Ticker

6/recent/ticker-posts

Mace Ta Gari

  Wata Mata ce ta rantse wa mijinta idan ya haddace Qur'ani a wata shida da kanta za ta nemo masa matar da zai aura. 

Bawan Allah yana ta hadda har wata shida ya cika kuma ya kammala hadda MashaAllah. 

Ranar da ya gama hadda sai matarsa ta tashi da azumi ya tambaye ta ta ce aina kaffara nake yi ko ba komi  ai na ɗora ka a hanyar arziƙi🤣

Mace Ta Gari

🤣🤣

Post a Comment

0 Comments