𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀❓
Assalamu Alaikum Dr, Barka da dare dafatan kunwuni lafiya Dr. Mutanenmu musulmai suna kai wa arna jakuna suna ci. Mene ne hukuncin dillalai da masu sayarwa da masu saye su kai da direbobin da suke kaiwa da sauran ma'aikata a cikin harkar?
𝐀𝐌𝐒𝐀👇
Wa'alaikum Assalam, A zahirin nassoshin sharia, yin
hakan taimakekeniya ne wajan aikata zunubi, Don haka dukkansu sun aikata
haramun, tun da Annabi s.a.w. ya haramta cin jakin gida ranar yakin Khaibar.
Siyarwa Wanda aka tabbatar zai ci taimaka masa ne
wajan saɓawa shari’a, wanda ya kiyaye Allah zai kiyaye shi, Wanda ya keta
dokokinsa zai same shi a madakata.
Allah ne mafi sani.
Amsawa✍️
DR. JAMILU YUSUF ZAREWA
Ku Kasance Da mu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa
Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.
𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇
https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi
𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇
Https://www.facebook.com/groups/336629807654177
𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇
https://chat.whatsapp.com/JLojawdOWYsEOeSHZMNdjf
ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ
**************************
Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.