Ticker

6/recent/ticker-posts

Shin Sharaɗi Ne Yin Niyyar Azumi Ko Wane Dare?

𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

Idan ganin wata ya tabbata, Shin sharaɗi ne yin niyyar Azumi ko wane dare, ko kuwa idan aka yi farkon wata shikenan ???

𝐀𝐌𝐒𝐀❗️

Malamai sun yi saɓani amma mafi daidai shi ne ko wane dare ayi niyyar Azumin gobe saboda ko wace rana aikin zaman kanta take.

Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Ya ce: “Ayyuka suna tabbatuwa ne da niyya...” [Bukhari da Muslim] [Fatawar Sheikh Abdul'aziz Bn Baaz Rahimahullah]

WALLAHU A’ALAM

Zauren Fatawoyi Bisa Alkur'ani Da Sunnah. Ku kasance Damu...

𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

https://chat.whatsapp.com/JLojawdOWYsEOeSHZMNdjf

𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

 https://t.me/TambayaDaAnsa

ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

**************************

Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

Question and Answers in Islam

Post a Comment

0 Comments