𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀❓
Assalamu alaikum, Dr. Mace ce ta sha Azumin shekara uku ajere saboda ciwon ulcer, kuma abin da za su kai baki gagaransu yake ballatana ta ciyar. Mene ne mafita?
𝐀𝐌𝐒𝐀👇
Wa alaikum assalam Ta jira har Allah ya ba ta lafiya
sai ta rama.
Allah madaukakin sarki a cikin Suratul Bakara aya ta: (185) ya sanya ramuwar azumi ga mara lafiya
a wasu kwanaki na daban don ya nuna abin a buɗe yake, zuwa lokacin da aka
samu dama, ba tare da yin sakaci ba.
Allah ne mafi sani
Amsawa: Dr. Jamilu Zarewa.
Ku Kasance Da mu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa
Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.
𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇
https://chat.whatsapp.com/GhLY39kRlZEIdcZUmGchEm
𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇
https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi
**************************************
Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.