
Aka rubuta emegency.
Jikin kofar ta
tsaya tana ta tunanin ta ina zata fara ne.
Hango Sheik ta
yi tsaye yajuya mata baya Yana Waya da abubukar
da ya je restaurant yasiyo masa abinci yazo
dashi asibiti dan yunwa yakeji'.
Ahankali take
tafiya kamar bataso.
Jin takun
tafiya abayansa ya sa Sheik waigowa.
Idanun su ne
suka tsarke cikin juna shida mama wani irin bugawa kir........
Taku har
kullum Kyauta daga Allah Yan special group A kuna comment sossai 'banda Yan special
B Allah ya sa dai suna biye dani.
09069080725*🌟🌟
ƘANWATA🌟🌟*
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 0️⃣9️⃣
Wani bugawa da
tsoro da fargaba yakamata ganin kallon da Sheik ke jifanta dashi.
Sassaita
nutsuwar sa ya yi cikin bacin rai ya ce mekikazo neman nan?
Inda inda
tasoma bakin ta na rawa ta ce abun da ya faru sharrin shedan ne...
Sheik ya yi murmushi
irin tasu ta manya ya maimaita sharrin shedan.
Ya ce ai babu
shedaniyar uwa data wuce ki Aisha.
Nabaki nan da
zuwa safiya! ki tattara duk wani dakika san naki ne.
Kibarmun gida na.
Ganin asibiti
suke beson hankalin jama'a da keta wucewa ya dawo kansu.
Barin ta ya yi
nan tsaye ba tare da ya waiwaye ta ba.
****
Salma ahankali
taketa taku harda cire takalmin ta tarike ahannun.
Daidai fita
gidan ta haska baba salihu da tochla taga lallai barci yake yi.
Sadaf sadaf ta
murda hannun kofar tabude tare da maidawa tarufe ahankali'.
Hango Abdul
jalil kaninta ta yi ɗa
sauri taje ta Labe bayan wata bishiya tana ta huci sama sama
Kallon sa take
yi harya shige gida.
Cikin hanzari
aguje tabar wajen.
Tana ta buga
uban sauri harta Iso kofar gidan 'Al'amin din.
Turo kofar
dakin nasa dake zauren gidan su tayi...
Tana shiga ya
maida kofar ya rufe.
Washhh Allah daga
ji tare da fadawa kan katifar sa.
Dariya yake
cikin shigarsa ta jallabiya fara...
Mezan kawo
Miki ne lemu ko juice?
Kwabe fuska ta
yi uhmmm ai juice dai nakeso amma kadan zan sha.
Shiga ya yi kitchen
din dakin ka sancewa Daki daya ne 'amma akwai kitchen da toilet dan daidai
dakin samari.
Juice din
yadauko a frij din harya dauko magani ze zuba ciki sai ya fasa tunowa ya yi dare
ya yi kar Abban su ya leko Yaga Mace a dakin.
Cup din roba
yadauko samun ta ya yi zaune Wayar sa ahannun ta.
Tana kallon
picture murmushi kwance a kan fuskar ta.
.
Gimbiya ga
juice Yana me jawota jikin sa.
Kara narke
masa ta yi ajiki wayar dake hannun ta yafadi ba tare da ta Ankara ba.
Juice din ya
tsiyaya mata a cup tare da kurba Abakin sa 'be hadiye ba.
Yabude bakin
Nata ya juye mata aciki...
Washhh dadi
tafada tana mejin kasala na saukar mata..
Uhmmm wlh
lemun Abakin ka ya fi dadi tare da daukan cup din.
Takai bakin ta
tashanye tass.
.ta ajiye masa
cup.
Kara rungumeta
ya yi a jikin sa Kokarin zuke zipp
Din rigarta ya
fara.
Ba tare da ta
hanashi ba' tana kallon sa harya gama cire mata Riga.
Waouhhh
gimbiya kinga yanda boob dinki yakara girma kuwa tare da Kai hannun sa 'ya fara
ai mata da sakonni mai firgita tunani....
Tuni ta sakar
masa kanta dan kwata kwata tamance dare.
Ji ta yi Yana
kokarin cire mata pant ɗa
sauri tarike hannun sa please kabari.
Cikin
narkakken murya idanun ta Sun kada ka san nace maka Wasa kadai da romance zamu
ringa yi banda sex.
Bata rai ya yi
ya tashi tsaye cikin fushi ya rike kugun sa.
Haba Salma
Kullum ke
bakison ki kyautata min.
.
Yi hakuri m'y
love nafi son in mukai aure saimuyi.
.
Cikin bacin
rai ya ce bakya min biyayya zan aureki.
Yanzu me kake
so ayi ne?
Ina son ki ba
ni kanki Salma.
.
Shiru ta yi ta
ce ka ga Yanzu dare ya yi amma kabari da wata damar ta samu barin garin zamuyi
ka ga hk saimu kwana tare.
Wani tsalle ya
ɗOka ya dagata sama.
Allah ko baby na?
Shi ya sa
nakeson ki.
Bari inmana
selfie yadauko wayar sa.
No kar kai
mana selfie please na rokeka.
Ajiye wayar ya
yi tare da yin kwafa ok to naji.
Bani Alewa ta
inkarasha saimuje inraka ki.
Cikiin gamsuwa
da Haka ta ce to matso nan.
********************
Mama saka
hannun a kan ta ta yi tana ta Safa da marwa acikin asibitin.
Ganin dakin da
Sheik yashiga ya sa tamike tare da daukan abincin ta nufi dakin.
Sallama dauke
abakin ta tashiga iske shi zaune ta yi ya tankwashe kafafun sa waje Daya Yana
lazimi.
Amsa mata
sallama ya yi tare da kauda idanun sa Akanta.
Mama cikin
magiya tafara kuka dan girman Allah Sheik kayi hakuri ka yafemun kar ka sakeni
inka Rabu dani Waze aure ne.
Dago Kai ya yi
ya kalle ta yanda taketa zuba magiya..
Waze aure ki
Inna Rabu dake.
Keda kikacemin
gidan uban naki Zaki koma Inna cika matsa Miki!
Yanzu ga Dama
tasamu Saiki tsaya watsi da ita'.
Cikin kuka' ta
ce wallahi banda gidan dayafi naka kuma namaka Alkawarin zan canja halayena a
kan Rahama.
Da kowa ma.
Dan kaunarka
da manzon Allah (SAW)
Kayi hakuri!
Nauyayyen
ajiyar zuciya ya sauke ya ce Allah ya yafe mana baki Daya.
Guntun hawaye
take fitar wa tana zuba masa godiya da fatan Allah ya sa yagama lafiya da amin
ya amsa mata.
Plate tadauko
tana kokarin zuba masa abinci.
Kallon abincin
yake ya ce suwaye za su ci?
Kasa da kanta
ta yi ta ce ai Kai na kawowa.
Bana jin yunwa
yabata amsa ataikace.
Sallamar
abubukar ne ya sa yakai Duban sa ga kofar shigowa...
Cike da ladabi
yashigo yagaida iyayen nasa.
Abba ga abinci
na kawo 'yana me kwance ledar tare da dauko plat da cokali yajuye masa 'yakai
gaban sa.
Ruwan faro
yadauko ya ajiye masa agaba.
Abba!!
Naam !! Yabasa
amsa.
Ya jikin
Rahama ko zan iya zuwa ganin ta.
A'a ai
likitoci sunce sai gobe maza kaje gida Ku tafi kaida jatimar ka.
Ka san Salma
kadaice sai anty ba na son barin mata kadai agida babu babba.
Cikin gamsuwa
da hakan abubukar ya ce to Abba Saïda safe.
Kallon Mama ya
yi cikin bacin rai abun da tayiwa kanwarsa.
Ya ce Mama
tashi mu je ko!
Tashi ta yi jiki
babu kwari tadau abincin data kawo.
Suka juya tare
itada dan Nata.
*******
Yarimad Samad
yashigo baban gidan nasa Daya siya daga zuwan sa kanon.
Gidane kerarre
na bugawa a jarida babban gidan bene ne mai hawa Hudu.
Ko'ina na
gidan tayis ne gabadaya.
Kofar gidan
shuke shuken flowar ne.
Me gadin gidan
nasa yanata barka da dawowa yarima.
Hannu ya daga
masa.
Tare da shiga
cikin gidan.
Su Marwan da
'aminu da faruk nabiye dashi abaya.
Tafiya yake
ahankali kamar baya son taka kasa.
Yana shigowa
falon kujerun falon sa nasa yakebi da kallo
Royal chair.
Ahankali
yatako falon tare da Zama kan 3str Yana maida numfashi.
Faruk dasuka
nemi wuri suka zauna cikin yanayin damuwa ya ce
Gaskiya ba ka kyautawa
kanka Yarima bakada isassen lafiya amma
Kaki Zama
hakan ai bedace ba' kuma katsaya sai masifa kake zubawa likitoci kamar sune
suka kaika.
Yarima samad
kallon sa yake da idanun na sa mekama da Wanda yake abuge.
Cikin
kasallaliyar murya ya ce.
To!! dokeni tun
da na ba ta maka rai.
Aminu ya kwabe
baki ya ce ka ga Faruk Yarima miskilancin nasa sai cigaba yake yi kaji amsar
dayabaka.
Wai ka doke
shi.
Marwan ya ce
cikin zafin ciwo ne mukai shi daki.
Daya samu
barci zetashi da karfin sa.
Kamashi suka
yi 'yanata fada da masifa Ku sakeni nace saikace wani jariri saiwani Jana kuke.
Aminu ya ce ai
in jaririn ne Kai daukar ka zamuyi ahannu.
Cikin su babu
Wanda yaKara tanka mishi bare amsa ta biyo baya.
Suna kaisa
daki.
Wani daddan
kamshi ya doshi hancin su.
Ya gwauraye da
sanyin Ac sai yabada mood mai dadi.
Faruk toilet
dinsa yashiga yahada masa ruwan zafi ya sirka masa Dana sanyi.
Tare da dawowa
falon yakama shi.
Yarima Samad
da barci ke damun sa ya ce.
Wai me Haka ne
kunki barina in huta.
Muje dai
sarkin masifa cewar faruk Yana janya zuwa toilet din.
Tare suka
shiga ka ga ruwan wanka Maza kayi wankan nan.
Kallon Faruk
yake ba tare da ya ba shi amsa ba.
Ya kauda kansa
gefe.
Fita nace ina
son incire Kayan jikina
Faruk ya fito
Yana murmushi..
Shidai Yarima ba
a iya mishi wai in fita ze cire Kaya.
Matar shi
tanada aiki
yafada yayin da ya fito falon kallon Aminu ya
yi ya ce mutafi inya fito zeji karfin jikin sa.
Cikin gamsuwa
da hakan suka fito.
Mamaki ne
yakama Marwan ganin faruk ya sa Key ta waje ya kulle kofar dakin yarima Samad.
Aminu ya ce
yaka rufe '
Eh narufe
shine banson adameshi cikin dare Yana kallon Marwan.
Inya tashi
akwai wani Key din a dakin zebude da kansa.
Aminu ba tare
da yakawo komai aran sa ba.
Ya ce to mu
tafi.
Marwan da
gabadaya hankalin sa yatashi jin furucin da faruk yayi.
......
Wayar faruk ne
yasoma ring Yana dagawa mamy ce cikin damuwa ta ce ina
Yarima samad
yake.
Faruk cikin
son kwantar mata da hankali ya ce ai anma sallame mu mundawo gida saide
yakwanta Yana barci.
.
Zuwa da safe
zekira inshAllah cikin jin dadi ta ce Alhmdulillah.
Khadija da
Ahmad dake tare da ita hamdala suka yi suna murmushi.
Mai Martaba ya
sake Kiran ambassado libya.
Ya ce dafatan
dan naka yaje.
Eh ranka
yadade ya je amma besamu ganin sa.
Ance har an sallame
shi yaji sauki.
Ajiyar zuciya
mai Martaba ya sauke ya ce nagode sossai.
Dr Abdullahi ya
ce inshAllah asatin nan zanje dubo sa.
Daga Haka suka
yi sallama.
******
Abubukar
shigowar su gida Kenan shida mama.
Tsayawa gun
baba salihu ya yi Yana tambayar sa.
Koya ci abinci.
Baba salihu ya
ce ainaci akoshe nake.
Mama tawuce su
ta yi cikin gida.
Baba salihu na
kokarin rufe gida.
Yaji ana turo
kofar.
Cike da mamaki
dan atunanin sa ko barawo ne.
Haska tochla
dazeyi idanun sa ya sauka a kan Salma.
Abubukar ya ce
baba mekake kallone tare da nufo inda yake Wayar dake hannun sa yafadi kasa' ya
tarwatse ganin.
Salma dayayi
cikin........
Taku har
kullum kyauta daga Allah
Karku manta
Kubiya Ku
karanta cikin salama
Free Book
yakusa karewa*🌟🌟 ƘANWATA🌟🌟*
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 1️⃣0️⃣
Salma dayayi
kamar tsohuwar mayya.
Keeee.
Daga ina kike
ne?
Bakin ta na
rawa ta ce wajen Amina naje anmso littafi na ɗanaje
na iske gidan nasu' akulle.
Baba salihu
dayayi mutuwar tsaye ya ce yaushe Kika fita gidan nan ban saniba.
Kasa magana'
tayi.
Shiko Abubukar
dukawa ya yi yadauki wayarsa tare da maidawa cikin Aljihun sa.
Kallon ta ya
yi yanajin zuciyar sa na tafasa kina iya shiga Ayya karki damu ai tun da
kawarki ce yadace sossai ma kije adaren nan dubo ta.
Kamar wata
munafuka Haka tazo tawuce sadaf sadaf tana gama shiga gida.
Dakin nasa ya
nufa.
Yaje yadauko
katuwar bulalar Dorina tsabar haushin ta da yakeji.
Man kadanya
yashafe bulalar dashi.
Cikin azzama
yayo cikin gidan baba salihu na Abubukar dakata kar ka bugeta ina ko tsaya
sauraron abun da yake fade beyi ba.
Zaune ya iske
mama na tambayar ta inda ta fito.
Fincikota ya
yi ta zuba uban kara bakin ta na rawa.
Bulalar Dorina
ya rinƙa
zabga mata duk inda ya samu ajiki ta har akanta tun tana ihu har muryan ta ya
disashe.
Anty ta fito
cikin sauri ba ta so fitowa ba amma ganin dukar KAMAR baaza daina ba ya sa
cikin hanzari taje tarike hannun Abubukar.
Dan girman
Allah ka kyaleta Haka ba ka san inda rai yake ba.
Cigaba da
bugun ta yake bakin Nata Saïda yafashe da jini jikin ta ko ina shatin bulalar
ne.
Mama takasa
magana dan tana tsoron ta ce wani Abu abubakar yahuce fushin akanta duk da
tasan yana da hankali da tarbiyya a kan kannensa baya sauraren kowa Hatta Sheik
sa masa idanu yake.
Anty kama
hannun abubakar ta yi cikin magiya ta ce dan Allah abubakar ka kyaleta inko ba
za ka kyaleta ba.
Ni kamin dukar
dazakai mata jin Haka ya sa ya saketa yakoma gefe Yana sauke numfashi sama
sama.
Cikin kallon
da yake jifan ta dashi ya sake Kai Duban sa akanta.
Zaki gayamin
inda kikaje kosaina na yankaki agidan' nan.
Wallahi gidan
Amina naje banganta ba Sun rufe gida.
Anty talura
indai har ba ta kamashi takaishi dakin sa ba.
Dukan da ze
sake mata ita' kanta ba ta iya kwatar ta.
Cikin lallami
takama hannun sa ta ce zo nan babban yaya Allah yahuci zuciyan namijin Zaki.
Muje inrakaka da
ƙyar
tajashi suka nufi dakin sa.
Zaunar dashi
ta yi bakin gadon sa.
Ta ce m'y
Abubukar kwantar da hankalin ka.
Da lallami za
ka iya gano gaskiya inda taje ba da duka ko fada ba.
Cikin gamsuw
da bayanan ta ya ce afuwan anti ban saurareki ba wallahi anti ina son kannanen nawa
fiye da tunanin ki inajin bakin cikin Inga jini na Yana tafka babban kuskure na
tabbata Salma gidan saurayi taje anty.
