Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.
𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀❓
Shin meyene hukuncin mace da takeyin jini sau biyu a
wata?
Sannan kuma idan lokacin da take cikin jini wallahi
tana shan wahala sosai dan sai taji kamar za ta bar duniya gaba daya
𝐀𝐌𝐒𝐀👇
Toh asali a shara'a ya tabbata Mace za ta iya yin
haila sama da sau ɗaya a cikin wata guda. Idan aka koma can cikin Sahihul
Bukhari ya kawo hadisin Matar da tagama idda a cikin wata guda. Kuma haila uku
ta yi a cikin wata ɗaya. Dan haka wannan abune sananne kamar yadda Sheikh
Binbaz shi ma ya tabbatarda hakan a cikin Fatawarsa. Amma batun tanajin ciwo
toh wannan kuma aikin likitocine setaje ta yi musu bayani ba fanninmu ba ne. Mu
namu a nan kawai shi ne mu gaya mata tuntuni ansamu matanda suka yi haila sama
da sau ɗaya a cikin wata guda. Sekuma mu tayata addu'a Allah
yabata lafiya
Allah ya sa mu dace
Ku Kasance Damu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa
Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.
𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇
https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi
𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇
Https://www.facebook.com/groups/336629807654177
𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇
https://chat.whatsapp.com/ECƘsg2ycfS0FUI3fHfIdjƙ
ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.