𝐓𝐀𝐌𝐁𝐀𝐘𝐀❓
Assalamu Alaikum. Allah yakarawa Malam lafiya, dan Allah tambaya nake. Idan namiji yana da mata biyu sai ɗaya ta yi tafiya tayo kwanaki ta dawo, tambayata a nan ita ce ranar da ta dawo wane daki ya kamata mijin ya kwana?
𝐀𝐌𝐒𝐀👇
Wa'alaykumussalam. Mu'amala ta aure da zamantakewa
abin da shari'a ke buƙata a cikin su shi ne yin
adalci, aduk yadda mai gida da iyalansa suka tsara yadda za su zauna matuka an
kiyaye ka'idar (Kada a yi cuta kuma kada a cutar) toh babu laifi, don haka ba
laifi don ya shiga dakin wadda ta yi tafiya duba ga an dade ba a haduba.
Wallahu A'alam
Amsawa✍🏻
Malam Nuruddeen Muhammad Mujaheed
Ku Kasance Da mu Cikin Wannan Group Domin Ilimantarwa
Tare Da Faɗakarwa a Sunnah.
𝐓𝐄𝐋𝐄𝐆𝐑𝐀𝐌👇
https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi
𝐅𝐀𝐂𝐄𝐁𝐎𝐎𝐊👇
Https://www.facebook.com/groups/336629807654177
𝐖𝐇𝐀𝐓𝐒𝐀𝐏𝐏👇
https://chat.whatsapp.com/GcU1I5wjOB18K4PA6eURƘƘ
ﺳُﺒﺤَﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﻭَﺑِﺤَﻤْﺪِﻙَ ﺃﺷْﻬَﺪُ ﺃﻥ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﺃﻧْﺖَ ﺃﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُﻙَ ﻭﺃَﺗُﻮﺏُ ﺇِﻟَﻴْﻚ
**************************
Wannan ɗaya ne daga cikin fatahowin Musulunci da aka gina su kan Ƙur’ani da Hadisan Manzon Allah (SAW) waɗanda ake samu a shafukan Tambayoyi da Amsoshi na Sheik Malam Khamis Yusuf a Facebook, Telegram, da WhatsApp. Za ku iya bibiyar shafukansa domin karanta ƙarin fatawowi.
0 Comments
Post your comment or ask a question.