Rau rau ta yi da
idanu tana kallon sa' duk da tasan komai a kan Salma amma ba ta taba fadi ba
gudun ace sharri take mata.
Eh anty inada
yakinin Haka kuma zankara saka idanu sossai.
Anty ta ce
kuma fa ze iya zama Haka amma ka tsananta bincike karta lalata mana tarbiyya
gidan nan.
********
Rahama yau
kwananta uku a asibiti tasamu sauki sossai har anbasu sallama.
Daidai fitar
su daga asibitin adamsy YASHIGO shida abokin sa hamza.
Sheik na ganin
sa yagane sa 'murmushi ya sakar mishi.
Au kaine?
Cike da ladabi
suka duka Dukan su suka gaida Sheik.
Rahama sai
kallon sa take taka san idanu.
Tambayar kanta
take meyazo nema 'barin wani tunani ta yi ba tare da ta sake kallon su ta ce
inawuni cikin cool voice.
Kallon Rahama
adamsy yake yi har Sheik Saïda ya Lura da kallon ya yi yawa.
Hamza buga
bayan shi ya yi ya ce za su wuce
Adamsy kazo mu
juya.
Allah yakara
lafiya suka fada a tare.
Ameen thumma
ameen
Yabasu Amsa
atakaice tare da budewa Rahama mota kujerar gaba tazauna.
*************
Yarimad Samad
yashirya tsaf cikin tsadaddan boyel mai masifan kyau alkyabba yadaura saman
rigar sa.
Maroon daidai da kalar rigar jikin sa.
Agogon diamond
dake kaman miro yadauko ya saka, turaren mai dan Karen kamshi *oud collection*
ya feshe jikin sa dashi.
Kokarin fita
daga dakin yake wayar sa tasoma ring dauko wayar ya yi daga Aljihun rigar sa.
Ba tare da ya
kalli wayar ba ya daga.
Muryan Maryam
yaji cikin ihunn tana tsalle acen iñda take tana fadin ummy kizo ya daga wayar.
Kallon wayar
yake dan bema gane dawa yake Waya ba....
Ganin nombar
tane ya sa shi hade rai kaman Yaga kashi.
Inawuni Yarima
Samad tun da akace ba ka lafiya nashiga matsanancin damuwa a kan ka.
Pls Dan Allah
kacemin lafiya ka kalau kozanji dadi.
Shiko Yarima
Samad haushi ne yakama shi rashin duba Kiran dabeyiba harya daga.
Cikin tsawa ya
ce keee!
Stii ta nutsu
kamar yana gaban ta.
Kinga Bana son
shashan ci, wai meyasa kullum bakida nutsuwa kina abu kamar me kwakwalwar
kifi...
Kalaman nasa
Sun ba ta mata rai sossai amma ta dake tana share hawayen da suka zubo mata
lokaci Daya da batasan na mene ne ba.
Tsintar kanta
ta yi da cemasa yi hakuri Yarima Samad ba zan kara ba.
Amma Dan Allah
kafaɗa min abun da nake
yi da bakaso.
Tsakii yaketa
jerowa akai akai shi dabi'ar sa beson wulakanta ɗan
Adam amma kuma beson aimasa shishigi..
Kinga yanzu ba
lokacin magana bane ina ummy take?
Tana kitchen
bara inkai mata...
Cikin tsauri
ta isa kitchen ta mikawa ummy wayar.
Ummy Takara
wayar akunne cikin so da kaunar dan yayar ta.
Ta ce
Dana yakake ya
jikin naki.
Dasauki
alhamdulillah ummy.
Cikin so da
begen dan Nata ta ce ka ga Maryam kullum wuni kuka Yarima Samad ba ta da aiki
nikam nace wai wannan wani irin kauna ce take maka Haka.
Yarima Samad
ya yi kamar beji abun da take fadi dauko wani zancen ya yi ya ce ummy na
inakewar abincin nan naki sakwara fa.
Tare da
shagwabe fuska kamar yana gabanta
Tun da Kana
kewa kadawo gida sai in ringa dafa maka.
Tom ainakusa
inshAllah.
Karki damuwa...
Daga Haka suka
yi sallama.
Ran Maryam
yabaci harda sakin kuka itada da gaske take iya gaskiyar ta...
Ummy ta ce lafiya
kuwa?
Ai kece !!
Tabata amsa.
Nice nayi me?
Kika kashe
wayar ba tare da kin ba ni wayar ba ban gaji dajin muryan sa ba.
Tana zumburo
baki waje.
Ummy sake da
baki ta ce yau na ikon Allah.
Hade fuska
ummy ta ce kaman ba ta taba dariya ba.
Ta kama kunnen
maryamta murda da dan karfi Saïda ta saki kara sossai...
Sannan takama
hannayen ta sukaje falo.
Zaunar da ita
ta yi kan kujera itama tazauna suna fuskantar juna.
Maryam sam abun
da kikeyi banajin dadin Haka.
Abdul Samad
dan antina ne.
Kin san aure kedashi
babu shamaki sai an yi shi.
Amma ina son
ki kama darajar ki ta ya Mace...
Kina sake
kanki wlh ba zaitaba ganin ki da mutunci ba.
Kidufa irin
zubin sa badan jinina bane kina ganin ko Lambar Drever dinsa ba za ki taba samu
ba bare shi kansa.
Dan Allah ki
nutsu kidaina rawan jiki in kuna Waya kinji nagayamiki.
Gyada Kai ta
yi kaman kadangaruwa.
Ummy na ji inshAllah
zan gyara amma ki gayamishi ya rinƙa daga wayata dan girman Allah.
Wallahi zan
iya mutuwa Inna rasashi.
Ummy zazzare
idanu ta yi jin ta ambaci mutuwa.
Janyota ta yi takwanta
kan cinyarta tana shafa sumar kanta.
A'a Maryam ba
za ki mutu ba kuma nasan matakan da zandauka kwanan nan ko yanaso ko beso saï
andaura auren naku keda shi.
Alhaji
bushasha mahaifin Maryam ne yashigo cikin farar shadda da farin hula a kan sa.
Tafiya yake
cikin sauri sauri alamun mantuwa ya yi yadawo gida.
Sallama dauke
abakin nasa yakaraso falon.
Ummy ta ce
sannu dazuwa dadyn maryam.
Yaww Yana me
kallon Maryam ya ce yar baba ba za kimin oyoyo ba.
Tare da bude
tafukan hannun sa alamun tazo.
Aguje ta tafi
tarungume shi tana mai ajiyar zuciya.
Kedai ummy
mantuwa nayi dafatan kingama abinci inaci zankoma.
Eh Alhaji
nagama bara indauko maka.
Amma Alhaji
yakamata kasa baki cikin lamarin nan.
Kallon yake
yana kokarin cire hular kansa ya ajiye a kan tebur.
Insa baki a
kan me Kenan?
Yarima samad
mana
Yanason ya fi karfin
mu.
Maryam ta ce
in Bashi ba sai mutuwa.
Alh bushasha ya
ce subuhanallah.
Keee mairo kin
tabbatar kina son Yarima Samad.
Cikin shagwaba
ta ce daddy kafi kowa sani.
An gama Maryam
kin auri Yarima kingama Nida nake dan siyasa nasan hanyar dazanbi saikin aure
shi.
**********
Faruk ke
Drever motar sossai cikin kwarewa.
Yarima Samad
dake ɗAnne ɗAnne a laptop dinsa acikin
mota.
Ya ce Taya zan
san sunan
Malamin da
akace nanne farin cikin gidan namu yake ?
Kubiyo ni
labari nacen gaba
Shin yarima
Samad meyake nema.
Ya 'alakar
Rahama da adamsy ze ka sance.
Salma......
Saide kun biyo
ni karku manta *🌟🌟 ƘANWATA🌟🌟*
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 1️⃣1️⃣
Tafiya suka yi
mai dan nisa kafun suje rijiyar lemu.
Daidai wani
babban masallaci juma'a suka yi parking motar' nasu.
Yarima kansa
aduke yake ba tare da ya san Sun iso ba.
Faruk daidaita
parking ɗin motar'
nasu ya yi tare da zagayowa yabude wa Yarima Samad mota.
Dago Kai ya yi
YA CE am sorry ashe har mun iso...
Laptop dake
kan kafafun nasa ya ajiye kan kujerar motar' tare da dauko medical glass ɗin sa ya sa.
Ba ƙaramin
kyau shigar dayayi ya amshe shi sajen nashi lub lub kwance a kan fuskar shi Yana
sheki.
Cikeda da
izzar sa da cikar haibar sa ya sauko daga motar'.
Tsaye yake
yanata kallon yanayin unguwar da tsare tsaren gine ginensu.
Kallon
massalaci dasuke sallah juma'a ya yi yanayin tsarin massalacin kwarai yaburge
shi.
Faruk ya ce
Samad mutafi mana ka san akwai ayyukan da zamuyi a kamfanin da kakeson kabude
ko.
Marwan dake
gefen nasu tsaye ya ce Amma kuma ai yakamata mu koma gida tun da kullum sai
munje massalatai amma shiru kake ji babu amsa yanzu kila ma baya kasar nan
'mune muke wahalar banza.
Aminu cikin
bacin rai ya ce wlh kaide Marwan ko ya'akai dan bakin cikine kullum bakason ci
gaban mu.
Waima dole ne
saika fito kazauna gida mana haba.
Duk kasashen
da muke yawon zuwa kaine kullum kake mita adaina yawo neman Wanda baya raye.
Taya ka san baya
raye Kenan ka san wani abune a kan mutuwar sa.
Haba dan Allah
idanunsa Sun kada ji yake kamar yakama Marwan ya shake masa wuya sai ya daina
numfashi.
Yarima Samad
duk ihun da Aminu yake kan sa harya fara sarawa kwata kwata beson hayaniya.
Ganin Aminu Yaki
Bari sai masifa yaketa zubawa
Hannu ya daga
alamun ya isa
Shiru kake ji
Dukansu babu Wanda ya yi magana.
Mai gadin
massalacin ne yazo gaban su cikin girmamawa Yana fuskantar Samad YA CE ranka
yadade wani taimako za a baku ne.
Aminu ya amshi
zancen da eh wani bawan Allah Muke nema Allah ya sa ka san shi.
Mai gadin YA
CE to Allah ya sa nasan sa ya sunan sa.
Faruk YA CE
sunan sa.
Alhaji salihu
turaki
Jinjina sunan
mai gadin massalacin ya yi ya ce gaskiya ban san shi banma taba jin suna me
kama da nashi ba.
Yarima samad
yakaraso gaban sa cikin idanun sa dasuka kada jajir jin amsar mai gadin yabasu
Amshi wannan
Kati nane
Nombar wayata
nakai dan Allah duk sanda kasamu labari a kan wannan sunan ka Kira ni.
Namaka
Alkawari siya
Maka gida da
mota.
Mai gadi ya
girgiza kwarai dajin Alkawarin gida da mota kallon Katin dake hannun sa yayi.
Yaga
Anrubuta
Yarima Samad salihu Turaki.
Tare da
adresse ɗin gidan sa
da nombar Waya.
Faruk ya ce
muna iya komawa cikin motar direct kamfanin zamu nufa muga Meye tsare tsaren da
Aka fara.
Yarima Samad
cikin gamsuwa da Hakan yakoma motar nasu...
.
Daidai suna
fita layin.
Daidai da
isowan Sheik dan gabatar da sallah la'asar.
Kallon motocin
Sheik yake.
Jikin Lambar
motar anrubata Yarima Samad.
Mai gadi ya ce
Ranka yadade wayannan mutanen bincike sukazo yi.
Sheik dake
kokarin daukar buta dan yin alwala ya ce a kan mekenan suke bincike...
Nuna masa Kati
da yabasu ya yi tare da sunan Wanda suka ce suna nema...
Sheik ya ce
basu nuna maka hoton sa.
Kash wlh ban
tambaya ba.
Dan nasan
Wanda suka nema bama a unguwar nan yake ba.
Daidai da
isowar baba salihu shima yana sauri karya rasa Sallah.
Yaji Sheik na
fadin
To ai a
unguwar nan Kaf.
Babu wani
Alhaji salihu Turaki.
Gaban baba
salihu ne ya tsananta bugawa cikin dakiya yakaraso wajen nasu yanayin sa ya
canja jiki babu kwari.
Buta yadauko
ya yi Alwala Sheik ya ce dan hanzarta mallam salihu yanzu zan tada sallah.
************
Bayan kwana
biyu.
****
Rayuwa ta
sauya sossai agidan iñda mama da Anty suka zama kamar kawaye damacen Anty
saukin Kaine da ita mama ce ke nuna mata tsantsar kiyayya duk da boye halin
Nata ta yi dan tasamu Sheik ya sauko daga yajin dayai mata.
Duk ranar
kwanan ta 'falo yake kwanciya hakan ba ƙaramin bakanta Ran mama yake ba.
Amma ta shanye...
Cikin hanzari
Rahama ta fito toilet daure da towel a jikin ta 'agogon dake makale bangon
dakin nasu taga Karfe takwas saura kwata.
Ba tare da ba
ta lokaci ba '
Tashirya tsaf
cikin Kayan makarantar ta 'hijabin makarantar tasu bleu color dashaya guga
tasaka cikin hanzari.
Salma sai wani
cika take' tana batsewa Ganin yayar tata ta yi shiga me kyau.
Cikin hanzari suka
yiwa iyayen nasu sallama Domin yau za su fara jarabawa.
Adamsy yashigo
aji ka sancewa yau shine zefara musu jarabawar.
Baza idanunsa
yaketayi a makaranta dalibai nashigowa amma sam bega Rahama ko kanwarta ba Rasa
nutsuwar sa Yayi.
Harya shiga
ajin ya kalli dalibai dakowan su ashirye suke tsaf dan afara.
Asiya kawar
Rahama yakira ya ce tasameshi awaje babu musu...
Ta fito tana
kallon yanayin sa Daya canja.
Zararan idanun
sa masu kashe garkuwan jikin Yan mata ya zuba mata.
Tare da
tambayar ta meya Hana Rahama zuwa makaranta ne kuma yau jarabawa ta karshe.
Zata Bude baki
tayi magana saika ga
Rahama Sun kunno Kai itada Salma.
Tafiyarta yake
kallo Wanda wasu za su iya cewa na takama ne 'amma itakuma wannan yanayin
halittar ne Ko ina na jikin ta na motsawa.
Kafarta sai ta
daga Daya Ta tsai gaita sannan tasauke dayan.
Ba ƙaramin
tafiya da imanin sa tafiya ba....
Harsuka karaso
gaban sa cike da ladabi ta gaishe shi.
Kunya ne
yakamashi Ganin ta tsareshi da idanu.
Lfyalau yabata
amsa tare da juyawa ajin.
Rahama da
asiya da Salma da bakin ciki ya dabaibaye mata zuciya.
Ganin kallon
da adamsy kewa Rahama..
Kusan karfe
goma Aka fito brek...
Asiya da
Rahama zaune suke kar kashin Wata bushiya suna tattauna yanda lecture da zasuyi
nex
Tsintar muryan
adamsy suka yi tsaye akansu.
Ya ce bedace
dake ba Rahama kizauna ke kadai ba tare da masoyin naki ba.
Murmushi asiya
ta yi Ganin Rahama tasha mur lokaci Daya.
Zama ya yi gefen
su.
Rahama na
kokarin tashi.
Asiya tariko
hannun ta pls dan girman Allah dawo ki zauna kin san wulakanta ɗan Adam baya cikin dabi'ar
ki.
Bawan Allah
nan yanason ki Rahama yakamata kibashi dama.
Adamsy
yakaraso gaban Rahama tare da durkeshewa akasa Yana kuka mai taba zuciya...
Dan Allah
Rahama zuciya ta tana azabtuwa saboda Rashin kulawar dakike ba ni zan iya
mutuwa a kan ki dan Allah ki kauna ceni.
Rahama jikinta
yagama yin sanyi takalli Asiya ta ce pls kigayamai yatashi kada idanun mutane
yataru a kan mu.
Wallahi Rahama
ba zan tashi ba agabanki ba saikin ce kin amince dani.
Kallon asiya
ta yi tana kwabe fuska ranta aba ce.
Asiya daga
mata Gira ta yi alamun ta amince kawai.
Zazzakar
muryanta ya tsinta tana fadin katashi na amince.
