Ticker

6/recent/ticker-posts

Malam Ina Matsalar Zakkar Fidda kai ga wanda ba shi da halin fitarwa?

 𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

Malam Ina Matsalar Zakkar Fidda kai ga wanda ba shi da halin fitarwa.?

𝐀𝐌𝐒𝐀❗️

Ba'a bin Mutum bashin Zakkar Fidda kai Ga wanda ba shi da halin da zai Fitar ya bayar. Zakkatul Fidri ta Sauka a kansa. Asalima Shi ya kamata a dauka a Baiwa. hikimar yin zakkar Fidda kai kamar yadda manzon Allah ﷺ ya Ambata shi ne. Domin a wadata Waɗanda ba su da Abincin da zasu ci na wannan Ranar. Ke nan A Kame Hannuwansu daga Rokon Mutane na tsawon Wannan Ranar Gabaki ɗaya. Kuma a Sanya Farin ciki a zukatansu. Suma suke jin su a Wadace.

Allah shi ne Masani.

Ga Masu Buƙatar Shiga Wannan Group Zaku iya bi ta Links ɗin mu...

𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

https://chat.whatsapp.com/K7RkƘRMf2b57l3UENoJ1Or

𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi

ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

**************************

Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

Question and Answers in Islam

Post a Comment

0 Comments