Ticker

6/recent/ticker-posts

Hukuncin Mijin Da Yake Yi Wa Matarsa Fitsari A Farjinta

𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀

Assalamu Alaikum. Mene ne hukuncin mijin da yake yin fitsari wa matarsa lokacin saduwa???

𝐀𝐌𝐒𝐀👇

Toh wannan maganar akwai bukatar a tuntubi likita a ji shin yin hakan yana da illa ko bayada wata illa? Idan likita ya ce yana da illa toh ka ga yin hakan haramunne ke nan baya halasta, dan haka ko dai ya dena ko kuma ta dauki mataki ko da kuwa matakin ze iya kaisu zuwaga ta hanashi kanta. Abu nagaba kuma shi ne se akalli abun a kan yadda al'adar mutane ta gudana tuntuni shi ne bema dace da hankalin ɗan adam ba a ce yana yiwa matarsa irin wannan abun, toh tun da har abun ya saɓama hankali ya saɓama dabi'a da al'adar mutane toh ya zama wajibi wannan mijin ya dena mata fitsarin tun da ba haka akasan mutane sunayiba, idan ya dena shi ke nan inkuma yaki denawa toh nanma tana da ikon hanashi kanta harse ya dena yin wannan abun wanda ya saɓama dabi'ar mutane.

Allah ya sa mu dace.

Ku Kasance Da mu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.

𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇

https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi

𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇

Https://www.facebook.com/groups/336629807654177

𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇

https://chat.whatsapp.com/FmJ5Ojsns1KFolTP8ƙu9GT

ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ

************************************** 

Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.

Question and Answers in Islam

Post a Comment

0 Comments