Wani tsalle
adamsy ya ɗOka tare da
tashi yabar wajen cikin zalama.
*******
Amina ta ce
Salma kinkosan ABUN DA ke faruwa kuwa '
A'a saikin
fada inajinki!
Wallahi Adamsy da Rahama soyayya suke na ban
mamaki ke dazun zokiga yanda ya diririce a kan ta harda dukawa akasa.
Wani katutun bakin
cikine ya ziyarshi Zuciyar ta Wasu zafafan hawaye ne suka silalo mata a kuncin
ta.
Soyayya fa
kikace...
Taku har
kullum kyauta daga Allah
Karku manta
09069080725*🌟🌟
ƘANWATA🌟🌟*
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 1️⃣2️⃣
Ankusa gama
free Book
Soyayya fa
kikace
Nashiga uku ni
Salma me natsaya kallo da har yayata zata samu saurayin da duk fadin kanon nan ban
taɓa ganin Wanda
yakaishi haduwa ba.
Dafa Amina ta
yi cikin kuka' ta ce yazanyi ne Amina wlh ina son shi.
Kuma wallahi ba
zan taba barin Rahama ta aureshi ba 'uban kuturu ya yi kadan bare na makaho.
Asiya kwabe
baki ta yi ta ce to me Zakiyi bayan aikin gama ya gama ɗa dukan alamu itama Rahama tanason shi wlh.
To ina
saurayin naki Al'amin yake ne.
Tsaki Salma ta
jero Al'amin fa kikace in ana maganar Mazan kwarai pls kidaina sako shi.
.ni dai kiban
shawara yazanyi ne.
Asiya tadan
numfasa kamar me lissafin ta ce nasamo mana mafita Daya ce.
Abu daya ne
kawai kifito a mutum ki gayamai masa kina kaunar sa.
Inhar be baki
hadin Kai ba 'uhmmm munada hanyoyi dayawa.
Tafa hannu suka
yi Salma ta ce shegiya kawata shi ya sa nake mugun sonki wlh.
Amma wannan
tsinanniya yayar tawa mai farar kafa yo aidole ince mai farar kafa wlh duk inda
zata sa kafa to nice da faduwa ina dalili tana Jamin bakin jini.
Wallahi badan
mama tahaifeta ba ɗa
tuni nasan yanda nayi Aka koreta gidan nan.
Uhmm Salma
Kenan yar uwar ki ce ta jini ki sassauta mata mana.
Aji suka koma
hankalin Salma sam baya jikin ta ta lula duniyar tunanin adamsy.
Minti arba'i
suka dauka kafun da bisani Aka tashi.
Rahama daukar
jakar Salma ta yi tana murmushi ta ce m'y kanwaty mu je ko yau naga ko kulani
bakiyi ba tun da mukazo skul.
Harara ta
watsamata andai ji dashi tun dazun da idanun naki yarufe a kan Adamsy bakisan
dani ba saï Yanzu.
Sakaka da baki
asiya da Rahama suka yi suna kallon ikon Allah 'amina dariya tabushe dashi tana
gyara safar kafarta ta ce anty Rahama ki rabu da Salma fa aljanun ta ne suka
tashi.
Kusan Dukan su
dariya suka kyalkyale dashi Wanda hakan ya Sosa Ran Salma 'hawaye suka gani
idanun shar shar.
Rahama tarufe ta
ce my kanwati ke bakisan Wasa bane 'pls kiyi hakuri wallahi zolayar ki muke...
Zumburo baki
ta yi waje ta fice gaba abinta.
Rahama ta ce
kinga Asiya banga tazama ba tun da Salma ta fice wlh karta kiramun ruwa ban
gama warkewa ba.
Dariya asiya
take' saï da kuncin ta ya lotsa.
Kallon Amina
ta yi ta ce muna iya tafiya ko tun da tagudu tabi yar uwar ta.
. Adamsy
yashigo kaman anjefo shi ya ce wai ina Rahama take' ne inata jiran Inga
kyakyawa fuskarta.
Ai Rahama
Yanzu tabar nan inaga bama ta yi nisa ba.
Cikin hanzari
yabar su...
Sauri sauri
yake ya hango daga can nesa itada Salma suna tafiya hannun su tsarke cikin
juna...
Shan gaban su
yayi.
Cikin dariyar
sa me bayyana zallar kyawun sa ya marairace fuska.
Ya ce wana
kama '! Nace '
Wa na kama.
Rahama
murmushi ta sakar masa Saïda kuncin ta ya lotsa.
Pls Adamsy inkana
son ganina kazo gidan namu mana '
Ok gayamin
lokacin dazan zo yatsareta da manyan idanun sa.
Bayan la'asar
lokacin Abba na Yana nan saika zo ka nemi izini.
.waouh yau ni
me sa'a ne.
Salma banda
wani katutun bakin cikine ya tokare mata mako garon wuya.
Da ƙyar
tafurta yaya adamsy kaide kazo anjima tun da anti tabaka dama.
Kama hannun
Rahama ta yi sukaci gaba tafiya shiko kallon su yake.
Har suka ba ce
masa dagani.
************
Yarima samad
Zaune yake a
babban office din sa yanata juyi kan kujerar mai Lilo sai juyawa yake yi yatsar
sa Daya Abakin sa..
Scretaria ce
cikin shigarta na rike da siket dinki atamfa sossai siket ɗin ya fito da shap ɗin jikin ta.
Rabin nonon ta
awaje ka sancewa crista ce...
Ta shigo office dinsa
good evening
mesieur can I help you?
Wani harara ya
watsa mata Wanda tuni hantar cikin ta ya kada kallon yake daga sama har kasa ya
ce.
What are you
looking for at the moment because I didnt allow you to come in here
Sorry sir
tafurta tana kar kada mazaunan ta...
Kauda kansa ya
yi daga kallon Nata harta fice daga office ɗin.
Jin Kiran
sallah la'sar ne ya sashi cikin hanzari shigo toilet ɗin office yadauro Alwala...
Direct motar
sa ya ja zuwa babban masallaci rijiyar lemu Haka wa yaji wannan masallacin ya
kwanta masa' Arai da ya ringa zuwa sallah anan.
Ba tare da
cikin hanzari yaketa gudu kada ya rasa Sallah....
Daga can baya
baya ya paka motar daidai lokacin ne Aka tada sallah.
Agaggauce
yashiga masallacin Yana sahun baya na karshe daga can karshe Gini.
Baba salihu
Yana daidai bayan yarima Samad ka sancewa shima ya yi latti.
Kallon keyar
Samad yake yi harsuka idar da sallah.
Ana kokari
sallame sallah yaaaa.
*Taurari biyu
kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishaɗantar daku masoya wannan
Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉
𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,
𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼
𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖
𝙙𝙖𝙜𝙖
𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝
) Sunzo muku da sabon novels masu suna.
*𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉
𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼*
tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼
𝘾𝙀)
𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼
𝘼𝘿𝘼𝙈(
𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖
𝙙𝙖𝙜𝙖
𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝)
tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼)
Kai dajin sunan
labarin ma ka san basai an tambaya ba.
*(ƘADDARA
CE)*
*Dandano!
Dandano!!*
Hanan meye
lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane ƘADDARA
CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da
mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo ba ta yi magana ba ta damƙi
hannun Sultana Ta ce" Ke Sultana mu je ki nuna a hanyar shara-mansoor ɗin Uban waye ya faɗi miki wannan maganar yau
saina wuƙance
shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki...
*Dandano!Dandano!!*
Mama kina ganin
Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai
tsuma rai..Mama ta ɗago
jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Ta ce Rahama kiyi Haƙuri
kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi haɗe da zallar bakin ciki, take
kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da faɗin.
Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da ƘANWATA taimun ya Allah ka..
Ga maru buƙatar
wannan novels ɗin za
su iya tuntuɓar wannan
numbobin. 09069080725 our +966599791573
Nomal. guda ɗaya
N 300 ne
guda biyu N
500 ne
Special guda ɗaya N 500 ne
guda biyu N
1000 ne
Zaki iya biyan
kuɗin ki ta wannan
hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 1️⃣3️⃣
Ana kokarin
sallame Sallah ya juya da kansa baya agigice buzun Nadin dake kansa rufe
fuskarsa ya yi dashi Yana mai tasbihi.
Yarimad Samad
gaban sa ya tsananta buga Gab Gab da ya tsananta bugawa da karfi nan da nan ya
nemi nutsuwar sa ya rasa Kokarin waigowa bayan yake ɗaidai da tashin baba salihu cikin hanzari da
sassarfa ya fito gaban massalacin duk ya dimauce 'banda bugawa babu abun da
zuciyarsa ke tsanantawa.
Tafiya yake da
dan sauri sauri kansa aduke.
Cikin hanzari
yarima samad ya fito Yanata waige waige ina bawan Allah Daya gani yanzu wala
Allah ya san Wanda yake nema.
Daga can nesa ya
hango mai rawani da dan karfi yabuda Dukan muryan sa yafurta.
Mallam buzu
dan Allah dakata.
Babu ba ta lokaci
ya isa gaban mutumin kallon sa yake Yana cije labbansa.
Mutumin
yatsareshi da idanu.
Bawan Allah
lafiya kake kwadamin Kira
Jikin sa ne ya
yi mugun sanyi ganin Wanda yake tunani gani bashi bane.
Afuwan Dan
Allah damar tambaya ce dani.
Koka san
Alhaji salihu Turaki.
Mutumin
girgiza kansa ya yi alamun 'A'a gask ban san Shiba kila ma baya unguwar nan.
Musabaha suka
yi shida mutumin iñda yajuya.
Baba salihu
dake Labe jikin Wata bishiya ya boye hawaye masu zafi yake silalo masa' idanun
sa...
Cike da
tausayi yake kallon Yarima Samad harya ba ce masa da gani.
Babu ba ta lokaci
ya isa gida 'banda kuka' babu abun da idanunsa suke fitar wa.
Iske Sheik ya
yi farfajiyar gidan Yana koyar da dalibai
cikin muryansa
me kama da Wanda yake cikin damuwa ya ce.
Ya ce ya Sheik
kozan iya zama in saurari kira'ar da kuke yayinda yake kokarin zama kan Capet ɗin dake malale tsakar
gidan.
******
Yarima Samad
Allah ne kadai yakaisa gida dan tuki yake sam baya sanin iñda ya sa gaba.
Knockin ya yi Aminu
yabude masa kofa Rabashi ya yi cikin azama direct ya yi dakin sa ya nufa.
Aminu sake da
baki yake kallon sa Yana haurawa sama.
Rage Kayan
jikin sa ya yi dagashi sai boxer Yana shiga toilet ya sakarwa kansa ruwan mai
mugun sanyi Yana ratsa tun daga tsakiyan kansa zuwa bargon jikin s..
Akalla minti
Arba'in yadauka.
Daidaituwan
numfashi ya sashi fitowa da towel a jikin sa.
Fadaddan
kirjin sa Wanda gashi ya kwanta lub lub gaban miroir yanzauna ta'cikin madubin
yake kallon kansa da idanun sa da Suka canja launi.
Oh ni Samad
shekara nawa ina yawo' kwaro kwaro duniya yaushe zan samu cikin burina.
Abbana dan
Allah ka bayyana nasan gaskiya za ta yi halin ta 'yasaki marayan kuka' rike da
rigarsa ahannun Yana kallon kansa ta madubi.
Yanda idanun
sa suka canja launi dan kuka'.
Faruk dauke da
sallama bakinsa yashigo kallon yarima samad yake ya ce yauma sokake kayi abun
da kasaba ne.
Samad inada
yakinin bayan wuya saï Dadi kuma InshAllah mafarkin ka sai ya tabbata kaide
karmu gajiyawa tare da dafa bayan yarima Samad Daya bashi baya 'suna kallon
juna ta cikin madubi.
Yarima Samad
tashi.yayi ya rungumi faruk dukansu kuka' suke babu mai rarrashin' sa.
Faruk irin
abokan nan n'e
Na amana Wanda
azamanin nan damuke ciki samun irin sa yana da matukar wahala...
*******************
Rahama kwance
jikin Anty tana ba ta labarin adamsy 'yanda suka yi duk ta fada mata ba ta boye
mata komai dangane da Rayuwar ta.
Anty dariya
take mai dan sauti'. Ashe dai mun kusa daukan suruki yata.
Shawara Daya
zanbaki kirike martaban gidan nan.
Kuma ainaji
mahaifin Ku ya ce kuna gama karatu da sati Daya zemuku aure..
Rahama zazzare
idanu tashiga yi tare da tashi daga jikin Anty ta maimaita aure ai a iya sanina
ban fidda mijin da zan aura ba..
Wanda nakeson
gabatarwa ayau din nan zezo gidan nan Kuma kin san me Anty ?
Girgiza Kai ta
yi ta ce saikin fada Rahama.
Wallah anty
tun ranar Dana fara ganin sa 'naji yakwanta min Arai 'nakamu da sonsa amma
banta nuna masa ba...
Saboda kin san
Mazan yanzu dole saika kama darajarka za su kama maka. Naka.
Anty murmushi
ta yi tana me gyara zamanta sossai cikin so da kulawa ta ce karki damu nasan ke
wacece banda matsla akanki.
Idan yazo ki
gabatar dashi kinga shi ke nan mallam ba zai baki Wanda bakiso ba.
Cikin shagwaba
ta ce anty na Allah yabarmun ke 'amin ta amsa yayinda suka ji wai ana sallama
da rahama wani yaro ne da ba zai wuce shekaru goma ba.
Mama ta ce
waye ke sallama da ita.
Salma ta karbi
zancen au mama baki Sani ba ai adamsy ne abokin dadiron Rahama ne...
Kwabe baki
mama ta yi to naga ta iñda zata fita gidan nan.
Rahama dake
tsaye jikin kofa duk abun da suke fadi a kan kunnen ta.
Cikeda
nutsuwar ta takaraso gaban mama.
Dan Allah mama
kibarni inje wallah ba zan wuce minti shabiyar ba nadawo...
Mama banda
harara babu abun da take jifan Rahama dashi.
Anty rike da
buta ahannun ta kallon Rahama gaban mama tana magiya ya sa Takarasa wajen tare
da Kamo hannunnta.
Cikin isa da
takama ta ce Rahama sheik tun kina yar karama yabani ke dan Haka hakkin kula
dake Yana kan wuyana.
Yarki kirki
tafi Allah ya yi maki Albarka.
Da hanzari
Rahama tawuce hartana tuntube.
Anty ba tare
da ta kula mama ba tajuya tashige ciki.
Mama kasa
maganatayi ta ce Amma Sa'adatu yar iska ce.
Shiru shiru fa
ba tsoro bane gudun magana' ne.
Salma wani
bakin cikine ya ziyarceta fitan da Rahama ta yi shiga daki ta yi ta rinƙa
zubar da duk abun da tagani adakin uwarta cikin hasala tadau takalmin ta jefa
kan miro dakin nasu' tuni ya fashe wargas.
Karar buga Abu
ya sa mama cikin hanzari shiga dakin.
Rike hannu
Salma ta yi Wanda tafara buga hannayenta abango har suna jini...
Cikin zuciyar
ta dake tafasa ta ce wlh Rahama daki auri adamsy na gwammace in yi ta yawo
tsirara.
Mama ta ce
haba Salma karki mance Nina haifi Rahama yazaki ringa furta irin wayanna
kalaman agabana.
Yi hakuri
zansar matakin dazan dauka akai.
*****
Adamsy cikin
shiga ta Alfarma kananun Kaya yake sanye dashi.
Ganin Sheik na
sallamar dalibai cike da ladabi ya gaishe shi.
Fuska asake ya
amsa.
Rahama hango
Sheik da tayine da Adamsy ya sa ta Labe bayan kofa tana sauraron su'.
Inawuni ya
Sheik daman nine nakeson yar gidan ka Rahama in kaban izinin ina son abani
damar tsayawa da Rahama kansa aduke.
Sheik kallon
sa yake dama tuni ya dago lagon sa.
Gyaran murya
ya yi ya ce.
Adamu agaskiya
ka makara dan Rahama harnayi mata miji nanda wata Daya bikin ta ɗa an gama makaranta nanda
sati uku.
Adamsy da
Rahama kusan a tare wani jiri ya fara dibansa...
