Ticker

6/recent/ticker-posts

ZUNUBAI MASU HALLAKARWA

𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

Assalamu alaikum Mal. wadanne abubuwa ne guda 6 da Annabi (S.A.W) ya ce mu gujesu suna hallakar da dan adam.

𝐀𝐌𝐒𝐀❗️

 Wa'alaykumussalam, To ɗan'uwa abubuwan guda bakwai ne kamar yadda suka zo a hadisin Bukhari mai lamba: 6857 da kuma Muslim a lamba ta: 262, inda annabi ﷺ yake cewa: ku guji abubuwa guda bakwai masu hallakarwa:

1. Shirka da Allah.

2. Sihiri

3. kashe rai ba tare da hakki ba

4. Riba.

5. Cin dukiyar maraya.

6. Juya baya a wajan yaki.

7. Yiwa mata katangaggu kazafi.

Allah ne mafi sani.

 Amsawa:-Dr. Jamilu Zarewa.

Zauren Fatawowi Bisa Alkur'ani Da Sunnah, ta fahimtar magabatan kwarai.

𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi.

ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

**************************

Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

Question and Answers in Islam

 

Post a Comment

0 Comments