Wata mata ce ta rantse wa mijinta idan ya haddace Ƙur'ani a wata shida da kanta za ta nemo masa matar da zai aura.
Bawan Allah yana ta hadda har wata shida ta cika kuma ya kammala hadda. Ranar da ya gama kuwa ta tashi da azumi. Da ya tambaye ta ta ce ai na kaffara nake yi ko ba komi ai na dora ka a hanyar arziƙi.
0 Comments
ENGLISH: You are warmly invited to share your comments or ask questions regarding this post or related topics of interest. Your feedback serves as evidence of your appreciation for our hard work and ongoing efforts to sustain this extensive and informative blog. We value your input and engagement.
HAUSA: Kuna iya rubuto mana tsokaci ko tambayoyi a ƙasa. Tsokacinku game da abubuwan da muke ɗorawa shi zai tabbatar mana cewa mutane suna amfana da wannan ƙoƙari da muke yi na tattaro muku ɗimbin ilimummuka a wannan kafar intanet.