Cikin kunan
rai da tafarsa da zuciyar sa keyi ya ce
Amma sheikk
Hannu ya yi masa
Dakata.........
Taku har
kullum kyauta daga Allah
Karku manta
Free Book kuke
karantawa*🌟🌟 ƘANWATA🌟🌟*
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 1️⃣4️⃣
Dakata!!!
Nacemaka na yi
wa Rahama miji kobaka fahimta ne?
Jikin Adamsy
yadau rawa hawaye shar shar wani nabin wani a kan fuskar sa.
Sheik harya
juya zeshige gida ya ce dan Allah Sheik kaimin wata Alfarma Daya.
Juyowa ya yi Yana
fuskantar shi inajinka ya ba shi Amsa yatsare shi da idanu hannunsa na jan
tasbaha.
Adamsy kasa da
murya ya yi cikin rauni da kunan da zuciyar sa keyi ya ce dan Allah ina son
Inga Rahama kataimaka namaka Alkawari daga wannan Rana ba zan sake zuwa ba.
Cikin gamsuwa
da bayanan sa dan matuka yaba Sheik tausayi amma shi ba zai iya canja Alkawari
Daya dauka ba.
Rahama najin
takun shigowar Sheik aguje takoma gida.
Zuciyar ta
namata kuna ta rasa ne mene ne damuwar ta!
bakin cikin Wanda akace zata aura ne da batasan
shi ba koko bakin cikin rabasu da Adamsy da Sheik ke shirin yi ne.
Tunanin ta ne
yakatse jin muryan Sheik Yana cemata tashi kije kinada bako awaje.
To Abba ta
Amsa masa yayin da tabar gidan cikin sanyin jiki da fargaba
Mama kwabe
baki ta yi Ganin Sheik yatsaya Yana kallon wucewar Rahama.
Tsakiiii yaji
ta jero masa Wanda firgit ya waigo Yana kallon ta.
Sai hura hanci
sama sama take ta ce banda cin amana ai saurayin Salma ne ya za ai kace Rahama
taje saboda Allah.
Beko bi
takanta ba wucewar sa ya yi dakin anty dauke da sallama Abakin sa yashiga.
Anty murmushi
a kan fuskanta ta ce lale lale da sadaukin Maza.
Lemun juice ta
tsiyaya masa a cup.
Ta Mika masa
Yana sha Yana lumshe idanu.
Kallon
kyakyawa fuskantar yake ya ce Sa'adatu yau dakin ki nake ko dakin maman Salma.
Dariya tabushe
dashi ta ce au Kai yau ba ka san inda za ka kwana ba.
Yau maman
Salma ce da kai angona.
Rahama na ji yau
ta ce zata gabatar da surukina 'nasan ma yanzu yazo.
Tana me
fuskantar sa.
Sheik gyara
zaman sa ya yi Yana fuskantar ta.
Anty na yi wa
baba salihu Alkawari zanba dansa auren Rahama
data ta gabatar da adamu kafun Alkawari Dana
dauka tabbas babu abun da zehana inbashi Rahama.
Jikin anty ya
yi mugun sanyi cikin yin kasa da muryanta cike da ladabi.
Ta ce ba ka san
asalin baba salihu ba shine za ka yarje masa za ka ba dansa
yarka yarinya mai hankali da nutsuwa ni dai
gaskiya ka tsananta bincike Akai.
Sheik yanuna
mata Zuciyar sa Haka kawai ya yarda ba mutumin Banza bane Kuma dan NASA kamar
garkuwa ze zamewa Rahama.
Kidaiyi fatan
Alkhairi dan ni inayawan mafarki a kan Haka InshAllah Alkhairi ne.
Anty tayi
jigum cikin tausayin Rahama ba ta iya ja da mijin ta ta ce Allah ya sa Haka
shine Mafi Alkhairi.
Amma ni
amatsayina na uwar Rahama Ina son ya gabatar mana da dan nasa inko be gabatar
ba.
Gaskiya Sheik
kayi hakuri ba zan amince ba inbashi yata ba.
Kallon ta yake
yau' ne karo na farko dayaga bacin rai kwance a kan fuskarta kuma ya san
kowanene indai mai hankali ne irin tunanin zeyi' wayewarta da hikimar ta wajen
furta lafazin bakin ta 'ba ƙaramin burgeshi yake ba.
Cikin muryan
sa dake Nuna gamsuwa da zancen nata ya ce inshaAllah sa'adatu zan zauna da baba
salihu Yanzu fa dudu sati hudu yarage indaura mata aure.
Nibana bukatar
lefe ko wasu Al'adun Banza.
Sadaki ya
wadatar.
Sa'adatu
fadada fara'ar ta tayi ta ce kokai fa ya Sheik Amma....
Shiiiiiii
Basai kince
komai ba na ji bukatun ki kuma na dauka.
Murmushi ta
sakar masa.
Mama dake Labe
kofar dakin ta Kasa kunne Amma ba ta jiyo me suke fadi dariyar su kadai ta ji.
Cikin kunan
rai tabar wajen tana ta zage zage maciya Amana yau' kwanan daki nane Amma Yana
c'en makale jikin ta Suna shashan ci.
Duk Abun da Abun
da take fade sheik najin ta.
Murmushi
Yayi..
.....
Rahama jiki
asanyaye takaraso kofar gidan.
Ba ba ta lokaci
ta iso inda yake tana karemai kallon Ganin yanda ya susuce.
Inawuni yaji
ta furta jajayen idanun sa dasuka canja launi zuwa ja.
Yazuba mata.
Ya ce
Rahama dama an
Miki miji shine baki faɗa
min ba?
Kasa da kanta tayi
ta ce nikaina ban san da zancen nan ba Saida ka aika akirani.
Rahama
kinkosan zuciyata tare da taki take bugawa kuwa Rasaki daidai yake da rasa
rayuwata kiyi wani Abu akai dan Allah narokeki.
Durkusa ya yi da
kafafunsa duka biyun akasa.
Hannun tayi
masa alamun yatashi.
Ba musu yatashi.
Zazzakar
muryan dake sashi nishadi yaji tana fadin.
Tun Ran Gini
tun Ran zane adamsy.
Zamu yo
rabuwar kadaici.
Kadau hakuri!!
Kaddara ce
tasauka.
Duk mai Imani
yakamata ya rungume ta.
Tsawa....
Ya daka mata
haba Rahama daman nasan bakya sona na tabbata Wanda zaa bashi ke.
Besan
darajarki ba besan mutuncin ki nine nan zankare maki su.
Pls narokeki
karki rabu dani ahaka 'askul dan Allah kiringa kulani kozan ringajin saukin abun
da ke damuna.
Gyada masa Kai
tayi alamun gamsuwa da bayanan sa.
Kaga nizan
koma minti goma shabiyar nadauka agida kuma suncika.
Bata Jira cewar
shi'' ba tajuya cikin gidan.
Kallon ta yake
ya ce inaa....
Bari zankira hamza Inna koma gida wallahi sai
ansan mafita 'yana kokarin shiga mota.
Salma ta
dakatar dashi.
Fuskarta
akumbure alamun tasha kuka sossai.
Adamsy Dakata
kaji ai ingaya maka wani Abu da ba ka sani ba.
Girgiza Kai ya
yi ya ce inajin ki my kanwati kamar yanda yaji Rahama tana kiranta.
Wallah antina
bin Maza take kuma Wanda Sheik ya ce zata aura shine Wanda ya taba cire mata ciki.
Kai ma ka san
adalci irin ta mahaifin mu ya ce tun da shiya Santa ya Mace to lallai shine ze
aureta dan ba zai iya abun kunya ba.
Tsawa....
Taji ya daka
mata
tare da dauketa da wawan mari.
Ni Zaki gayawa
zancen banza a kan yayarki to Ina son ta Ina son ta Ina son ta Kuma wallahi na
tabbata sharri kike mata in gaskiya ne kibani shaida a bayyane mana.
Rike da kuncin
ta ta ce Niko Salma InshAllah zan Nuna maka ko wacece Rahama.
Ok yabata amsa
tare da shiga motar tasa yajata fuuuuuu yatada mata kura a kan ta.
Jikin asanye ta
shigo gidan tunani take meye mafita yazatayi taba adamsy shaida a kan Rahama
dan wallahi bazata Bari ta auri dan gidan ambassado libya ba ita ko dan me
kanti ba ta samu ba
Sai Al'amin da
gidan nasu' ciyar dashi ake.
*********
Kasar kwatano.🇧🇯
Mamy jiki ya
warware sossai kaman ba 'ita ce takejin jiki sossai ba.
Ahmad ne zaune
agefen Nata Yana chat.
A Badoo
Hotunan Yan
mata kala kala yake kallo yana dariya inda Yaga wata buduwar rabin nononta
awaje.
Murmushi yake
ya ɗAnna mata like.
Khadija data
shigo bakinta dauke sallama tana kallon yanayin sa ta ce haba yaya ina sallama
hankalin ka nakan Waya.
Beko saurare
ta ba.
Mamy cikin
tsare gida ta ce waikai Ahmad ba za ka ajiye wayar nan bane.
Kaje airport
saboda Abdul samad yamin korafi ba ka kula masa da dukiyar sa.
Duk sati
yakamata Kana check balance ɗin
kudin ɗasuke shiga.
Kuma abun da
suke bukata ka ga daga wajen ka ne za su samu.
Ok mamy amma
saï gobe zanje ko 'hankalin sa nakan wayar bedago Kai ya kalle ta ba
Ranta ne
yabaci cikin ranta saï fadi take l'alle yakamata insan me yaron nan yake
aikatawa awaya.
Afili kuma ba
ta kara bin takansa ba.
.
Fulani zaune
kan kujera 3ster kaman yanda tasaba kaman ta gado ta sha ado da manyan gold a
jikin ta.
Baba nasiru
mijin nata ne yashigo fuska dauke da murmushi kinga Yarima samad bedawo ba.
Kafun yatafi ya
cemin sati zeyi'.
Murmushi ta yi
tana me jujjuya idanun ta ta ce kaima ka san ba zai dawo akusa ba' watakila ma shi
ke nan har abada shida masarautar nan.
Ai ina
gayamaka ba zan taba barin sa ya yi aure ba shi ya sa kullum nake zuwa gun boka
markau.
Yana kara
zuzuta masa kiyayyar Maryam aransa.
Haba ai ba zaiyu
ba.
Baba nasiru
murmushi ya yi ya ce amma fulani ke maciji sari ka noke ce.
Bata rai ta yi
ta ce amma aiduk mugun ta, ta kafini.
Yi hakuri ban
ce kimun tone tone ba yanzu de ina abincina yake Yana me Mike kafafun sa kan
kujera.
**
Mai martaba
Sanusi turaki ne zaune adakin sa.
Uwargidan sa
tana masa fifita cike da nutsuwa. Kwantar dakan sa ya yi bisa kafafun ta ya ce
Gaskiya kibari
mu daurawa Abdul samad aure mana kin san burina ba zai cika ba saï yana da
iyali.
Hajiya hauwa ta
ce haba ranka yadade baya son yarinyar nan asaurara masa mana dole ne auren
zumunci.
Kabarshi
yazabo Wanda yake so.
Yaran Zamani
baa masu Haka.
Murmushi irin
tasu ta manya ya yi ya ce haba hauwa wannan miskilin yaron kina ganin har akwai
matar daze gani ya ce yanaso nasan Haka bame yuwa bane.
Mahaifin sa
Haka nayimasa duk halinsu Daya 'amma daga baya ba gashi yaci amfanin sa.
Rushewa da
kuka ya yi ya ce yanzu ace Dana babu amo babu labari shekaru biyar Kenan.
Idan ban kula
da ahlin sa ba dawa zan kula...
Jikin hauwa ya
yi mugun sanyi cikin son karfafa masa guiwa ta ce.
Kayi hakuri
mai martaba nice na haifi salihu nafika shiga damuwa dauriya ce kawai.
Allah ya
bayyana mana shi inda yake amma sainake ganin kaman koda ya bayyana ba zai taba
yarda damu ba idanun ta cike da kwalla.
Cikin son
kawar da zancen tadau wayar ta.
Ta dannawa
yarima Samad Kira bugu biyu ya ɗaga
Daga can ɓangaren murmushi ne kwance afuskar
shi ya ce yaudai mata ta tuna da mijin ta.
Dariya mai
sauti' ta yi ta ce mijin da babu cefane shi ya sa nakeson ka karomin kishiya.
Uhmmm kodai
kasamu wata anan kanon ne infara kishi tun yanzu.
Ransa ne yai
mugun baci
Tunanin amsan
daze ba ta yake ya san zancen Maryam za ta yi masa.
Amsa mata ya
yi aikuwa namiki kishiya kwanan nan zan gabatar miki da ita ta Waya.
Hauwa fadada
murmushin ta ta yi tana kallon mai martaba ta ce dagaske kake kuwa ya sunan ta
wai Allah dadi kasheni.
Samu kansa ya
yi dacemata sunanta baiwar Allah.
Mai martaba
cikin zumudi ya amshi wayar hannunta dan ya tabbatar da zancen sa cike da jin
dadi suke wayar shikuma Yarima Samad Yana kara lula dasu duniyar karyar shi
dansu shafa masa lafiya yahuta.
*****
Kashe gari
Bayan Sheik ya
idar da sallah asuba
a babban
masallacin juma'a
'huduba yatsaya yi kafun fitowan alfijir 'cike
da nutsuwa yake wa'azi a kan Maza masu cin Amana mata gabadaya masallacin a
nutsu inda yake fadin daidai da kwayar zarr namiji ya cutar da matar sa.
Sai Allah
yabiye mata hakkin ta.
Banda karar
fanka babu abun da kake ji a masallaci kowa ya nutsu.
Bayan yagama
wa'azin suka fara musahaba da jama'ar wajen.
Baba salihu
zaune kusa da Sheik danshine ke jan aya Sheik na fassarawa.
Cike da
nutsuwa yagaida Sheik inakwana kansa aduke alkur'ani mai girma na hannun sa
sanye yake da farar jallabiya fara.
Yana kokarin
fita Sheik ya dakatar dashi tare da bashi izinin zama dan su tattauna.
Murya asanyaye
Sheik ya ce daman magana ne a kan Rahama dakace kana son abawa danka.
Bikin nan ba
zai wuce wata Daya ba kacal ba kuma har yanzu ba ka bayyana min asalin ka ba.
Dakuma dan
naka daze auri Rahama ba.
Tsareshi da
idanu ya yi yanajiran yaji ta bakinsa.
Baba salihu
cikin kunan rai ya ce......
Ayimun afuwan
rashin typin wlh banda lafiya ko yanzu Haka ban warke ba lallabawa nayi dan
hakkin Ku dake kaina.
Karku manta
paid Book
Free Book
yakusa karewa*🌟🌟 ƘANWATA🌟🌟*
IKILIMA ADAM
(Kyauta daga
Allah)
Book 1️⃣5️⃣
Cikin kunan
rai ya ce..
Ya Sheik ni
maraya ne banda Kowa sai Allah.
Nataba aure
agarin Gombe matar tawa Allah ya yi mata rasuwa tabarni da yaya uku 'banda kowa
agarin saï Allah dan iyayena cirani sukaje agarin ban san asalin su ba.
Dana kuma
Abdul Samad nasan Yana Gombe da kaina zan gabatar dashi 'inkuma Kana tantama
akaina nabaka izinin kaje c'en kayi bincike akaina.
Cikin gamsuwa
da bayanan sa Sheik ya ce to yaushe za ka je kataho da dan naka.
Baba salihu
yabada amsa da jibi ɗaman
tuni ya fara hada Kayan sa dan ya yi hijira daga kasar
Zuwa Gabon.
Tun da Yaga
yarima Samad ya nacewa unguwar tasu hankalin sa 'yayi mugun tashi.
Kukan zuciya
yake yanda zerabu da Sheik tsawon shekaru dasuka dauka tare harda karya ya yi Masa
karo na farko.
Azuciyar sai
maimaita astagafirullah yake.
Ya Allah ka
san zuciyata ka san dalili ya Allah kayafemin zunubin karya danaiwa babban
malami ba Haka na so ba matsamin yayi.
Sheik ya ce
MashAllah Allah ya nuna mana..
Rahama da
asiya sanye suke da bakar abaya ba ƙaramin kyau shigar ta yi musu ba
kansancewa za su je su amso form da ake rabawa na musabaka..
