Ticker

6/recent/ticker-posts

Wanda Ya Fara Ƙaryata Tatsuniyar Cewa Bayajidda Ne Asalin Hausawa

Wanda Ya Fara Ƙaryata Tatsuniyar Cewa Bayajidda Ne Asalin Hausawa

Marigayi Farfesa Hambali Muhammad Jinju ke nan. Mutum na farko da ya fara ƙaryata tatsuniyar cewa Bayajidda ne asalin Hausawa a 1985. Gogaggen masanin harsuna, falsafa da tarihi haifaffen ƙasar Nijar, wanda ya koyar a jami'o'in Lagos da ABU da BUK da Danfodiyo University Sokoto. Maras tsoron fadar abin da bincike ya tabbatar, Farfesa Ibrahim Makwashi yace a gabansa ya taɓa faɗa wa Sarkin Daura Bashar ido da ido cewa su daina jingina tarihin Hausawa da Bayajidda.

Daga:

Zauren Hikima

Post a Comment

0 Comments