Ticker

6/recent/ticker-posts

Dalilai Da Suke Haifar Da Saurin Kawowa Ga Namiji Yayin Saduwa

𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

Assalamu Alaikum Malam ina da tambaya, me ke kawo saurin kawowa ga namiji yayin Saduwa? Mijina baya kai minti biyar ya kawo. Me yake haifar da hakan.

𝐀𝐌𝐒𝐀❗️

Wa'alaikumusalam warahmatallahi wabarakatuh.

Toh da farko akwai dalilai da suke haifar da saurin kawowa ga namiji kamar haka:

1. Ciwon sanyi na mutuƙar taka rawa wajen Sanya Namiji saurin kawowa da bayan ya kawo yakasa katabus jikinsa ya mutu Kuma sha'awarsa ta ɗauke kamar wutan nefa.

2. Idan mace tana da tabbatacciya ni'ima wadatacciya to da zarar Namiji ya zura azzakari ba wuya daɗi zai kwasheshi zai kawo maniyinsa sabida santsi da dankon ni'ima zai saurin Kai saƙo ga kwakwalwarsa sai kawai maniyyin ya taho, toh irin wannan sai dai sudinga Tarawa a saduwa ta biyu yadda zai jima Bai kawo ba har ya gamsar da matarsa.

3. Akwai Kuma maza da halittarsu haka take Wanda lafiyarsa ƙalau ba shi da ciwon sanyi Sam Amma Yana zura azzakrinsa zai kawo wani kafin yazura da anafara wasannin zai kawo.

4. Akwai mazan Kuma da lafiyarsu ƙalau Suma Amma sabida tsananin soyayyarsa da matarsa da tsananin sha'awarta da yakeyi Wanda shi Kuma ƙarfin soyyaya kansa sinadaran ma'ikatar sha'awarsa kan saurin aika saƙo zuwa kwakwalwarsa Wanda ko jingina ya yi ajikinta sai kaga ya kawo ko Kuma Yana zura azkarinsa zai kawo, toh duk irin waɗannan gaskiya sai dai sudinga ƙoƙarin sake saduwa da matansu a karo na biyu wanda hakan zai kaisu ga gamsar dasu.

5. Ɗaukar lokaci mai tsayi ba tare da mijinki ya kusance ki ba. Wannan shi ma babban dalilin dake haifar da saurin kawowa, in ta tabbata kuna ɗaukar dogon lokaci baku sadu ba to sai kubi shawarwarin da zan baku kamar haka:

1. Ya yi wasa dake sosai har buƙatarki ta biya don rage miki ɓacin-rai ta hanyar tabawa, tsotsa, shafawa ko shan wajajen da zasu kaiki ga samun biyan buƙata don ki daina jin haushinsa.

2. Yin Jima'a akai-akai, wato idan ya sadu dake to yaje ku wanke gabanku da ruwan dumi Sannan ya yi alwala bayan kun huta sai ki sake yi masa dabara ta hanyar shan azzakarinsa, shafa kirjinsa da bayansa, tsotsar nononsa har gabansa ya mike sai ku sake saduwa.

3. Idan na biyu bai yiwu ba, sai kuyi baccinku. Bayan ko kafin sallar asuba ku sake komawa don saduwa shi ma Wanan lokacin Yana da tasiri wajen saduwa sabida ba gajiya Kuma mutum ya samu hutu.

4. Kuma Ki tabbatar a sati kun sadu kamar sau huɗu ko biyar, da haka zaki ga lokacin da yake kawowa yana dadewa ta yadda zai iya cimma zango mai nisa.

5. Ya dinga shan lemon Zaki, kankana, Ayaba da dai sauran kayan marmari ko sau ukune a sati, Kuma ya fake kan Shan Kaya Mara chemical, ya guje Shan Zaki, lemukan gwangwani da na roba.

Aƙatshe ya nemi maganin sanyi ingantacce yadinga yawan shansa , da kuma motsa jiki Koda minti 30 a kullum ko sau 3 a sati, In sha Allahu wannan matsalar za ta wuce indai an jaraba. Allah ta'ala ya tsaremu.

WALLAHU A'ALAM

Zauren Fatawoyi Bisa Alkur'ani Da Sunnah. Ku kasance damu cikin wannan group domin Fadakarwa...

ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

WALLAHU A'ALAM.

https://t.me/TambayaDaAnsa

𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

https://whatsapp.com/channel/0029VaA8YpB42DcZdoRuCj3G

𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

**************************

Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

Question and Answers in Islam

Post a Comment

0 Comments