Asiya ta ce
laaa amma adamsy kamar maye yake ne gashi nan abayan mu.
Waigowa ta yi idanunsu
suka tsarke cikin juna 'fuskar ta ba yabo ba fallasa ta ce inakwana Adamu.
Amsa mata ya
ce ina zakuje ne Haka.
Rahama ta yi rau
rau da idanu cikin cool voice dinta ta ce.
Wallahi Abba
ne yaturani amso Masa forme ɗun
musabaka da za ayi ga yaya abubukar baya gari.
Adamsy ya ce
form ɗin mene ne.
Na musabaka ne
ta ba shi amsa ataikace suna ciki gaba da tafiyar su.
Harda ke za ai
musabaka ne ya jefo mata tambayar.
Kashh...
Amma Adamu
kacika tambaya saikace gidan redio tana turo dan ƙaramin bakin ta.
Daman Hakan
yake so Yaga ta yi murmushi Yana satar kallon ta.
Ni kigayamun
hardake za ayi ne.
Asiya ta karbi
zancen da gaskiya A'a
bazatayiba
Bana
kullum ita ce kefitowa ana farko Tabarmu mu
gwada sa'ar mu tana dariya.
Rahama ta ce
daman bayi zanyiba.
Napep suka
tara adamsy zeshiga Rahama tadan ba ta rai ta ce yanzu in Abba yaganmu tare
zemana fada sossai.
Kin sauka ya
yi ya ce inyagani kila yabarmun ke
in aura kawai.
Kallon me
napep ya yi ya ce ka tambayi hajiya iñda zata kaimu.
Rahama ta ce
nasarawa.
Tun da suka
DAUKI hanyar fira suke itada asiya
Adamsy na saka
musu baki cikin zancen su.
Me napep ya ce
munzo nasaraw.
Rahama ta ce.
SAMAD
INVESTISSEMENT za ka kaimu.
Daidai
mashigar kamfanin ya sauke su.
Mai gadi ya
Bude masu Gate tare da tambayar su abun da yakawo su.
Rahama ta
sanar Masa forme Aka turo ta amsa.
Mai gadi ya ce
eh lallai jiya ya kare amma kidan jira oga ze iso Yanzu InshAllah.
Da to Suka
amsa inda kowannen su ya samu waje daga cikin compound ɗin gida'n suka zauna Zaman Jira.
Horn ɗin motoci da'akai ya sa mai
gadi wangale Gate 'motoci guda biyu suka kunno Kai
parking suka
yi.
Boduygad da
adamsy yadauka Sune suka zagaya tare da bude masa kofa' Akalla saida yadauki
minti daya kafun ya sauke kafafun nasa kasa'.
Kowa
ma'aikatan suka fara barka dazuwa ranka yadade.
Su faruk da
aminu da Marwan kusan a tare suka fito daga tasu motar.
Yarima Samad
dagawa ma'aikatan wajen hannu ya yi alamun kowa yakoma bakin aikin sa.
Rahama da
Asiya tun shigowar shi suke kallon sa.
Kwabe baki
Rahama ta yi ta ce amma wallahi akwai son barnatar da dukiya jibi fa shi ba zaiyi
yawo shikadai ba saida Bodyguard saboda tsabar Albazaranci shi ya sa banda burin
auren me kudi tsaki take ta jerowa ta rasa na mènene
Adamsy na
ganin shi tsaf yagane shi
dan lokacin da ya je asibiti be Farka ba.
Cikin hanzari
yakarasa gaban sa ya ce Ranka yadade sunana Adamu Abdullahi.
Dan Ambassado
libya ne.
Ya ba shi
labarin Abban shi Daya turo shi dan yaduba lafiyar sa.
Yarima Samad
murmushi ya yi ya ce barka da zuwa Ashe dan uwa ne Kai.
Muje daga ciki
ya nunawa Adamsy hanyar office ɗin
sa.
Ranka yadade na
rako gimbiya ne.
Babu ba ta lokaci
yamusu jagora suka shiga office ɗin
sa.
Banda bugawa
babu abun da zuciyar Samad yake.
Nan da nan
Rahama ta nemi nutsuwar ta tarasa gabanta na tsananta bugawa da karfi.
Yarima yasoma
kokarin tuno inda yata ba ganin Rahama tuno wa ya yi asibiti ne.
Kauda Kai ya
yi daga kallon ta tsaye dasuke itada adamsy.
Bata rai ya yi
banda harara babu abun da yake watsamata.
Meke tafe daku.
Asiya ta ce
Ranka yadade Sheik Abdulrrazak ne yaturomun kan form ɗin musabaka
da kamfanin
nan tasa gasa!
'ya ce ba zai samu zuwa da kansa ba.
Yarima Samad
maida kallon sa ga Rahama ya yi ya ce kekuma fa
Mekikazo nema
nan.
Wayar adamsy
Yasoma ring yafita dan amsa Kira..
Rahama ta ce
to ai tare ka ganmu da ita.
Dan Haka
mallam inzaka ba mu form kabamu tun dazu sai Raina mana hankali kake.
Sake da baki
Yarima samad yake kallon ta 'cikin bacin Rai ya ce
Keeee
Dan Allah
rufemin bakin.
Ko angayamiki
nan gidan Ku ne da har zakiyi min rashin kunya.
Eh nan ba
gidan mu bane
Daliline
yakawo mu.
Ba munzo maula
bane.
Tabuga uban
tsaki mtsss.
Fita daga
cikin office ɗin tayi cikin
kunan rai.
Asiya ce ta
Tsaya ta ce Ranka yadade kayi hakuri ina zamu samu form ɗin
Bude drawer ɗin office ɗin sa ya yi tare da Mika
mata takardun form ɗin.
Tun da ke
kinada hankali dan Allah Kija kawar ki Mara kamun Kai da take yawo da saurayi
Ku tafi.
Kada infito in
same ta anan ma'aikatan.
Cikin gamsuwa
da bayanan sa tabar office ɗin.
Iske Adamsy da
Rahama ta yi kusan a tare sukabar ma'aikatan.
*********
Salma zaune
tsakar gida'mama tana mata tsifa sallamar Amina kawarta ya sa ta fadada murmushin
ta
Inawuni Mama
Tare da neman
waje tazauna 'cike da fara'a mama ta Amsa mata tana tambayarta ya mutan gida
lfylau tabata Amsa.
Salma ta ce
mama kibari inraka Amina mana tana marairace fuska.
Saikun dawo
mama tabata Amsa tare da tashi zataje ta daura girki.
Salma hijab
dinta tadauko adaki suka fito cikin hanzari.
Baba salihu
dake tsaye bakin kofa Ya ce ina zakuje ne haka.
Salma turo
baki ta yi waje tana hararan sa.
Inaruwanka da
inda zamu koko ajiyar mu Aka baka.
Allah yabaku
hakuri Ya ce tare da bude masu Gate suka fita.
Tafiya suke
suna waige waige ganin babu wani' abayansu.
Amina ta ce
fiddo wayar nan naki ba ni shi.
Mika mata
wayar ta yi.
Kunna wayar
Amina ta yi tare da dauko wata yar Takarda copy wasu nombobi ta yi tasa awayar.
ɗAnna Kira ta yi bugu biyu
Aka daga.
Amina ta ce
assalamu Alaikum malam isa gamunan zuwa Nida kawata babu jama'a wajen naka KO.
Amsa mata ya
yi da babu kowa sukadai yake jira.
Babu ba ta lokaci
suka tari napep tare da Masa kwatancen iñda zekaisu.
Basu dau
lokaci mai tsawo ba a kan hanya suka iso unguwar.
Nikaf Salma
tasaka sannan tasauka daga napep DIN direct gidan suka nufa.
Amina ce ta yi
gaba Salma nabiye da ita abaya.
Sallama suka
yi yabasu izinin shigowa Yana zaune tankwashe da kafafun sa.
Tabarma ya
shimfida musu suka zauna.
Amina ta ce
malam isa WANNAN sunanta Salma kawata ce.
Kafun takarasa
magana malam isa Ya ce dakata nasan Meye matsalar ta.
Zururu da
idanu Salma da Amina suke kallon juna.
Gyaran murya
ya yi Ya ce a kan wani' saurayine mai suna Adamu kikazo KO?
Dasauri ta
girgiza Kai ta ce eh haka ne malam.
Murmushi ya yi
Ya ce Salma kinyi sake ɗan
Adamu shine ze auri Rahama.
Idanunta nan
da nan yakawo ruwa ta ce malam dan Allah mene ne mafita ?
Wani' dariya
yabushe dashi Ya ce mafita dayawa fa amma da kamar wuya.
Kallon juna suka
yi Amina da Salma suna zazzare idanu.
Amina ta ce
fadi koma mene ne zamu iya kar kaji komai'.
Mallam isa Ya
ce Abu nafarko shine.......
300 vip
500 special
Acct
3115484026 ikilima adamu fist bank
Ta wannan
lambar
09069080725
IKILIMA ADAM
KYAUTA DAGA
Allah
1️⃣6️⃣
Abu na farko
shine zaa samu zuciyar kiyashi.
Arazane suka
dago kai suka kalle shi
Zuciyar
kiyashi kuma salma ta maimaita malam ina zamu samu ?
Dariya yabushe
dashi sai suka tsorota.
Ke salma nasan
bakisan komai aharkan nan ba.
Amma kawarki
Amina tasan komi dan haka basai kin daga hankalin ki ba.
Amina murmushi
ta yi ta ce to nawane zamu ba ka asamo ayi mata aikin nan dan wallahi shegiyar
yayar tata ta tare komai.
Malam isa dan
nisawa ya yi a cikin tunanin sa '.
Yadauko kasa
yanata sindabarun sa.
Dago jajayen
idanun ya yi ya gimtse kamar be ba ta dariya ba.
Dubu dari zata
bayar tabada rabi daga baya tacika sauran.
Hankalin Salma
ya yi mugun tashi har wata zufa ce ta keto mata.
Aro kuzari ta
yi ta ce to malam nida ban sana'ar komi ina zansamu kudin.
Bata gama rufe
baki ba.
Taga Amina ta
fiddo dubu hamsin cikin jakar ta tashi ta yi taje gaban malam tare da sa
dukanin hannayenta biyu ta mika masa' gashi kayi abun da yadace sauran kudin
sai munga biyan bukata zamu cika maka.
Salma da bakin
ta yakasa rufuwa dan mamakin ina Amina tasamu kudi.
Barin wani
tunani ta yi Jin Amina na Dafata tashi mu je kada Abban mu yadawo besameki
agida ba.
Malam isa
dauko kullin magani ya yi ya ce kinga wannan garin kisan yanda zakiyi kijata
ajiki harta sake dake 'shaka mata wannan maganin zakiyi zata sume maki kaman
minti goma daga nan kuma bazata kara tuna wani Adamsy ba.
Namiki
Alkawari Rahama kaskantancen mutum zata aura wanda me gadin gidan naku yafishi
matsayi.
Hannun biyu
salma tasa hannu takarbi maganin tare da yiwa malam godiya.
Sallama suka
yi masa babu ba ta lokaci sukafito waje.
Me napep suka
tara 'suna kan hanyar su takomawa gida.
Salma duban
Amina ta yi tana tambayarta inda ta samo kudade masu yawa.
Amina ta ce
wani alhaji ne da yake yawan kaini hôtel shine ke kashemin kudi.
Kema wlh
dazakibi dakinyi kudi tayanda zakiga bayan Rahama ta ruwan sanyi.
Rau rau ɗa idanu salma ta yi ta ce
nikinga iskancina bekai cen ba.
Me napep dake
jansu sai kada kai yake yi zallar mamaki ne kwance a kan fuskar sa Wai matasan
yara ke fiddo manyan kalamai ta iskanci abakin su.
Salma kusan tare
da suka dawo gida da Rahama ita tadawo daga gidan malam.
Rahama tadawo
daga aiken Abba kawayen nasu kowanne yakama hanyar gidan su.
Rahma kallon
salma take tana tambayar inda ta fito.
Tunowa ta yi malam
ya ce ta ja Rahama ajiki ya sa tasakar matar murmushi antina na je rakiyan
Amina ne mu je daga ciko Ko amsar form din hannun Rahama ta yi takai mata dakin
Abba.
Baiwar Allah
Rahama ba ta kawo komai aranta ba 'cike da nutsuwa tagaida mama.
Zama kusa da
ita ta yi ce mama wai ina Abdul jalil ne duk wunin yau banganshi ba.
In akwai abun
da maman ta tsana aduniya shine aimata maganar sa' adatu ko maganar Abdul
jalil.
Bata rai ta yi
nace yana gidan uban kii.
Tsuke bakin
rahama tayi.
Sallamar
abubakar ne ya jawo hankalinsu akansa.
Rike yake da
akwatunan kaya sake da baki Rahama ta ce kardai kace min kawu hussaini ne yazo
daga makarfi tana buga uban tsalle wuceshi ta yi aguje ta tafi wa je.
Kawu hussaini
shida matar sa zainab tagani sun tsaya suna gaisawa da baba salihu.
Aguje Rahama
tafada jikin zainab din har suna kokarin faduwa.
Antina yaushe
gari tare da kara rungume ta 'sauke mata goyon dake jikinta ta yi yaron nata
ihun kiwuya ba zai zauna hannun Rahama itako kin ajiyeshi dan tsananin son da take
yiwa yara har Adua' take yi Allah yaba anty haihu.
Tare suka
karaso gidan kawu hussaini daman bawani shiri sossai suke da mama ba amma ahaka
ya je suka gaisa.
Mama saiwani
daure masa fuska take kaman taga kashi.
Bekulata ba
danshi saboda bikin Rahama sukazo.
Anty da fara'a
ta karbesu nan da nan tafada musu taliya shap shap.
Dakinta
tasauke zainab tare da yiwa dan ta wanka tagyarashi.
Tarba mekyau
suka samu Salma da yake da biyu yanzu take mannewa Rahama taje tagaida zainab.
************
Kashe gari.
Baba salihu ne
yashirya kayan sa tsaf dabefi kala uku ba.
Zaune yake
dirshan adakin sa idanun sa' sun kada.
Ya sheik na so
ace dana ze auri yarka Rahama banda zabi dole nayi hijira Kayafemun rashin
dawowar da ba zanyi ba.
Dan kawo maka ɗana ba.
Naso ace inada
wannan damar ahannuna ne.
Na hada aure
tsakanin jinina da naka.
Kuka yake mai
fidda sauti.
Goge hawayen
sa.
Yayi tare da
shiga cikin gidan yayiwa su anty da mama salma'
Rahama banda
kuka babu abun da take yi.
Har kofar gida
suka yi masa rakiya tare da hussain da abubakar.
Sheik
cikin......
300 vip
500 special
Acct
3115484026 ikilima adamu fist bank
Ta wannan
lambar
09069080725
IKILIMA ADAM
KYAUTA DAGA
Allah
1️⃣7️⃣
Sheik cikin
hanzari yakaraso gaban baba salihu tare da rungumar sa.
Cikin kuka
yake fadin na shaku da kai dan uwa kazamo tamkar fitila a cikin ahlina kanada
dadin zama kyakyawan zuciya.
Sassauta
rungumar dayayi wa baba salihu ya yi tare da kallon sa cikin idanu hannayen su
tsarke cikin juna.
Ya ce yanzu
inka tafi yaushe za ka dawo kar ka manta dudu bikin bekai sati uku ba.
Baba salihu
karfafawa sheik gwuiwa ya yi a kan zedawo nan ba da jimawa ba.
Har bakin titi
suka rako sa duk wani kudaden sa aikin gadin da yake musu. sheik yamika masa.
salihu da ƙyar ya masa kudin saida yaga ran sheik
yabaci sannan ya amsa yaita zuba godiya.
Suna kallon sa
ya tari me napep yashiga sunata daga masa hannu yana daga musu harya suka yi
nisa.
Sheik jiki
asanyaye suka koma gida.
Abubakar ya ce
Abba yanzu daya tafi wani mutum ne na amana za ka samu ya rinƙa
tsare mana gida.
Sheik murmushi
ya yi irin tasu ta manya ya ce aiyanzu tsaron gida yadawo hannun ka.
Abubakar ya ce
laa !
Abba ni kuma
ayyuka na fa ?
Sheik ya ce
hakuri zakayine ka ga ba dadewa zeyi ba kafun biki zansamu mana me gadi.
Aishi baba
salihu koya dawo gaskiya ba zaiyi gadi ba.
S'aide
kasuwanci dan yazama surikina.
Abubakar
girgiza kai ya yi cikin gamsuwa da zancen Abba Suna isowa gida ya yi sashin sa.
Sheik yakarasa
gida iske salma da Rahama sun shirya cikin kayan su na makaranta za su wuce dan
yau shine rana ta karshe zana jarabawan su.
Kiransu ya yi zuwa
dakin nasa.
Mama ta ce
haba sheik kazo sai magana nake maka kana shareni wa'azi kakeyi agari amma
agidan ka.
Akwai gyara
wallahi
Zainab matar
hussain dake cin abinci saida ta dago kai tana kallon tijara irin na Mama.
Be bi takanta
ba yawuce dakin sa yana girgiza kai.
Yana shiga
Rahama da salma suka take masa baya.
Sallama dauke
abakin su.
Suka shiga
samun wuri suka yi suka zauna.
Kallon su yake
nawasu dakiku yana nazartan yanayin su.
Yalura salma
duk takosa tabar dakin yanayin zaman nata yake kallo.
Gyaran murya
ya yi ya ce
Rahama kina
sane nabada auren ki ko ?
Kanta aduke ta
amsa cikin cool voice nasani abba ta ba shi amsa a takaice.
Ina son pls
amatsayin ki na yarinya me hankali ki tsaida hankalin ki.
Waje daya
nasan kin san ba zan taba miki zaben tumun dare ba.
Rahama dan
Allah karki ba ni kunya nasan akwai wani wanda kike so kidauka yashigo
rayuwarki ne bisa kaddara narokeki yata.
Jikin Rahama
ya yi mugun sanyi cikin raunin murya ta ce Abba zanmaka biyayya wallahi Ko
mahaukaci kaba ni amatsayin miji zan zauna dashi bare ace mutum mai hankali ɗa nutsuwa kar kai yi shakku
a kan tarbiyyan dakabani ba zan bari kaji kunya ba InshAllah.
Dadin
kalamanta bakadan suka dada ran sheik ba guntun hawayen dake fuskar sa ahankali
yake kwaranya Dadi yakeji aransa da Allah ya bashi ya mace mai nutsuwa da
hankali.
Fuskantar
Salma ya yi ya ce to na dawo kanki.
Nasan halayenki
salma na so inmiki zabin mijin aure amma nalura hakan ba zai yuba ina son ki
gabatar da wanda kike so dan arana daya nakeson auran daku keda yar uwarki.
Salma kanta
akasa banda bugawa babu abun da zuciyarta yake yi.
Cikin tsoro da
fargaba ta ce Abba ni Adamu nakeso.
Kusan a tare
abba da Rahama suka dago kai Suna kallon ta.
Abba ya ce
wani Adamun kenan ?
Cikin tsoro ta
furta dan anbassador libya.
Gaban Rahama
saida yabada ras wani sashi na zuciyarta ta ce to ai gwara ya auri
Tun da
yarasani kukan zuci take Ta yanda zata auri wanda bataso.
Abba ya ce
Adamu daman saurayin kine.
Turo baki ta
yi gaba ta ce ai daman ni ya fara gani yana so.
Rahama tashiga
tafita ganin taraba mu.
Gashi ita
kanta ma ba auren nasa zatayi ba tana murguda baki da hararan Rahama.
Abba Ransa yaba
ce.
Ya ce ke
dakata nan bankira ku ba dan ayita faden zancen banzaba.
Kituro adamun
yazo ina son ganin sa.
Kuna iya
tafiya karku yi latti.
Jiki asanyaye
Rahama ta tashi banda kuka babu abun da zuciyarta yake yi.
Akan hanyar su
ta makaranta babu wanda yakewa dan uwan sa magana.
Salma tsaki
kawai taketa jerowa Sam Rahama taki kulata dan gabadaya hankalin ta nakan
makaranta da za su je.
Mai gadin
makaranta sai washe baki yake ganin Rahama mutumiyar sa.
Sai magana
yake mata da ƙyar ta ba shi amsa tashige ciki..
Suna shiga aji
aka fara zana jarabawan Sam Rahama rubutu Take yi amma Sam hankalin ta
Baya kan abun
da take zanawa dandai ilimin a kwanyarta yake ɗa
sai dai ta yi asarar damarta ta karshe da taimakon asiya tadawo tunanin ta
harta gyara inda ta yi kura Kurai.
Har suka tashi
break Sam ba ta da tsukuni auren nata daya saura satî biyu kacal shine yake
daga mata hankali.
Yazan yi ni
Rahama in yi zaman aure ɗa
wanda ban san halayen sa ba.
Ban san ya
yake ba 'ban san Addininin sa ba.
Murya Adamsy
ta tsinta dake tsaye yana kallon ta.
Sanye yake da
boyel bleue color hular sa bleue sai baza kamshi yake.
Haba Rahama
bedace dake ba kizauna ke kadai anan ba' ba tare da abokin hira ba.
Dago jajayen
idanun ta ta yi ta kalle shi tare da kauda kanta gefe.
Tashi ta yi daga
Wajen shan gabanta ya yi ya ce haba babu fada meyakawo gaba gimbiya.
Salma takaraso
inda suke tana murmushi kai ba ka san dalilin fushin ta ba.
Girgiza kai ya
yi yana kallon salma dake wani kashemai idanu karasowa gab dashi ta yi har
sunajin numfashin juna.
Abba ya yi mata
miji wanda bakai ba bikin saura satî biyu.
Adamsy nan da
nan idanun sa suka kawo ruwa Sam ya manta da zancen ba da auren Rahama da Abba ya
ce yayi.
Rahama kasa
jure tsayuwar ta nan tayi.
Barin wajen ta
yi cikin sheshekar kuka mai tsuma zuciya.
Adamsy zebi
bayan Rahama salma tasha Gaban sa.
Pls kar ka
bita dan bakula ka zatayi ba tayiwa Abba alkawarin haka.
Iname ba ka shawara
tun da ka rasa Rahama ka aureni.
Firgit haka
yaji kalaman nata kamar saukan guduma kallon tara saura kwata yake jifanta
dashi.
Afili yafurta
aure ni dake salma yana nuna kansa da yatsa.
Wallahi kin
makaro Ko ke ce autar mata nahakura dake non-sens kawai.
Tubar da miyau
ya yi akasa tsukii ya ja tare da barin wajen yana mejin tsanarta a cikin
zuciyar shi.
Ikon Allah ne
kadai yakai adamsy gida.
Awaje ya paka
motar sa Kai tsaye gida ya nufa tafiya yake kamar dan maye.
Ko kallon me
gadi dake gaishe shi be yi ba.
Hamza dake
zaune yana kallon TV arazane yadago kai yana kallon adamsy dake kokarin faduwa.
Cikin hanzari
ya tarosa cikin gigita ya ce Adam
Meyake damunka
ne Adamu.
Budan bakin
adamsy ya ce...
Ta ku har
kullum kyauta daga Allah*🌟🌟 ƘANWATA🌟🌟*
300 vip
500 special
Acct
3115484026 ikilima adamu fist bank
Ta wannan
lambar
09069080725
IKILIMA ADAM
KYAUTA DAGA
Allah
Karku manta free
book yakusa karewa
1️⃣8️⃣
Budan bakin
Adamsy ya ce tawa takare hamza shi ke nan sun rabani da Rahama ta !
Numfashin sama
sama yake fitarwa saboda hawan jinin da yake dashi nan da nan yaji bakin sa na
neman juyewa wanda harshen sa da ƙyar yake daga shi.
''
Tsoro da
fargaba yakama hamza ganin Adamsy ya sume masa ahannu.
Girgiza shi yake
yi da dukan karfin sa.
Amma still
shiru cikin gigita yakwantar dashi kan kujera ruwan sanyi yadebo ya rinƙa zuba
masa stil dai shiru ne.
Kasa kunne sa
ya yi a kan kirjinsa yaji Ko yana numfashine ciki gigice wa kardai ace mutuwa
yayi.
Aguje yana
nufi kofar gidan mai gadin yagani rike da redio hannun sa.
Yana sauraren
tashar BBC akidime cikin kuka ya ce Dan Allah zo ka kama Adamu mukai sa.
Asibiti 'babu
ba ta lokaci suka shiga ciki da hanzarin su.
Mai gadi Tanko
ya ce Ranka yadade suma ya yi inaga basai munje asibiti ba debo ruwa ka gani.
Cikin hanzari
haryana tuntube ya je ya dibo ruwan.
Mikawa tanko
yayi'.
Tanko ya rinƙa
yayyafa masa ruwan a fuska.
Afisge ya ja numfashi.
Tare da ajiyar
zuciya.
Kana ya lumshe
idanun sa gashin girar sa lub lub Saboda damshin ruwa kana fuskar sa ta yi wasai.
Ramar da ya yi
na lokaci daya ya firgita hamza ganin bakin sa harya bushe ya yi fari kal.
Kaman bashi
ba.
Tanko sai jero
masa sannu yake yi kallon Hamza ya yi ya ce Allah ya sauwake tare da juyawa
yafice daga dakin yana mejin tausayin me gidan nasa.
Hamza tagumi
yazuba ganin ba zai fisheshi ba.
Yadau waya
yadanna wa Abban Adamsy kira.
Daddy ya ɗaga ya ce haba adamu tun dazu
nake kiran wayar ka ba ta shiga inafatan lafiya Ko ?
Jin muryan
hamza nacewa Daddy ba Adamsy bane nine abokin sa hamza.
Gaban Daddy ne
yafadi ya ce to ina Adamun yake yayin da yake kokarin ajiye computer dake kan
kafafun gaza zama ya yi tare da nufar dakin mommyn Adamu yana fadin kayi shiru
ba ka ban amsa ba ɗaidai
lokacin yashigo dakin iske mommyn zaune tana chattin a whsap murmushi kwance a
fuskarta.
Daga can ɓangaren hamza ya ce amsorry
wlh Adamu yana bukatar taimakon ku.
Nan yakwashi
labari tun farko harzuwa yanzu.
Jikin Daddy
kamar mazari haka ya rinƙa rawa.
Mommyn ajiye
wayar hannun ta yi cikin kidima ta ce tun dazu kashigo sai waya kakeyi kaki
magana.
Gayamin meke
faruwa ne wani abunne ya samu adamu !
Kallon ta
Daddy yake ajiyar zuciya ya sauke kana ya maida hankalin sa kan wayar da yake
yi.
Cikin bacin
rai da tafasar zuciya ya ce yar gidan uban wacece ita.
Da har zaa
hanashi wallahi saina nunawa iyayen ta.
Su matsiyata
ne basusan wane ne uban nashi bane.
Hamza ya ce
sai hankuri Daddy adai ne mi mafita dan wlh ze iya rasa ran sa.
Akan Rahama.
Daddy cikin
fushi ya ce wlh yau dinnan zanzo kanon pls ka kulamin dashi Daga haka suka yi
sallama.
Daddy yana ta huci
kamar kumurcin zaki.
Bama Mommy
labari abun da kefaruwa hankalin ta yakai kololuwa wajen tashi.
Kallon mijin
nata ta yi ta ce amma dai talaka talaka ne.
Kamar Adamsy
ze je neman aure su hana me suke takama dashi.
Arziki 'boko'
kokuma wayewa na tabbata babu kodaya.
Mommy Sam ta
mance babu wayewar datafi addinin mu musulunci.
*********
Ɓangaren
yarima Samad
Firgit yafarka
Daga barcin da yake yi matukar mamaki ne yakamasa a kan mafarkin da kullum
yakasa dainawa daga yakwanta barci.
Faruk dake
zaune gefen sa yana chat maida hankalin sa kan Samad ya yi dake dafe da kansa.
Ya ce wai
lafiya naga ka tashi daga barci.
Cikin muryan
barci ya ce wai yaushe ne zandaina wannan mafarkin mai cike da al'ajabi.
Faruk tashi ya
yi daga inda yake karasowa kusa dashi ya yi kallon sa yake yana nazartan
yanayin hango tsantsar damuwa kwance a kan fuskar sa.
Ya ce gayamin
wani mafarki ne wannan yana ya tsareshi da manyan idanun sa.
Yarima Samad
dake hamma ya ce wlh kullum sainayi mafarki wai gamu wajen wani taro amma ban
san taron mene ne ba.
Faruk ya
numfasa ya ce ai mafarki ba gaskiya bane.
Amma tabbas
kila akwai taron da za ai ne shine Allah yake nuna maka.
Tambayar shi
yake Ko a mafarkin ya yi murna da taron ?
Yarima Samad ya
ce ai Ko alama a mafarkin ji nake Kaman atakure nake wajen taron nan.
Numfasawa
Faruk ya yi ya ce akwai abokina dayasan fasaran mafarkin gobe zanmai bayanin
mafarkin naka muji me ze ce.
Cikin gamsuwa
da bayanan sa Yarima Samad yakoma ya gyara kwanciyar sa tare da rufa blanket
dan gobe yana da uzuririka dayawa.
*****************
Dare mahutan
bawa Allah sarki Rahama kwance take itaba barci take ba itakuma ba ta bude
idanun ta ba.
Tuno haduwar
su da Adamsy dakuma yanayin databar shi ɗuk
ilah irin jikinta ya gama sanyi.
Sallamar anty
ya sa ta lumshe idanun ta kamar me barci.
Anty kallon ta
take sarai tagane ba barci take ba.
Zama kusa da
ita tayi.
Tare da
tallabo kanta.
Ta ce haba
Rahama nice fa na reneki har kika girma haihuwar ki kadai ne banyi ba.
Yanzu har
akwai abun da zedameki yahanaki barci ni sa'adatu ki kasa gayamin Sam ba haka
tsarin rayuwata da naki suke ba.
Bude idanun ta
dasuke lumshe ta yi tare da gyara zaman ta dukar da kai ta yi alamun afuwa ga anty.
Cikin sanyi
murya ta ce anti wlh Adamsy yaban tausayi ina kuka ne halin daze shiga akaina.
Wanda ni zan
shiga bedameni ba.
Anti shi ke
nan zanbar gidan mu.
'labarin aurena ban tabaji koda a novel bane
ace mijin dazan aura uban sa ya je yadauko sa.
Inada
kyakyawan zato a kan baba salihu amma dukan mu'
Bamusan daga
ina ya fito ba
Abba kadai ya
sani cikin kuka ta ce yanzu anty in yakawo yaron nasa kukaga bamai tarbiyya
bane shi ke nan babu wanda zehana a daura auren.
Numfashi ta
fesar zataci gaba da magana.
Anty ta
dakatar da ita.
Da hannun
Pls Rahama
narokeki kicire duk wani tunani aranki Allah yana sa ne dake kuma InshAllah
auren nan ze zamo Alkhairi a tare dake karki damu da rashin sanin wanda zaki
aura.
Kedai kisa
aranki bauta zakije Ko yaya mijin naki yake kiyi masa biyayya.
Kinji Ko ?
Gyada kai ta
yi alamun gamsuwa.
Tare da
kwanciya jikin anty.
Cikin rarrashi
anty keta ba ta shawarwari masu kashe jiki.
Ahaka barci ya
yi awon gaba da Rahama ba tare da ta shirya ba.
Gyara mata
kwanciya ta yi tare da tofe ta da adu'oi kana ta rufa mata blanket tabaro dakin
tare da rufo mata kofa.
Daidai corrido
daze sada ta da dakin nata ta ji muryan Salma alamun waya take yi a sirrince.
Ganin anty ya
sa ta rikice tare da tura wayar cikin Brezia.
Rau Rau da
idanu take kallon anty alamun rashin gaskiya sun bayyana a tare da ita.
Wuce ta anty
ta yi tana Girgiza kai tsoron magana take yi uwarta ta ce sharri ake mata.
Abba yazo
wucewa tawajen ganin Salma a wajen ba ƙaramin shock yashiga ba.
Wayar ya fara
ruri tana kawo haske.
Nan take ta ji
hantar cikin ta ya kada ganin sheik na kokarin....
Karku manta
Paid book
Kubiya ku
cigaba da karatun sa har a gama.
300 vip
500 special
Acct
3115484026 ikilima adamu fist bank
Ta wannan
lambar
09069080725
IKILIMA ADAM
KYAUTA DAGA
Allah
1️⃣9️⃣
Ganin sheik na
kokarin saka hannun sa cikin rigar ta ze zaro wayar.
Kokarin guduwa
take yi ya damko Hannayen ta Wani irin wawan riko yayiwa hannun ta tare da
wucewa da ita kai tsaye dakin nasa.
Suna shiga ya
ja kofar yarufe wayar yazaro a jikin ta yana kallon yanda take ring saman
screen din wayar anrubuta Al'amin.
Daga wayar ya
yi tare da sa hansfree kasa kunne ya yi yana sauraron abun da yake fadi.
Daga can ɓangaren ya ce haba salma
kinfa yimun Alkawari zaki mallaka min budurcin ki.
Naga yanzu
lokaci ya yi da zaki ba ni hadin kai ina son nanda sati daya.
Muje hôtel pls
wallahi abukace nake tun da yaketa zuba be lura da Sam salma ba ta amsa masa ba
saida yakai ayar zancen nasa kallon wayar ya yi yaga dai baa kashe.
Cikin fushi ya
ce Kindaukeni mahaukaci nikadai sai magana nake kinshareni.
Sheik ba ƙaramin
tashin hankali ba yashiga t' yanata nanata zancen budurci acikin zuciyar sa.
Afili kuma
kallon wayar yake yi yana kallon Idanun salma data fita hayyacin ta lokaci
daya.
Gyaran murya
ya yi ya ce da uban salma kake magana kajira ka ga abun da zebiyo baya.
Al'amin ba ƙaramin
tashin hankali yashiga ba. Kallon wayar yake yi ya ce shi ke nan ze tona mana
asiri yazan yi in iyayena suka ji wannan zancen.
Sheik da
Idanun sa suka kada jajir kyawawan maruka guda uku yadauketa dashi wanda hakan
ya sa ihun ta.
Ya karade
ila'irin gidan gabadaya.
Kowa gidan
saida suka zabura Jin yanda salma ke ihun neman taimako.
Sheik dorina
yaketa zabga mata Ko ina a jikin ta.
Kuka take
kaman ranta zefita tana fadin natuba wallahi ba zan sake ba.
Wayyo Abba
kirjina zafi.
Wuyana zan
mutu !
Mama dasuketa
buga kofar itada anty amma ina Ko sauraren su beyi ba.
Hussain ya ce
wlh kada fa zuciya ya debeshi yakasheta nasan yaya Abdulrazak akwai hakuri amma
fa da ransa ya ba ce baya gudun abun da zebiyo baya.
Zainab matar
hussain cikin damuwa ta ce maza kanemo wani abu aballa kofar nan.
Babu musu ya
tafi sai gashi dake da gatari hannun sa kokarin buga kofar yake.
Sheik ya ce
dakata zan bude yana bude dakin aguje suka shiga ciki.
Mamaki ne yakamasu
ganin Sheik sharkaf kaman wanda aka watsawa ruwa zufa ne ke sassafo masa ta
ko'ina a jikin sa.
salma nakwance
kaman wata gawa takasa tashi sautin kukan da take rerawa ahankali yajawo
hankalin su a kan ta.
Mama cikin
kuka ta ce Salma laifin me kikai masa da harya zabi yamiki mugun duka.
Zabura ta yi taje
gaban ta tana huci sama sama.
Na tabbata da
Rahama ce Ko Abdul jalil baza taba musu wannan muguntar ba.
Karfa kamance
salma jinin ka ce fa kai ne ubanta.
Tsawar da
Sheik ya daka
Mata ba ita
kadai duk dakin saida suka razana.
Cikin kunan
rai ya ce wallahi nayi nadaman hada zuri'a dake Aisha Sam bakida hali bakida
tarbiyya tsawon shekaru nawa nadauka ina hakuri dake wallahi badan umarnin
mahaifina bane kada in sake ki duk rintsi duk wuya da bakikai wannan lokacin a
gidana ba.
Saboda ke
zanje makarfin nan duk yanda zanyi sainayi yaban daman sakin ki.
Sakaryan banza
duk abun da salma take yi da sa hannun ki.
Ni uba ne dole
ne infita nema Ko harkokin gabana kune iyaye mata tarbiyya Daga hannun ku ake dauka
shi uba hakkin sa ne yadaura iyalin sa kan kyakyawan turba kuma Allah ya sani
ina yi.
Kallon su
hussain ya yi Idanun sa sun kada goge hawayen dake kwaranya kan idanunsa ya yi dawani
kyalle ya ce ku duba Rahama dan Allah waze kushe halayenta Saboda tasamu riko
hannun uwa tagari.
Kamar ni
wallahi salma ta yi kadan ta zubar min da mutuncina a idanun duniya wallahi.
Nan yashiga
basu labarin abun da ta yi salati duka dakin yadauka.
Cikin kuka
Rahama ta shigo tarike kafar Abba dan Allah kayafe mata.
Kar ka yanke
mata hukunci cikin fushi Abba.
Hannun ya sa ya
ɗaga Rahama Ta fada
jikinsa tana kuka, bubbuga bayan ta yasoma yi.
Ya ce na ji zancenki
Rahama zanyi tunani a kan abun da yadace.
Kallon hussain
ya yi ya ce ina son ka rinƙa sa mun idanu a kan shige da ficen yaran nan.
Hussain ya ce
babu matsala zanyi adaiyi hakuri da ita yaya
zamani ne da muke ciki yanzu sai du'ai.
Mama cikin
kuka ta ce shikenaan yau sheik ya gama cimun mutunci a idanun jama'a.
Har ni kake
cewa za ka saka inka sake ni gayamin wa zan aura ai tun kuruciyata zakai haka
bayan zu ba.
Kama Salma suka
yi da taimakon Rahama suka kaita dakin nasu.
Kowa ya watse
zuciyar sa babu dadi.
**************
Daddy Adamsy tare
da mommyn sa suka Iso gidan.
Cike da damuwa
kwance a kan fuskarsu 'hango Adamsy kwance kan 3ster idanun sa a lumshe.
Cikin kuka
momy ta rungume sa mamaki ne yakamashi ganin iyayen nasa agaban sa.
Daddy a jiyar
zuciya ya sauke yana kallon dan nasa Cike da tausayawa.
Wai Adamu
wannan wace yarinya ce haka da har samun ta zemaka wahala gayamin wane ne
ubanta.
Adamu mamakin
ganin iyayen nasa zuwan bazatan da suka yi masa.
Fahimtar abun
da ke cikin ransa ne Abba ya ce abokin ka hamza shine ya sanar mana dan haka
inajin ka yar wacece ?
Cikin yin kasa
da kai ya ce diyar sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi ce.
What ?
Daddy ya furta
yana zazzare idanu kallon mommy yake kin Ko gane wanda yake fade kuwa.
Girgiza kai
mommy ta ce Alamun A'a amma kaman nasan sunan a duniyar social media.
Daddy cikin
farin ciki ya ce wannan shaharraren malamin addinin nan da yasha gwagwarmaya da
kafurai ta dalili sa dayawa sun tuba.
Kuma masani a
kan wayewar zamani indai har shine uban nata gaskiya Adamu kaika san abun da ka
gani harka nace masa kabari Allah yakaimu gobe za ka kaini gidan nasu.
Adamsy duk da
haka be gamsu zai samu rahama dan sarai ya san halin sheik kan Alkawari inya
dauka baya canjawa.
Kallon su
yakoma kan hamza dake sauko wa kan matakalan step.
Bakin sa dauke
da murmushi yakaraso falon cike da ladabi ya gaisheda iyayen Adamsy fuska asake
suka amsa masa.
********, ****
Washe gari
Asuban fari
sheik ya rinƙa
bin dakin kowa yana bubbuga kofa Alamun su tashi lokacin sallah yayi.
Rahama daman
idanun ta biyu gyara zaman ta kan sallaya ta yi tare da soma tashin salma dake
barcin wahalan dukan da tasha hannun Abba.
Cike da so da
kaunar salma tasata agabanta tana kallon yanda take barci ahankali kwance.
Har ta tashi
zata je sakeyin sabon Alwala ta tsinkayo muryan salma cikin barci tana fadin
wayyo ni fa baku isa ku rabani da Adamsy ba.
Shinake so.
Dawowa Rahama
ta yi ganin sai shure shure salma keyi a gadon tana gurnani.
Tashin ta ta
yi arazane ta farka tana mika kokarin komawa barcin take Rahama ta hana
Haba salma
inzaki kwanta nace kiringa yin Alwala amma Sam bakiyi
Gashi saikiyita
mugayen mafarkai kina gurnani.
Salma wani
kallon banzai take jifan Rahama tsakii ta yi ta ce banda munafunci ina ruwan ki
da barcina..
Rahama kyaleta
ta yi tawuce dan gabatar da Alwala.
Bayan ta idar
da sallah ne tazauna tana ta azkar.
Kallon salma
dake barcin ta Ko sallah batayi ba.
Saida tabi
kowani daki tayimusu barka da asuba tare da yin ayyukan da tasan aikinta ne.
Babu ganda Ko
kiwuya takama aiki tagyara Ko ina na gidan tsaf tare da kunna turaren wuta har
dakin Abba takai.
*****************
Yarima samad
wanka ya fito daure da towel iya kugun sa.
Cikin hanzari
yakashe wutar dakin domin Al'adar sa ce inze sanya kaya sai ya kashe wutar
dakin.
Wani yadi mai
masifan kyau ya saka royal bleue ba ƙaramin kyau ya yi da shigar ba takalmin
sa harf cover ya sanya tare da zuwa gaban mirrow mai kadan yadan murza a
hannayen sa da fuskar sa..
Sauri sauri yake
yi dan zeje bauchi kaiwa abokin sa ziyara tare da bincike a kan Abban nasa.
Ahanzarce ya
sauko kasa ganin su Aminu da marwan 'faruk kowannen su a shirye yake.
Suna ganin ya
sauka faruk ya ce pls Yarima samad dan dakata mana saurin me kakeyi ba ka karya
ba.
Kallon agogon
hannun sa Yarima Samad ya yi cikin marairaice fuska ya ce am sorry bari in mun
isa cen bauchi naci.
Kada mu makara
time fa yakusa tare da cigaba da tafiya suna take masa baya...
***********
Abba zaune
yana koyar da karatun Alkur'ani agidan nasa.
Rahama ɗa abubakar
Abdul jalil da
hussain.
Salma kadaice
ba ta zo ba.
Cikeda kwarewa
yake karanto surorin Alkur'ani
Dukan su
hannayen su dauke yake da Alkur'ani mai girma.
Time to time
Rahama tana ta kallon agogo.
Cikin yin kasa
da murya cike da ladabi ta ce.
Abba karfe
goma ne zamuje airport yin bukin jirgin Lagos.
Haka ne fa
yayinda sheik ya ce to maza tashi ki je.
Salma
tarakaki.
Ungo wannan
wayar tare da mika mata wayar salma daya kwace akwai layi ciki 'nasaka duk
yanda ake ciki ki kirani.
Cikin gamsuwa
ta tashi tare da zuwa jan salma suka tari me napep a daidai kofar gidan su.
Suna fita layin
ya yi daidai da shigowar motar Adamsy da iyayen sa..
Basufi Akallah
minti shabiyar ba sai gasu airport.
Cikin sauri
sauri Rahama ke tafiya kada time yawuce tasan ba za su karba ba.
Yarima Samad a
ujajan yake sauri dan kada su rasa jirgin safiya.
Daidai da wani
karfe Rahama tasa kafafun ta.
Karfen makale
hijab din Rahama ya yi wanda ya jata da baya baya.
Tana tangal
tangal zata fadi ya yi daidai da zuwan Yarima samad a ujajan karo suka yi Ta
saki wani kara tare da fadawa jikin sa wanda hakan ya sa shi faduwa dukan su a
kasa.
Rahama na
saman shi.
Marwan cikin
shu'umin murmushi yadau wayar sa hoton su yadauka a haka.
Salma ciki....
Ta ku har
kullum kyauta Daga Allah
Karku manta
Free yakusa
karewa*🌟🌟 ƘANWATA🌟🌟*
300 vip
500 special
Acct
3115484026 ikilima adamu fist bank
Ta wannan
lambar
09069080725
IKILIMA ADAM
KYAUTA DAGA
Allah
2️⃣0️⃣
Salma cikin
zargi take kallon marwan da bema 'lura tana kallon sa ba.
Maida wayar sa
Aljihu yayi.
Cikin bacin
rai Rahama ta dago Daga kan Yarima samad tana yarfe hannayenta.
Yarima samad
da duk kunya ya gama kama shi faruk yataimaka masa yatashi sai nishi yake kamar
wanda ya je wasan tsere.
Faruk hakuri
yashiga basu Rahama wai Yarima samad be kula da ita bane.
Ran Samad
yabaci ya ce hakurin me kake ba ta ba ka ganin abun da tamin Ko sannu ba ta cemin
ba.
Saima dai hada
rai da tayi.
Cikin Jin
haushin ta ya ce ka ga mukoma gida nafasa tafiyar nan yau nahadu da rashin
sa'a.
Aminu ya ce
haba yazaka fasa a kan mace dan ranka yabaci.
Beko bi
takansu ba yawuce su hanyar motar sa yanufa cikin tsananin bacin rai dajin
haushin Rahama.
Salma wow ta
furta tun da taga Yarima samad ta nemi nutsuwar ta tarasa.
A zuciyar ta
'sai fadi take Allah mai halitta ina fadin kyawun Adamsy ashe zanga wanda
yafishi haduwa dubi yanda tafiyar sa abun kallo.
Fushin sa kara
masa kyau yake yi.
Inama zemin
kallo koda dayane tak wallahi dana kwana farin ciki.
Marwan sarai
yake lura da kallon da salma keyiwa Samad.
Hakan ya ba
shi daman zuwa kusa da ita katin sa mai dauke da nombar wayar sa yabata.
Cen kasa da
murya ya ce nasan kingani kin yaba Karki damu hadaku ba zaimin wahala.
Salma ta ce
pls hoton daka dauka dazun dan Allah kar ka goge awayar ka wataran zemin
amfani.
Cikin gamsuwa
da bayanan ta ya ce sainaji kiran ki' suna jirana.
Yawuce war sa.
Yana zuwa wani
kallo Samad yabishi dashi..
Saida yasha
jinin jikin sa.
Rahama tana
cen tayanki ticket din waigowar da za ta yi taga salma ba ta bayanta Sam ba ta lura
ba
Bacin rai ya
sa tabar wajen ba tare da ta jira salma ba.
Waige Waige
Rahama tasoma yi hango salma ta yi tana tafe itakadai murmushi take.
Cikin bacin
rai ta ce haba m'y kanwaty ina kika tsaya ne harna gama abun da nake yi.
Kama hannun
juna suka yi
Suka juya dan
zuwa taran me napep daze kaisu gida.
****************
Hussain
yashigo dakin sheik
Iske shi ya yi
yana kokarin kwanciya barci dan ya huta kafun azahar.
Cike da ladabi
ya ce sheik kayi baki.
Cikin
kasalalliyar murya ya ce baki Daga ina kuma.
A jiyar zuciya
ya sauke ya ce ka kaisu dakin baki yanzu gani nan zuwa.
Daga haka
Hussain yafice Daga gidan.
Komawa ya yi ya
Iske su Adamsy da iyayen sa.
Ya sanar dasu abun
da sheik yafada 'Cike da Jin dadin karamci irin na sheik Suka biyo Hussain har
dakin da aka tanada dan baki.
Samun wuri suka
yi Suka zauna dukan su.
Hussain ya
sake dawowa hannayen sa' dauke da ruwan sanyi na faro ya ajiye musu hade da
cup.
Bismillah ya
ce musu.
Da fara'a Suka
amsa masa da sun gode.
Daddy kallon
yanayin dakin yake yi dan daidai banda kamshi babu abun da dakin yake yi.
Dakin yadau
shiru mommy ta kalli Adamsy duk yabi ya diririce ta ce kar ka damu InshAllah ba
zai hana auren nan ba.
Sallamar sheik
ya katse mata zancen da take yi.
Amsa masu suka
yi fuska a sake.
Neman waje. ya
yi yazauna yana fuskantar su Daddy musabaha suka yi dashi da Daddy harda Adamsy
Cike da girmamawa da mutuntaka Suka kara gaisawa.
Shirune ya
biyo baya.
.
Daddy ya ce
nasan ba ka sanni ba '
Girgiza kai
sheik ya yi alamun haka ne hankalin sa da nutsuwar sa yamaida kan zancen Daddy.
Daddy ya ce
suna na Dr Abdullahi Auwal ambassador libya ne ni.
Ina zaune a
katsina nida iyalina.
Dana Adamu nan
yake bautan kasa.
Har Allah
yahadashi da yar ka.
Amma cemana ya
yi wai kayi mata miji.
Bayanin abun
da ya samu Adamsy ya bashi da dalili zuwan su kanon.
Sheik Girgiza
kai yake yi har Daddy yakai karshen zancen sa.
Gyaran murya
ya yi ya ce a gaskiya na tausayawa halin da adamu yashiga a kan yata.
Ina me baku
hakuri dan Allah.
Akwai wani
dattijon Arziki salihu wanda ta dalili sa ne yau nake zaune cikin gidan nan ɗuk dai baibasu labari
tsakanin su.
Amma yanuna
masa baba salihu ya taka rawar gani acikin rayuwar sa.
Shi ya sa beki
amince wa wajen bawa dan sa auren Rahama da zeyiba.
Iname baku
hakuri nariga nayi Alkawari kuma harya tafi garin na su dan bikin nan tare da
dansa za su dawo.
Mommy ta ce
Allah gafarta malam yarka ance tana son Adamsy wanda za ka ba Beko taba ganin
Rahama ba itama ba ta sanshi ba.
Yin haka
sainake ganin kamar cutar da zukata ne.
Adai duba
lamarin nan
Harda
sheshekar kukan ta.
Sheik ya
numfasa tare da Maida kallon sa a kan ta.
Ya ce biki
saura sati biyo kike son a fasa amaida kan dan ki ?
Yin haka babu
son kai aciki kuwa.
Daddy ya ce
babu son kai sai dai taimakawa yaran zamuyi.
Sheik rasa me
zecemusu yake gashi yana musu kallon mutane masu kamala.
Ya ce in babu
laifi akwai kanwar ta Salma ta cemin shi takeso me ze hana amaida auren a kan ta.
Cikin kuka
Adam ya ce sheik ni babu soyayya tsakanina da salma kanwa na dauketa.
Amma ina neman
wata Alfarma sheik guda daya dan Allah.
Sheik ya ce
inajin ka Allah ya sa zan iya.
Inhar baba
salihu be dawowa ba ana bikin saura kwana uku za ka Maida auren akaina.
Sheik ya ce na
amince dan ya san baba salihu befi nan da kwana uku yadawo ba.
Cike da
mutuntaka Suka bar gidan suna yaba hankali da dabarun sarrafa harshe da magana
cikin hikima irin ta sheik.
.......
Bayan sati
daya
Kasar Ghana
Baba salihu a
kasar Ghana wani babban hôtel yakama nan yake kwana
Hôtel din da
sai yayan sarauta kadai ne sauka ciki.
Motar da yake hawa
mercendez ba ƙaramin kyau ya yi ba dan Sam ba za ka taba ganeshi ba.
Fatar shi ta
yi fresh hasken Fatar ya fito sossai kana kallon sa za ka tsatsan kamannin da
suke yi da yarima Samad.
Wani fili ya
je du bawa inda zefara ginin gidan sa.
Tuni yabiya
contrat din gidan.
Zaune yake
cikin motar sa ya kunna kira a idanunsa a lumshe.
Tunowa ya yi yaufa
saura kwana bakwai bikin Rahama hankalin sa ya yi mugun tashi.
Zuciyar sa na
masa radadin bakin cikin da sheik zeji inbe ganshi yazo da Samad kuma bekara
ganin sa ba.
Wayar sa
yadauko kirar iPhone 13 max ya danna kira bugu biyu aka Daga
Daga can ɓangaren ya ce ranka yadade
ina nan ina bincike a kan komi sannu a hankali zan kamala maka ayyukan ka.
A jiyar zuciya
baba salihu ya sauke ya ce bawanan ba ina Yarima Samad yake ne ?
Mutumin ya ba
shi amsa muna nan tare dashi.
OK bude whsap
dinka muyi magana yanzu.
Da to. Ya amsa
masa tare da katse wayar.
Shiga whsap ya
yi ya rubuta masa sako kamar haka.
Gidan sheik
Abdurrazak nakeson kuje akwai bikin yarsa da za ayi gudummuwa za su aika masa na
million goma.
Da sunan
tallafi ne Daga saudiya akabashi dan ya yi zama a kasar kuma kada ka kuskura
Yarima samad yagane komi tattare da kai.
Daga haka suka
yi sallama.
*****, ********
Kasar kwatano
Maryam ce tazo
gaida mamy Cike da farin cikin ganin ta.
Mamy ta
rungume ta yaushe rabo yata da gidan nan gaskiya nayi fushi tun da Samad ya
tafi shi ke nan kikai mana yaji.
Cike da kunya ta
ce haba mamy koba samad dole inzo zama suka yi suna hira yaushe gamo.
Khadija ta
shigo fuskar ta dauke da fara'a yau manya baki gare mu tana kallo Maryam.
Dake sakar
mata murmushi mamy da kanta takawo mata lemun kwali da pepper soup din kaza.
Ta ce ajiye
gabanta bismillah yata kuma surukata nan gaba InshAllah.
Kamshin
abincin ya barade dakin gabadaya.
Cikin sakin
jiki ta rinƙa
ci.
Mamy ta ce
bara inkira Mutumin ki.
Waiko kuna
waya ke dashi kuwa.
Annuri dake
kwance fuskar Maryam yadauke.
Mamy ta ce
inajin ki kinyi...........
300 vip
500 special
Acct
3115484026 ikilima adamu fist bank
Ta wannan
lambar
09069080725
IKILIMA ADAM
KYAUTA DAGA
Allah
*Taurari biyu
kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishaɗantar daku masoya wannan
Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉
𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,
𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼
𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖
𝙙𝙖𝙜𝙖
𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝
) Sunzo muku da sabon novels masu suna.
*𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉
𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼*
tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼
𝘾𝙀)
𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼
𝘼𝘿𝘼𝙈(
𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖
𝙙𝙖𝙜𝙖
𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝)
tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼)
Kai dajin
sunan labarin ma ka san basai an tambaya ba.
*(ƘADDARA
CE)*
*Dandano!
Dandano!!*
Hanan meye
lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane ƘADDARA
CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da
mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo ba ta yi magana ba ta damƙi
hannun Sultana Ta ce" Ke Sultana mu je ki nuna a hanyar shara-mansoor ɗin Uban waye ya faɗi miki wannan maganar yau
saina wuƙance
shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki...
*Dandano!Dandano!!*
Mama kina
ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana
kuka mai tsuma rai..Mama ta ɗago
jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Ta ce Rahama kiyi Haƙuri
kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi haɗe da zallar bakin ciki, take
kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da faɗin.
Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da ƘANWATA taimun ya Allah ka..
Ga maru buƙatar
wannan novels ɗin za
su iya tuntuɓar wannan
numbobin. 09069080725 our +966599791573
Nomal. guda ɗaya
N 300 ne
guda biyu N
500 ne
Special guda ɗaya N 500 ne
guda biyu N
1000 ne
Zaki iya biyan
kuɗin ki ta wannan
hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank
2️⃣1️⃣___2️⃣2️⃣
Mamy ta ce
inajin ki kinyi shiru tsareta da idanu tayi.
Maryam cikin
kasalalliyar murya ta ce mamy yarima samad baya sona wlh.
Zazzare idanu
khadija da mamy suka yi sake da baki suna kallon ta.
Kamar ya baya
sonki mamy ke tambayar ta.
Maryam ta ce
da bakinsa ya ce besona son yan uwan taka kadai yake min.
Nima bancikin
tsarin matan da yake so koda ina ciki shifa ba aure zeyi ba.
Bare asamu
damar shi.
Mamy jikinta
ya yi mugun sanyi itada khadija rarrashin maryam suka yi ta yi suna ba ta baki
a kan ta kwantar da hankalin ta.
Ai aure itada
yarima samad kamar an yi an gama.
....
Fulani zaune
adaki itada mijin ta suna tattauna tugun da za su shiryawa yarima samad.
Dariya yake yi
har sautin na fita yayin da yake kallon hoton da marwan dan sa yaturo masa.
Zoomin hoton
ya yi yana kallon yanda Rahama ke kwance a kan yarima samad.
Cikin samun
karfin guiwa ya ce Fulani yakika ga aikin dan namu yana kyau sossai.
Shi Samad gani
yake ai yatara masoyan sa.
Besan harda
makashin sa ba.
Wannan hoton ba
ƙaramin
Girgiza mai martaba zeyi ba yakike tunanin yan jaridu insuka samu wannan hoton.
Kema kin san
za su ce tarihi ya maimaita kansa.
Gyara zaman ta
fulani ta yi tana Girgiza kugun ta.
Cikin shewa ta
ce rabo na da in ji labari mai dadi harna manta shegen yaro ga fadin rai.
Zamuga yanda za
ayi inhar labari ya je wa mai martaba.
Wata baiwar
fulani me suna iya firdausi sai kada kai take yi alamun tausayawa yarima Samad
haihuwar sa kadai ne batayi tana cikin waɗanda
suka raineshi a masarauta.
Fulani umarni
taba iya firdausi taje taje ta sanarwa mamy gatanan zuwa yanzu.
Cike da
girmamawa iya firdausi ta tafi ce sashin mamy.
Iske mamy
zaune ta yi sun sa Maryam agaba sunata rarrashin ta a kan halin Samad.
Cike da
girmamawa ta ce ya shugaba ta
fulani ta ce a sanar miki isowar ta yanzu.
Mamy ta ce to
saita zo tare da daukar wayar ta
Ta dannawa dan
nata kira.
Bugu biyu ya ɗaga rubuce rucen wani case
din shar'ia da zasuyi a kwatano nan da kwanan takwas yake yi ka sancewar shi
lauya me zaman kansa.
Baya aiki wa
marasa gaskiya duk dukiyan da za ka bashi.
Sannan yana
yawan amsar case din waɗanda
aka zalunta.
Case dinnan
daze kaishi kwatano kan wata baiwar Allah da aka kashe mijinta Sannan aka daura
alhakin kashe shi a kan ta.
Kuma aka kwace
masu dukiya.
Daga can ɓangaren yana rubuce rubucen
sa ya makala wayar da kafadar hannun sa.
Mamy ta ce
inawuni Samad Cike da farin ciki ya amsa lfylau ajiye biron ya yi yana mai
jingina jikin kujera idanun sa a lumshe ya ce mamy na lafiya kalau nake yasu
Ahmed da khadija.
Mama karama da
mai martaba su kawu basiru.
Mama fulani.
Lafiya lau
suke dukansu ta ba shi amsa ataikace shiru ne ya ratsa tsakanin ganin yanda
mamy ta canja murya lokaci daya.
ABDUL SAMAD
yaji ta furta sunan sa cikin serious voice.
Wani faduwan
gaba yaji dan ya san duk sanda takira full sunan sa magana ce mai muhimmanci
take son suyi.
Cike da
girmamawa ya amsa da na'am mamy
Mamy ta ce
gaskiya kanaban mamaki yaushe kazama mara tausayi ne.
Inace ka
karanci lauya ne dan tausayi da jinkan talakawa to meyasa ba ka nuna wa a kan Ahlina
SAMAD numfashi ta fesar cikin bacin rai ta ce
Yanzu abun da
kakewa diyata Maryam yadace da kai kuwa koka mance alakata da uwar ta ne Samad.
Daga can ɓangaren ajiyar zuciya ya sauke
dan ya yi tunanin wani laifi mai girma rasa amsar daze ba ta yayi.
Cikin son
kwantar mata da hankali ya ce haba Mamy"
maryam ai Ƙanwata ce wallahi bana mata son aure
saina yan uwan taka.
Yake
mahaifiyata kimun hakuri ki yafemin wlh ina son Ahlinki domin nima Ahlina ne.
Mamy kin san
komai agabana kina sane lokacin aure gareni beyi ba.
Ba na son in
ba ta mata lokaci.
Ya mace
lokacin ta kurarre gaban iyayen ta.
Pls ki
fahimceni in Allah ya yi mata ta ce zan aure ta.
Jikin Mamy ya
yi sanyi ta ce gaskiya ka fada Samad kanada tarin Ayyuka gaban ka.
Allah yaimana
zabi na Alkhairi.
Da Amin ya
amsa yana me sauke ajiyar zuciya shawo kan mamy da yayi
ta cikin wayar yake Jin sallamar fulani.
Katse wayar ya
yi ganin mamy tamaida hankalin ta a kan fulani.
Fulani cike da
kasaita ta shigo dakin sai karewa dakin da abun da yake cikin sa kallo take.
Yatsine fuska
ta yi kamar taga kashi ta ce.
Waike Mamy
bakida zuciya ne shekara da shekaru kin zauna jiran tsammani mutumin nan koda
yana raye ba ta ke yake ballatana inada yakinin baya raye.
Kiyi masa
takaba ki lallaba Ko wani ze taimaka aure ki.
Kara takowa
cikin dakin ta yi tana kallon khadija da banda hawaye babu abun da suke yi
itada Maryam.
Kujera ta jawo
ta zauna ta ce uhmm koda baa ce inzauna ba zan zauna.
Kallon banza
takebin Mamy dashi ta ce wallahi ke karya ce mara zuciya.
Ran Mamy ya yi
mugun baci shekaru biyar kenan ana mata cin kashi ba ta taba tankawa ba sai dai
ta yi kuka tashare hawayenta.
Har fulani Ta
gama izzar ta zata fice saida takai daidai bakin kofa.
Mamy ta ce
dakata fulani !!
Cak ta tsaya
cike da mamakin furucin bakin ta.
Karasowa gaban
fulani ta yi ta ce.
ai Ta kaba ba
ni ba ce zanyi kece zakiyi dan wannan mijin naki.
Bashida Amfani
awajen ki.
Maganar rashin
zuciya kona samu mai taimakamin ya aureni.
Wannan kece
yakamata in gayama Saboda zuciyoyin ku keda mijin naki kafurin zuciya ne.
Gara ki rabu
dashi kokin samu mai zuciyar musulunci ki aura kila ya saita ki kidawo kan
hanya inhar kinada rabon shiriya.
Sakarya kuma
da kikacemin wannan sunan ki lamba daya ne.
Dan haka
wallahi ki fita harkata dan inkika sake zakisha mamaki mai halin dabbobi.
Tsakiii ta ja tare
da komawa cikin daki tana haki dan bacin rai
sossai khadija
da maryam suka ji dadin wankin babban bargon da mamy tayiwa fulani.
Fulani mutuwar
tsaye ta yi tana cije labban ta kalaman mamy ne keta dawainiya da zuciyar ta.
Da ƙyar ta
ja Jikin ta.
Tabar dakin
cikin kunan rai.
***********
Kano ta dabo
tunbin giwa
Sheik sai safa
da marwa yake yi ganin biki saura kwana shidda Amma babu baba salihu babu babu
labarin sossai yake jinjina Al'amarin.
Anty ta ce
haba mijina me ya yi zafi haka ka kasa zaune ka kasa tsaye Ko kudin gudumuwar
da saudiya tabaka na bikin yayan ka banga kana murna ba.
Kallon ta yake
cikin tafarsa zuciya ya ce kina sane fa auren nan saura kwana shidda Amma babu
labarin salihu.
Anty ta ce tun
da kace in ya rage kwana uku bikin bezo ba zakaba Adamu kadena damun kanka.
Ita salma ta
fito da mijin auren nata Ko.
Ajiyar zuciya
ya sauke tare da zama kan kujera suna fuskantar juna.
Dadi na dake
Sa'adatu kin iya kwantar da mijin ki hankali.
Maganar salma
wannan dan iskan yaron Al'amin dashi zan hada ta nasa akirawo iyayen sa dashi
kansa anjima za su zo gidan nan.
Cikin gamsuwa
da bayanan sa ta ce ai gwamma ta yi auren barin ta gida beda amfani.
*******
No comments:
Post a Comment
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.